< Daniyel 11 >
1 A shekara ta fari ta Dariyus mutumin Mede, na ɗauki matsayina domin in goyi baya in kuma kāre shi.)
og jeg stod ogsaa for ham som Hjælper og Værn i Mederen Darius's første Aar. —
2 “Yanzu dai, zan faɗa maka gaskiya. Sarakuna uku za su taso a Farisa, sa’an nan kuma na huɗu, wanda zai fi dukansu dukiya. Sa’ad da zai sami iko saboda dukiyarsa, zai zuga dukan kowane mutum yă yi gāba da masarautar Girka.
Og nu vil jeg kundgøre dig Sandhed: Se, der skal endnu opstaa tre Konger for Persien, og den fjerde skal berige sig med større Rigdom end alle de andre, og naar han er bleven mægtig ved sin Rigdom, skal han opbyde alt imod Grækenlands Rige.
3 Sa’an nan wani babban sarki zai bayyana, wanda zai yi mulki da babban iko yă kuma yi abin da ya ga dama.
Derefter skal der opstaa en vældig Konge og herske med stort Herredømme og gøre efter sin Villie.
4 Bayan da ya bayyana, daularsa za tă wargaje za a rarraba ta zuwa kusurwoyi huɗu na duniya, a ba waɗansu waɗanda ba zuriyarsa ba, ba kuwa za su yi mulki da iko kamar yadda ya yi ba, gama za a tumɓuki daularsa a kuma ba wa waɗansu.
Og som han opstaar, skal hans Rige sønderbrydes og deles imod Himmelens fire Vejr, og det skal ikke være for hans efterladte, ej heller et Herredømme som hans Herredømme, men hans Rige skal oprykkes og blive andre end disse til Del.
5 “Sai sarki Kudu zai yi ƙarfi ƙwarai, amma ɗaya daga cikin komandodinsa zai yi ƙarfi fiye da shi, zai kuma yi mulki masarautarsa da iko mai girma.
Og Kongen af Sønden skal vorde mægtig, men der er en af hans Fyrster, som skal blive mægtigere end han og herske, hans Herredom skal blive et stort Herredom.
6 Bayan’yan shekaru, za su haɗa kai. Diyar sarkin Kudu za tă je wurin sarkin Arewa ta sada zumunci, amma ba za tă riƙe iko ba, shi kuwa da ikonsa ba za su daɗe ba. A waɗannan kwanaki za a bashe ta, da ita da masu rakiyarta da kuma mahaifinta da kuma wanda ya goyi bayanta.
Og naar nogle Aar ere til Ende, skulle de indgaa Forbindelse, og Kongen af Søndens Datter skal drage ind til Kongen af Norden for at bringe et redeligt Forhold til Veje; men hun skal ikke beholde Armens Kraft, og han og hans Arm skal ikke bestaa, men hun skal gives hen tillige med dem, som bragte hende did, og ham, som avlede hende og understøttede hende, naar Tiderne komme.
7 “Wani daga cikin zuriyarta zai taso yă ɗauki matsayinta. Zai kai wa sojojin sarkin Arewa hari yă kuma shiga kagararsa; zai yi yaƙi da su yă kuma yi nasara.
Og af Skud fra hendes Rødder skal der opstaa een i hans Sted og drage imod Hæren og trænge ind i Kongen af Nordens Fæstninger og handle med dem efter sin Villie og faa Overmagt.
8 Zai ƙwace allolinsu, siffofinsu na ƙarfe da kuma kaya masu daraja na azurfa da na zinariya a kuma kai su Masar. Zai yi’yan shekaru bai kai wa sarkin Arewa yaƙi ba.
Ja, ogsaa deres Guder tillige med deres støbte Billeder, tillige med deres kostbare Kar, Sølv og Guld, skal han føre som Bytte til Ægypten; og han skal holde Stand nogle Aar imod Kongen af Norden.
9 Sa’an nan sarkin Arewa zai kai wa sarkin Kudu hari, amma zai janye, yă koma ƙasarsa.
Og denne skal drage ind i Kongen af Søndens Rige; men han skal vende tilbage til sit Land igen.
10 ’Ya’yansa maza za su yi shirin yaƙi za su kuma tattara babbar rundunar sojoji, waɗanda za su yi ta mamayewa kamar rigyawar da ba iya tarewa, kuma za su kai yaƙin har kagararsa.
Og hans Sønner skulle ruste sig og samle en Hob af mange Hære og komme og drage ind og oversvømme og overfare; og de skulle komme igen og trænge frem indtil hans Fæstning.
11 “Sa’an nan sai sarkin Kudu zai kama hanya da fushi zuwa yaƙi da sarkin Arewa, wanda zai tattara babbar rundunar yaƙi, amma za a ci shi da yaƙi.
