< Daniyel 11 >

1 A shekara ta fari ta Dariyus mutumin Mede, na ɗauki matsayina domin in goyi baya in kuma kāre shi.)
jeg stod også ved hans side som hjelper og som vern i mederen Darius' første år.
2 “Yanzu dai, zan faɗa maka gaskiya. Sarakuna uku za su taso a Farisa, sa’an nan kuma na huɗu, wanda zai fi dukansu dukiya. Sa’ad da zai sami iko saboda dukiyarsa, zai zuga dukan kowane mutum yă yi gāba da masarautar Girka.
Og nu vil jeg kunngjøre dig hvad som visst og sant vil hende: Ennu skal det opstå tre konger i Persia, og den fjerde skal samle større rikdom enn alle de andre, og når han har vunnet stor makt ved sin rikdom, skal han opbyde alt mot Grekenlands rike.
3 Sa’an nan wani babban sarki zai bayyana, wanda zai yi mulki da babban iko yă kuma yi abin da ya ga dama.
Så skal det opstå en veldig konge, og han skal herske med stor makt og gjøre som han vil.
4 Bayan da ya bayyana, daularsa za tă wargaje za a rarraba ta zuwa kusurwoyi huɗu na duniya, a ba waɗansu waɗanda ba zuriyarsa ba, ba kuwa za su yi mulki da iko kamar yadda ya yi ba, gama za a tumɓuki daularsa a kuma ba wa waɗansu.
Men aldri så snart er han stått frem, så skal hans rike brytes i stykker og deles efter de fire verdenshjørner; det skal ikke tilfalle hans efterkommere og ikke være så mektig som da han rådet; for hans rike skal omstyrtes og tilfalle andre enn dem.
5 “Sai sarki Kudu zai yi ƙarfi ƙwarai, amma ɗaya daga cikin komandodinsa zai yi ƙarfi fiye da shi, zai kuma yi mulki masarautarsa da iko mai girma.
Og Sydens konge skal bli mektig, og en av hans fyrster skal bli mektigere enn han og råde over et eget rike; hans rike skal være et stort rike.
6 Bayan’yan shekaru, za su haɗa kai. Diyar sarkin Kudu za tă je wurin sarkin Arewa ta sada zumunci, amma ba za tă riƙe iko ba, shi kuwa da ikonsa ba za su daɗe ba. A waɗannan kwanaki za a bashe ta, da ita da masu rakiyarta da kuma mahaifinta da kuma wanda ya goyi bayanta.
Og mange år efter skal de inngå forbund med hverandre; en datter av Sydens konge skal komme til Nordens konge for å skape vennskap mellem dem; men hun skal ikke lenge formå å utrette noget, og hverken han eller datteren som skulde hjelpe ham, skal holde stand, men hun og de som førte henne dit, og hennes far og han som tok imot henne, skal miste livet på den for hver av dem bestemte tid.
7 “Wani daga cikin zuriyarta zai taso yă ɗauki matsayinta. Zai kai wa sojojin sarkin Arewa hari yă kuma shiga kagararsa; zai yi yaƙi da su yă kuma yi nasara.
Men et av skuddene fra hennes røtter skal trede op på hans plass; og han skal dra mot fiendens hær og trenge inn i Nordens konges festninger og gjøre med dem som han vil, og ha overmakt.
8 Zai ƙwace allolinsu, siffofinsu na ƙarfe da kuma kaya masu daraja na azurfa da na zinariya a kuma kai su Masar. Zai yi’yan shekaru bai kai wa sarkin Arewa yaƙi ba.
Endog deres guder med deres støpte billeder, med deres kostbare kar av sølv og gull, skal han føre bort til Egypten; siden skal han i nogen år la Nordens konge få være i fred.
9 Sa’an nan sarkin Arewa zai kai wa sarkin Kudu hari, amma zai janye, yă koma ƙasarsa.
Så skal Nordens konge dra mot Sydens konges rike, men måtte vende tilbake til sitt land igjen.
10 ’Ya’yansa maza za su yi shirin yaƙi za su kuma tattara babbar rundunar sojoji, waɗanda za su yi ta mamayewa kamar rigyawar da ba iya tarewa, kuma za su kai yaƙin har kagararsa.
Og hans sønner skal ruste sig til strid og samle en veldig krigshær, og den skal dra inn i landet og oversvømme og overskylle det; så skal den komme igjen, og krigen skal føres helt frem til hans festning.
11 “Sa’an nan sai sarkin Kudu zai kama hanya da fushi zuwa yaƙi da sarkin Arewa, wanda zai tattara babbar rundunar yaƙi, amma za a ci shi da yaƙi.
