< Daniyel 12 >

1 “A wannan lokaci Mika’ilu, babban mai mulki wanda yake kāre mutanenka, zai tashi. Za a yi lokacin matsananciyar wahala wanda ba a taɓa yi tun farkon ƙasashe har zuwa yanzu. Amma a lokacin da mutanenka, kowane mutum wanda aka sami sunansa a rubuce a cikin littafin, za a cece shi.
Amalalu, a:igele amo da abula noga: i amoga idiniginisi, e da nama amane sia: i, “Amo esoga, gasa bagade a: igele dunu amo da dia fi ilima sosodo aligisu dunu (ea dio da Maigele), amo da misini, ba: mu. Amalalu, osobo bagade fi da se nabasu eso ba: mu. Amo se nabasu da musa: se nabasu eso huluane baligimu. Amo eso doaga: lalu, nowa dunu amola uda ilia dio amo Gode Ea buga ganodini dedei dialebe ba: lalu, e da gaga: su ba: mu.
2 Ɗumbun mutanen da suka yi barci cikin turɓayar duniya za su farka, waɗansu zuwa ga rai madawwami, waɗansu zuwa ga madawwamiyar kunya da kuma madawwamin ƙasƙanci.
Dunu bagohame da musa: bogoi, amo da bu wa: legadomu. Mogili da Fifi Ahoanusu lama: ne wa: legadomu. Be mogili da eso huluane gogosiane se nabawane esaloma: ne wa: legadomu.
3 Waɗanda suke da hikima za su haskaka kamar hasken samaniya, waɗanda kuma suka jagoranci waɗansu da yawa zuwa adalci, za su zama kamar taurari har abada abadin.
Noga: idafa bagade dawa: su dunu da hadigi mu amo ea hadigi defele hadigimu. Amola nowa dunu da eno dunuma moloidafa hou olelei, amo ilia da gasumuni defele mae fisili eso huluane hadigilalumu.”
4 Amma kai, Daniyel, ka rufe zancen nan ka kuma liƙe kalmomin littafin nan har sai ƙarshe. Mutane da yawa za su yi ta kai komo don neman sani.”
Amola a: igele dunu da nama amane sia: i, “Da: niele! Di wali buga houga: i amo ga: sima. Amola amo buga bu mae houga: ma: ne, gobele legesu ga: su liligi amoga ga: sima. Amalalu, soge wadela: mu eso da doaga: lalu fawane, amo buga da bu houga: i dagoi ba: mu. Dunu mogili da hobea misunu hou dawa: musa: gini hogolalu, hamedei ba: mu,” a: igele da amane sia: i.
5 Sa’an nan ni, Daniyel, na duba, a gabana kuwa ga waɗansu mutum biyu tsaye, ɗaya a wannan hayen kogi ɗaya kuma a ƙetaren kogin.
Amalalu, na da a: igele dunu aduna hano gadenene lelebe ba: i. Afae da hano na: iyado lelebe ba: i. Eno da na: iyadodili lelebe ba: i.
6 Ɗayansu ya ce wa mutumin da yake sanye da tufafin lilin, wanda yake a saman ruwan kogin, “Har yaushe waɗannan abubuwan banmamakin za su cika?”
Amo a: igele dunu afae da musa: a:igele dunu (amo da hano banugumadi lelebe ba: i) ema amane adole ba: i, “Amo dogoa gilula ahoasu hou di da Silia hina bagade ea hou olelei amo amola soge wadela: mu eso da habogala doaga: ma: bela: ?”
7 Mutumin da yake sanye da tufafin lilin, wanda yake a saman ruwan kogin, ya ɗaga hannun damansa da kuma na hagunsa sama, sai na ji yana rantsuwa da wannan da yake raye har abada, yana cewa, “Zai kasance na ɗan lokaci, lokuta da rabin lokaci. Za a kammala waɗannan abubuwa, sa’ad da aka gama ragargaje ikon tsarkakan mutane.”
Amola musa: a:igele dunu da ea lobo aduna ligia gadole, na da ea sia: amane nabi, “Na da Eso Huluane Esalalalusu Gode amo Ea Dioba: le dafawane ilegele sia: sa. Ode udiana da gidigisia amola oubi eno gafeyale da udusia, amo hou da huluane dagoi ba: mu. Gode Ea fi dunu da se nabasu bagade ba: mu. Be amo se nabasu da dagolalu, amo hou huluane da dagoi ba: mu.”
8 Na kuma ji, amma ban fahimta ba. Don haka sai na yi tambaya, “Ranka yă daɗe, mene ne ƙarshen waɗannan abubuwa?”
Na da ea sia: nabi dagoi be bai noga: le hame dawa: i galu. Amaiba: le, na da ema amane adole ba: i, “Hina! Amo liligi huluane da habodane dagoma: bela:”
9 Sai ya amsa ya ce, “Ka kama hanyarka, Daniyel, domin a rufe kalmomin aka kuma liƙe su har sai ƙarshen lokaci.
Be e da nama bu adole i, “Defea, Da: niele, di waha masa. Bai amo sia: huluane da wamolegei dagoi. Soge wadela: mu eso da doaga: i dagoi ba: lalu fawane, noga: le ba: mu.
10 Za a tsarkake mutane da yawa, za a maishe su marasa aibi a kuma tace su; amma mugaye za su ci gaba da mugunta. Babu wani mugun da zai fahimta, amma waɗanda za su zama masu hikima za su fahimta.
Dunu amola uda bagohame da sema defele dodofei dagoi ba: mu. Amola wadela: i hamosu dunu da amo hou hame dawa: mu. Be ilia da wadela: i hou mae fisili hamonanumu. Be bagade dawa: su dunu da amo hou dawa: mu.
11 “Daga lokacin da za a hana miƙa hadayar ƙonawa ta yau da kullum, a kuma kafa abin banƙyama, wanda yake lalatarwa, za a yi kwana 1,290.
Amo bai mui da ha lai dunu da Isala: ili dunu ilia eso huluane gobele salasu hou logo ga: si dagoi amola Wadela: idafa Liligi amo Debolo diasu ganodini sagasu, amalalu eso 1,290 da asili, amo hou da dagoi ba: mu.
12 Mai albarka ne wanda ya jira har yă zuwa ƙarshen kwanakin nan 1,335.
Be Gode Ea fi dunu amola uda da eso 1,335 amoga lalegagui hou mae fisili esalea, amo da hahawane bagade ganumu.
13 “Gare ka dai, ka yi tafiyarka har zuwa ƙarshe. Za ka huta, sa’an nan a ƙarshen kwanaki za ka tashi don karɓi sashen gadon da aka ba ka.”
Amola, di, Da: niele! Di hahawane Gode Ea hou ganodini dafawaneyale dawa: iwane esaloma. Amalalu, di da bogomu. Be di da bu wa: legadomu. Amola soge wadela: mu esoga, di da Gode Ea loboga dia bidi ida: iwane lamu.” Sia: ama dagoi

< Daniyel 12 >