Og Kongen af Sønden skal forbitres og drage ud at stride imod ham, imod Kongen af Norden; og skønt denne opstiller en stor Hob, skal Hoben dog gives i hans Haand.
12 Sa’ad da zai kawar da rundunar, sarkin Kudu zai cika da girman kai zai kuma kashe mutane dubbai, duk da haka ba zai kasance mai nasara ba.
Som Hoben hæver sig, skal hans Hjerte ophøje sig, og han skal fælde ti Tusinde og dog ikke blive mægtig.
13 Sarki Arewa kuma zai ƙara tara babbar rundunar soja, wadda ta fi ta dā girma; bayan waɗansu shekaru kuma, zai tafi yaƙi da babbar rundunar mayaƙa cike da kayan yaƙi.
Og Kongen af Norden skal komme tilbage og opstille en større Hob end den første, og efter at nogle Aars Tider ere til Ende, skal han komme og drage frem med en stor Hær og med meget Tros.
14 “A waɗannan lokutan mutane da yawa za su tashi gāba da sarkin Kudu. Amma waɗansu’yan kama-karya za su taso daga jama’arka da niyya su cika abin da wahayin ya ce, amma za a fatattake su.
Og i de samme Tider skulle mange staa frem imod Kongen af Sønden, og Sønnerne af Røverne iblandt dit Folk skulle rejse sig for at stadfæste Synet; men de skulle falde.
15 Sa’an nan sarkin arewa zai zo ya gina mahaurai a jikin katagar birni don yă ci birnin da yaƙi. Sojojin nan na Kudu kuwa ba za su iya tsayawa ba, ko zaɓaɓɓun jarumawansu ma, gama za su rasa ƙarfin tsayawa.
Og Kongen af Norden skal komme og opkaste en Vold og indtage en stærkt befæstet Stad, og Søndens Arme skulle ikke kunne holde ud, ej heller hans udvalgte Folk, og der skal ingen Kraft være til at holde Stand.
16 Wanda ya kai harin zai yi yadda ya ga dama, ba wanda zai iya ja da shi. Zai kafa kansa a Kyakkyawar Ƙasa zai kuma sami ikon da zai hallaka ta.
Men den, som kommer imod ham, skal gøre efter sin Villie, og ingen skal bestaa for hans Ansigt; han skal og træde op i det herlige Land, og der skal komme Fordærvelse ved hans Haand.
17 Zai yunƙura yă zo da ƙarfin dukan masarautarsa zai kuma nemi haɗinkan sarkin Kudu. Zai kuma ba shi diyarsa yă aura don yă lalatar da mulkin, amma shirinsa ba zai yi nasara ba ko yă taimake shi ba.
Og han skal vende sit Ansigt til at komme med al sit Riges Magt og med et redeligt Forhold i Sinde, og han skal sætte det igennem, og han skal give ham sin unge Datter til hendes Fordærvelse; men hun skal ikke bestaa og ikke blive til noget for ham.
18 Sa’an nan zai mai da hankalinsa zuwa ƙasashe a bakin kogi, zai kuma kama da yawansu, amma wani komanda zai kawo ƙarshen faɗin ransa, zai kuma sa faɗin ransa yă koma masa.
Derefter skal han vende sit Ansigt om imod Øerne og indtage mange; og han skal bringe Fyrster til at høre op med deres Haan, men hans Haan skulle de gengælde ham.
19 Bayan wannan, zai juya ga kagarar ƙasarsa, amma zai yi tuntuɓe yă fāɗi, ba kuwa za a ƙara ganinsa ba.
Og han skal vende sit Ansigt om til sit Lands Fæstninger, og han skal snuble og falde og ikke findes mere.
20 “Magājinsa zai aiki mai karɓar haraji don darajar masarautarsa. Amma ba da daɗewa ba za a hallaka shi, duk da haka ba da fushi ko cikin yaƙi ba.
Og der skal een opstaa i hans Sted, som skal lade en Plager drage igennem Rigets Herlighed; men i faa Dage skal han knuses, dog ikke ved Vrede og ikke ved Krigen.
21 “Magājin wannan sarki zai zama wani mutumin banza wanda ma bai fito daga gidan sarauta ba. Zai taso ba zato ba tsammani, yă ƙwace sarautar ta hanyar zamba.
Siden skal der opstaa i hans Sted en foragtet, hvilken de ikke skulle give kongelig Ære; men han skal komme, naar der er Tryghed, og bemægtige sig Riget ved Smiger.
22 Sa’an nan zai shafe mayaƙa masu yawa a gabansa; zai hallaka har da waɗanda suke mulki na alkawari.
Og de oversvømmende Magter skulle oversvømmes af ham og knuses, ogsaa Forbundets Fyrste.