Da skal Sydens konge bli harm og dra ut og stride mot Nordens konge, og han skal stille op en stor hær, men den skal gis i hans hånd.
12 Sa’ad da zai kawar da rundunar, sarkin Kudu zai cika da girman kai zai kuma kashe mutane dubbai, duk da haka ba zai kasance mai nasara ba.
Når denne hær er sprengt, skal han bli overmodig; han skal felle titusener, men allikevel ikke få overmakten.
13 Sarki Arewa kuma zai ƙara tara babbar rundunar soja, wadda ta fi ta dā girma; bayan waɗansu shekaru kuma, zai tafi yaƙi da babbar rundunar mayaƙa cike da kayan yaƙi.
Og Nordens konge skal komme igjen og stille op en hær som er ennu større enn den første; og når nogen år er gått til ende, skal han komme med en stor hær og store forråd.
14 “A waɗannan lokutan mutane da yawa za su tashi gāba da sarkin Kudu. Amma waɗansu’yan kama-karya za su taso daga jama’arka da niyya su cika abin da wahayin ya ce, amma za a fatattake su.
Og i de tider skal mange reise sig mot Sydens konge, og voldsmenn av ditt eget folk skal også reise sig, så synet blir stadfestet; men de skal falle.
15 Sa’an nan sarkin arewa zai zo ya gina mahaurai a jikin katagar birni don yă ci birnin da yaƙi. Sojojin nan na Kudu kuwa ba za su iya tsayawa ba, ko zaɓaɓɓun jarumawansu ma, gama za su rasa ƙarfin tsayawa.
Og Nordens konge skal komme og opkaste en voll og innta en sterk festning, og Sydens makt skal ikke kunne holde stand, og enn ikke hans utvalgte mannskap har kraft til å holde stand.
16 Wanda ya kai harin zai yi yadda ya ga dama, ba wanda zai iya ja da shi. Zai kafa kansa a Kyakkyawar Ƙasa zai kuma sami ikon da zai hallaka ta.
Og den som rykker mot ham, skal gjøre som han vil, og ingen skal kunne stå sig mot ham; han skal feste fot i det fagre land og føre ødeleggelse med sig.
17 Zai yunƙura yă zo da ƙarfin dukan masarautarsa zai kuma nemi haɗinkan sarkin Kudu. Zai kuma ba shi diyarsa yă aura don yă lalatar da mulkin, amma shirinsa ba zai yi nasara ba ko yă taimake shi ba.
Og han skal ta sig fore å komme med hele sitt rikes makt, men er villig til å inngå forlik, og det skal han også få i stand; og en kvinne, sin egen datter, skal han gi ham, forat hun skal volde ødeleggelse; men det skal ikke komme i stand og ikke lykkes for ham.
18 Sa’an nan zai mai da hankalinsa zuwa ƙasashe a bakin kogi, zai kuma kama da yawansu, amma wani komanda zai kawo ƙarshen faɗin ransa, zai kuma sa faɗin ransa yă koma masa.
Så skal han vende sig mot øene og innta mange, men en hærfører skal gjøre ende på hans hån og endog la hans hån falle tilbake på ham selv.
19 Bayan wannan, zai juya ga kagarar ƙasarsa, amma zai yi tuntuɓe yă fāɗi, ba kuwa za a ƙara ganinsa ba.
Da skal han vende sig mot festningene i sitt eget land, men han snubler og faller og er ikke mere til.
20 “Magājinsa zai aiki mai karɓar haraji don darajar masarautarsa. Amma ba da daɗewa ba za a hallaka shi, duk da haka ba da fushi ko cikin yaƙi ba.
Og på hans plass skal det opstå en som skal la en skattekrever dra gjennem rikets pryd; og nogen dager efter skal han omkomme, men ikke ved vrede, heller ikke i krig.
21 “Magājin wannan sarki zai zama wani mutumin banza wanda ma bai fito daga gidan sarauta ba. Zai taso ba zato ba tsammani, yă ƙwace sarautar ta hanyar zamba.
Og på hans plass skal det opstå et foraktelig menneske, som de ikke har overgitt kongedømmets herlighet; men han kommer uventende og tilegner sig kongedømmet ved list og svik.