23 Bayan ƙulla yarjejjeniya da shi, zai yi zamba cikin aminci, kuma zai sami damar hawan mulki da goyon baya mutane kaɗan.
Og efter at have indgaaet Forbund med ham skal han øve Svig, og han skal drage op og blive mægtig ved faa Folk.
24 Sa’ad da yankuna mafi arziki suke ji kome lafiya yake, zai kai musu hari kuma Zai aikata abin da kakanninsa ba su taɓa yi ba. Zai rarraba abin da aka kwaso daga yaƙi, da ganima, da dukiya ga dukan mabiyansa. Zai kuma yi shiri yă kai wa mafaka hari, amma na ɗan lokaci ne kawai.
Hvor der er Tryghed, og hvor der er fede Egne i Landskabet, skal han trænge ind og gøre det, som hans Fædre og hans Forfædre ikke have gjort, han skal adsprede for dem Rov, Bytte og Gods; og han skal optænke sine Anslag imod de faste Stæder, og det til en Tid.
25 “Tare da babbar rundunar mayaƙa zai yi ƙarfin hali yă far wa sarkin Kudu da yaƙi. Sarkin kudu zai haɗa babbar rundunar soja mai ƙarfi don yaƙin, amma ba zai iya karo da shi ba, domin za a shirya masa maƙarƙashiya.
Og han skal opvække sin Kraft og sit Mod med en stor Hær imod Kongen af Sønden, og Kongen af Sønden skal ruste sig til Krig med en stor og saare mægtig Hær, men ikke bestaa; thi der skal optænkes Anslag imod ham.
26 Waɗanda suke ci daga tanadin sarki za su yi ƙoƙari su hallaka shi; za a share mayaƙansa, kuma za a kashe mutane masu yawa a yaƙin.
Og de, som æde hans Mad, skulle knuse ham, og hans Hær skal strømme frem, men der skal falde mange ihjelslagne.
27 Sarakunan nan biyu sun sa mugunta a ransu. Za su zauna a tebur guda su yi ta shara wa juna ƙarya, amma a banza, gama lokacin da aka ƙayyade bai yi ba tukuna.
Og begge Kongernes Hjerte staar til at gøre ondt, og over eet Bord skulle de tale Løgn; men det skal ikke lykkes, thi endnu venter det med Enden til den bestemte Tid.
28 “Sarkin Arewa zai koma ƙasarsa da dukiya mai girma, amma zuciyarsa za tă yi gāba da tsattsarkan alkawari. Zai ɗauki mataki a kan wannan abu sa’an nan yă koma ƙasarsa.
Og han skal vende tilbage til sit Land med stort Gods, og hans Hjerte skal lægge Raad op imod den hellige Pagt, og han skal fuldføre det og vende tilbage til sit Land.
29 “A ƙayyadadden lokaci zai sāke kai wa Kudu hari, amma a wannan karo abin da zai faru zai sha bamban daga abin da ya faru can baya.
Paa den bestemte Tid skal han vende tilbage og komme imod Sønden; men det skal ikke gaa den sidste Gang som den første.
30 Jiragen ruwa yammancin bakin teku za su yi gāba da shi, zuciyarsa kuwa za tă yi sanyi. Sa’an nan zai juya ya huce haushinsa a kan tsattsarkan alkawari. Zai komo yă nuna jinƙai ga waɗanda suka juya wa tsattsarkan alkawari baya.
Men Skibe fra Kithim skulle komme imod ham, og han skal tabe Modet og vende om og optændes til Vrede imod den hellige Pagt og udføre den, ja, han skal vende om og give Agt paa dem, som forlade den hellige Pagt.
31 “Mayaƙansa za su taso su ƙazantar da kagarar haikali za su kuma kawar da hadaya ta kullum. Sa’an nan za su kafa abin banƙyama da yake lalatarwa.
Og en Stridsmagt fra ham skal staa frem og vanhellige Helligdommen, den faste Borg, og den skal borttage den stadige Tjeneste og opstille den ødelæggende Vederstyggelighed.
32 Ta wurin daɗin baki zai gurɓata waɗannan da suka karya alkawari, amma mutanen da suka san Allahnsu za su yi tsayin daka su yi jayayya da shi.
Og dem, som handle ugudeligt imod Pagten, skal han ved Smiger bringe til Frafald; men de af Folket, som kende deres Gud, skulle staa fast og vise det i Gerning.
33 “Waɗanda suke da hikima za su wayar da kan mutane da yawa, duk da haka za a kashe su da takobi, waɗansu da wuta, a washe waɗansu a kai su bauta.
Og de forstandige iblandt Folket skulle undervise mange; men de skulle en Tid lang falde ved Sværd og ved Ildslue, ved Fangenskab og ved Plyndring.
34 Sa’ad da suka fāɗi, za su sami ɗan taimako, mutane da yawa za su haɗa kai da su, amma da munafunci.
Og naar de falde, skulle de blive hjulpne med en liden Hjælp; og mange skulle slutte sig til dem med Smiger.
35 Waɗansu masu hikima za su yi tuntuɓe, don a tsabtacce su, a tsarkake su, su yi tsab, har matuƙar da aka ƙayyade ta yi.
Og af de forstandige skulle nogle falde, for at smelte og lutre og rense Folket indtil Endens Tid; thi endnu venter det med den til den bestemte Tid.
36 “Sarkin zai yi abin da ya ga dama. Zai ɗaukaka yă kuma girmama kansa gaba da kowane allah zai kuma faɗa munanan abubuwa a kan Allahn alloli. Zai yi nasara har sai lokacin hukunci ya cika, gama abin da aka ƙaddara zai cika.
Og Kongen skal gøre efter sin Villie og ophøje sig og gøre sig stor over enhver Gud og tale forfærdelige Ord imod Gudernes Gud; og han skal have Lykke, indtil Vreden er til Ende; thi hvad der er bestemt, det sker.
37 Ba zai kula da alloli iyayensa ba ko wanda mata suke sha’awa, balle ma yă ga darajar wani allah, amma zai ɗaukaka kansa gaba da su duka.
Og han skal ikke agte paa sine Fædres Guder, ej heller skal han agte paa Kvinders Ynde eller paa nogen Glid; thi han skal ophøje sig storlig over alt.
38 A maimakonsu, zai ɗaukaka allahn kagarai; allahn da kakanninsa ba su ko sani ba, shi ne zai miƙa masa zinariya, da azurfa, da duwatsu masu daraja, da abubuwa masu tsada.
Men Fæstningernes Gud skal han ære paa dens Sted; og den Gud, som hans Fædre ikke kendte, skal han ære med Guld og med Sølv og med dyrebare Stene og med Kostbarheder.
39 Zai kai wa kagarai mafi ƙarfi hari da taimakon baƙon allah zai kuma girmama waɗanda suka yarda da shi zai ba su girma, ya kuma shugabantar da su a kan mutane da yawa, zai raba musu ƙasa ta zama ladansu.
Og han skal handle med de stærke Fæstninger ved den fremmede Guds Hjælp, saaledes at han skal bevise dem, som erkende ham, megen Ære, og han skal lade dem herske over mange og uddele Land til Løn.
40 “A lokaci ƙarshe sarkin Kudu zai tasar masa da yaƙi, sarkin Arewa kuwa zai tunzura, yă tasar masa da kekunan yaƙi da mahayan dawakai, da jiragen ruwa da yawa. Zai ratsa ƙasashe, yă ci su da yaƙi, yă wuce.
Men ved Endens Tid skal Kongen af Sønden stanges med ham, og Kongen af Norden skal storme frem imod ham med Vogne og med Ryttere og med mange Skibe og trænge ind i Landene og overskylle og overfare dem.
41 Zai kuma mamaye Kyakkyawa Ƙasa. Ƙasashe masu yawa za su fāɗi, amma Edom, Mowab da kuma shugabannin Ammon za su kuɓuta daga hannunsa.
Og han skal trænge ind i det herlige Land, og mange skulle falde; men disse skulle undkomme fra hans Haand: Edom og Moab og de ypperste af Ammons Børn.
42 Zai fadada mulkinsa har zuwa ƙasashe masu yawa; Masar ma ba za tă tsira ba.
Og han skal udstrække sin Haand efter Landene, og Ægyptens Land skal ikke staa til Redning.
43 Zai mallaki dukiyoyi na zinariya, da na azurfa, da dukan abubuwa masu tsada na Masar. Zai kuma ci Libiyawa da Kush da yaƙi.
Og han skal blive Herre over Skatte af Guld og Sølv og over alle kostelige Ting i Ægypten; og Lybier og Morianer skulle følge ham.
44 Amma labari daga gabas da arewa za su firgita shi, shi kuwa zai ci gaba da yin yaƙi da zafi, yă karkashe mutane da yawa, yă shafe su.
Men Tidender fra Østen og fra Norden skulle forfærde ham; og han skal drage ud med stor Grumhed for at udrydde og for at ødelægge mange.
45 Zai kafa tentin mulkinsa tsakanin tekunan da suke a kyakkyawan tsauni mai tsarki. Duk da haka zai zo ga ƙarshensa, kuma babu wanda zai taimake shi.
Og han skal opslaa sit Pragttelt imellem Havet og det herlige, hellige Bjerg, men naa sin Ende, og ingen skal hjælpe ham.