22 Sa’an nan zai shafe mayaƙa masu yawa a gabansa; zai hallaka har da waɗanda suke mulki na alkawari.
Og de oversvømmende hærer skal oversvømmes av ham og tilintetgjøres, og likeså forbundsfyrsten;
23 Bayan ƙulla yarjejjeniya da shi, zai yi zamba cikin aminci, kuma zai sami damar hawan mulki da goyon baya mutane kaɗan.
for efterat han har inngått forbund med ham, skal han fare frem med svik; han skal dra ut og få overmakten med få folk.
24 Sa’ad da yankuna mafi arziki suke ji kome lafiya yake, zai kai musu hari kuma Zai aikata abin da kakanninsa ba su taɓa yi ba. Zai rarraba abin da aka kwaso daga yaƙi, da ganima, da dukiya ga dukan mabiyansa. Zai kuma yi shiri yă kai wa mafaka hari, amma na ɗan lokaci ne kawai.
Uventende skal han falle inn i landets fruktbareste bygder og gjøre ting som hans fedre og hans fedres fedre ikke har gjort; hærfang og rov og gods skal han strø ut til sine folk, og mot faste byer skal han legge op onde råd, og det vil vare en tid.
25 “Tare da babbar rundunar mayaƙa zai yi ƙarfin hali yă far wa sarkin Kudu da yaƙi. Sarkin kudu zai haɗa babbar rundunar soja mai ƙarfi don yaƙin, amma ba zai iya karo da shi ba, domin za a shirya masa maƙarƙashiya.
Han skal opbyde sin makt og sitt mot mot Sydens konge og komme med en stor hær; men Sydens konge skal også ruste sig til krig med en overmåte stor og sterk hær; men han skal ikke kunne holde stand; for det blir lagt op onde råd mot ham.
26 Waɗanda suke ci daga tanadin sarki za su yi ƙoƙari su hallaka shi; za a share mayaƙansa, kuma za a kashe mutane masu yawa a yaƙin.
De som eter ved hans bord, skal felle ham; hans hær skal strømme frem, og det skal bli et stort mannefall.
27 Sarakunan nan biyu sun sa mugunta a ransu. Za su zauna a tebur guda su yi ta shara wa juna ƙarya, amma a banza, gama lokacin da aka ƙayyade bai yi ba tukuna.
Begge konger har ondt i sinne, og mens de sitter ved samme bord, skal de tale løgn; men det skal ikke lykkes, for ennu dryger det med enden, til den fastsatte tid kommer.
28 “Sarkin Arewa zai koma ƙasarsa da dukiya mai girma, amma zuciyarsa za tă yi gāba da tsattsarkan alkawari. Zai ɗauki mataki a kan wannan abu sa’an nan yă koma ƙasarsa.
Han skal vende tilbake til sitt land med meget gods, og han skal legge op råd mot den hellige pakt, og efterat han har utført dem, skal han vende tilbake til sitt land.
29 “A ƙayyadadden lokaci zai sāke kai wa Kudu hari, amma a wannan karo abin da zai faru zai sha bamban daga abin da ya faru can baya.
Til fastsatt tid skal han atter dra mot Syden; men den siste gang skal det ikke gå som første gang;
30 Jiragen ruwa yammancin bakin teku za su yi gāba da shi, zuciyarsa kuwa za tă yi sanyi. Sa’an nan zai juya ya huce haushinsa a kan tsattsarkan alkawari. Zai komo yă nuna jinƙai ga waɗanda suka juya wa tsattsarkan alkawari baya.
for skib fra Kittim skal komme imot ham, og han skal bli motfallen og vende om og la sin vrede gå ut over den hellige pakt; så skal han vende om og legge merke til dem som forlater den hellige pakt.
31 “Mayaƙansa za su taso su ƙazantar da kagarar haikali za su kuma kawar da hadaya ta kullum. Sa’an nan za su kafa abin banƙyama da yake lalatarwa.
Og hærer som han sender ut, skal komme og vanhellige helligdommen, den faste borg, og avskaffe det stadige offer og stille op den ødeleggende vederstyggelighet.
32 Ta wurin daɗin baki zai gurɓata waɗannan da suka karya alkawari, amma mutanen da suka san Allahnsu za su yi tsayin daka su yi jayayya da shi.
Og dem som synder mot pakten, skal han gjøre til hedninger ved glatte ord; men de av folket som kjenner sin Gud, skal stå fast og holde ut.
33 “Waɗanda suke da hikima za su wayar da kan mutane da yawa, duk da haka za a kashe su da takobi, waɗansu da wuta, a washe waɗansu a kai su bauta.
Og de forstandige blandt folket skal lære mengden, og de skal falle ved sverd og bål og ved fangenskap og plyndring en tid lang.
34 Sa’ad da suka fāɗi, za su sami ɗan taimako, mutane da yawa za su haɗa kai da su, amma da munafunci.
Men mens de holder på å ligge under, skal de få en liten hjelp, og mange skal slå sig i lag med dem på skrømt.
35 Waɗansu masu hikima za su yi tuntuɓe, don a tsabtacce su, a tsarkake su, su yi tsab, har matuƙar da aka ƙayyade ta yi.
Og nogen av de forstandige skal falle, sa de kan bli prøvd og renset og tvettet til endens tid; for ennu dryger det med enden, til den fastsatte tid kommer.
36 “Sarkin zai yi abin da ya ga dama. Zai ɗaukaka yă kuma girmama kansa gaba da kowane allah zai kuma faɗa munanan abubuwa a kan Allahn alloli. Zai yi nasara har sai lokacin hukunci ya cika, gama abin da aka ƙaddara zai cika.
Og kongen skal gjøre som han vil, og ophøie sig og heve sig over enhver gud, og mot gudenes Gud skal han tale forferdelige ord, og han skal ha fremgang, inntil vreden er til ende; for det som er fast besluttet, vil bli fullbyrdet.
37 Ba zai kula da alloli iyayensa ba ko wanda mata suke sha’awa, balle ma yă ga darajar wani allah, amma zai ɗaukaka kansa gaba da su duka.
På sine fedres guder skal han ikke akte, heller ikke på kvinnenes lyst eller på nogen annen gud skal han akte; for han skal ophøie sig over alle.
38 A maimakonsu, zai ɗaukaka allahn kagarai; allahn da kakanninsa ba su ko sani ba, shi ne zai miƙa masa zinariya, da azurfa, da duwatsu masu daraja, da abubuwa masu tsada.
Men festningenes gud skal han ære i stedet; en gud som hans fedre ikke har kjent, skal han ære med gull og sølv og dyre stener og andre kostelige ting;
39 Zai kai wa kagarai mafi ƙarfi hari da taimakon baƙon allah zai kuma girmama waɗanda suka yarda da shi zai ba su girma, ya kuma shugabantar da su a kan mutane da yawa, zai raba musu ƙasa ta zama ladansu.
og således skal han gjøre med de sterke festninger og med den fremmede gud: Dem som vedkjenner sig denne gud, skal han vise stor ære, og han skal sette dem til å råde over mange, og han skal dele ut jord til dem som lønn.
40 “A lokaci ƙarshe sarkin Kudu zai tasar masa da yaƙi, sarkin Arewa kuwa zai tunzura, yă tasar masa da kekunan yaƙi da mahayan dawakai, da jiragen ruwa da yawa. Zai ratsa ƙasashe, yă ci su da yaƙi, yă wuce.
Men i endens tid skal Sydens konge føre krig med ham, og Nordens konge skal storme frem mot ham med vogner og hestfolk og mange skib og falle inn i landene og oversvømme og overskylle dem.
41 Zai kuma mamaye Kyakkyawa Ƙasa. Ƙasashe masu yawa za su fāɗi, amma Edom, Mowab da kuma shugabannin Ammon za su kuɓuta daga hannunsa.
Han skal også falle inn i det fagre land, og store skarer skal falle; men disse skal slippe unda hans makt: Edom og Moab og de ypperste av Ammons barn.
42 Zai fadada mulkinsa har zuwa ƙasashe masu yawa; Masar ma ba za tă tsira ba.
Og han skal utstrekke sin hånd mot andre land, og Egyptens land skal ikke slippe unda.
43 Zai mallaki dukiyoyi na zinariya, da na azurfa, da dukan abubuwa masu tsada na Masar. Zai kuma ci Libiyawa da Kush da yaƙi.
Han skal tilegne sig skattene av gull og av sølv og alle Egyptens kostelige ting, og libyere og etiopere skal være i hans følge.
44 Amma labari daga gabas da arewa za su firgita shi, shi kuwa zai ci gaba da yin yaƙi da zafi, yă karkashe mutane da yawa, yă shafe su.
Men tidender fra Østen og fra Norden skal forferde ham, og han skal dra ut i stor harme for å ødelegge og tilintetgjøre mange.
45 Zai kafa tentin mulkinsa tsakanin tekunan da suke a kyakkyawan tsauni mai tsarki. Duk da haka zai zo ga ƙarshensa, kuma babu wanda zai taimake shi.
Og han skal slå op sine palasstelt mellem havet og helligdommens fagre berg; men så bærer det til enden med ham, og det er ingen som hjelper ham.

< Daniyel 11 >