< Kolossiyawa 3 >

1 Da yake an tashe ku tare da Kiristi, sai ku sa zukatanku a kan abubuwan da suke sama, inda Kiristi yake zaune a hannun dama na Allah.
Anga itule hangi Itunda umiukilye palung'wi nu Kristo, madumi imakani na akigulya kuiza uKristo wikiie ku mukono nua kigoha nuang'wa Itunda.
2 Ku sa hankulanku a kan abubuwan sama, ba kan abubuwan duniya ba.
Sigiili kutula imakani a kigulya, shanga kutula makani a mihi.
3 Gama kun mutu, ranku yanzu kuwa yana ɓoye tare da Kiristi a cikin Allah.
Kunsoko makulee, nu likalo nu lanyu lapihilwe palung'wi nu Kristo kung'wa Itunda.
4 Sa’ad da Kiristi, wanda shi ne ranku, ya bayyana, ku ma za ku bayyana tare da shi cikin ɗaukaka.
Matungo uKristo nuikigeeleka, naiza ingi likalo nu lanyu, Papo nunyenye ga mukigeeleka nu ng'wenso mu ikulyo.
5 Saboda haka, sai ku fid da duk wani abin da yake kawo sha’awa a zukatanku, fasikanci, ƙazanta, sha’awa, muguwar sha’awa, da kuma kwaɗayi wanda shi ma bautar gumaka ne.
Kululo mapihi i makani namoli mihi ingi, ugoolya, ushapu, nsula ni mbi bii, masigo ni ma bi bii, ni nsula, naiza ingi ikumbiko nila adudu.
6 Gama fushin Allah zai sauko a kan masu aikata waɗannan.
Ingi kunsoko a makani aya ikuo nilang'wa Itunda lipembilye migulya a ana niagila u lwijo.
7 Dā kun yi waɗannan abubuwa, sa’ad da rayuwar tana cikin duniya mai wannan hali.
Igi kunsoko a makani aya ga nu unyenye ai mugendee ku nanso nai mikiie mukati ao.
8 Amma yanzu dole ku raba kanku da dukan ire-iren abubuwan nan. Ku daina fushi, ku daina ƙiyayya da ƙeta. Ku bar ɓatan suna da kuma ƙazamar magana daga leɓunanku.
Kuiti itungili ingi kusinja mumaheje i makani aya ihi. Ingi, ikuo, utaki, nsula ni mbi bii, ituki, ni makani ni mashapu ni pumiila mu malango anyu.
9 Kada ku yi wa juna ƙarya, da yake kun tuɓe tsohon halinku tare da ayyukansa
Leki kikongeli nyenye ku nyenye, ku nsoko mautugulaa u untu nuanyu nua kali ni ntendo niakwe.
10 kun ɗauki sabon halin nan da ake sabuntawa ga sani, bisa ga kamannin Mahaliccinsa.
Matugalaa untu ugeni, naza witung'waa ugeni mu uhugu kupembelya ni mpyani a uyo naiza mu umbi.
11 A wannan sabuwar rayuwa babu bambanci ko kai mutumin Al’ummai ne ko mutumin Yahuda, mai kaciya ne ko marar kaciya, baƙo, baƙauye, bawa ne ko’yantacce, gama Kiristi shi ne kome, kuma yana cikin kome.
Mu uhugu uwu, kutili uMuyunani nu Muyahudi, kutalwa kidamu nu kuhita kutalwa i kidamu, mumanyi ni shanga mumanyi, mutung'waa, ni shanga mu tung'waa, kuiti badala akwe uKristo ingi makani ihi.
12 Da yake Allah ya mai da ku zaɓaɓɓu, tsarkaka, ƙaunatattu, sai ku dinga jin tausayin juna, kuna yin alheri, kuna nuna tawali’u da sauƙinkai da jimrewa.
Anga mi aholanigwa ang'wa Itunda, Elu hangi alowa, tugalii u untu nu ukende, uzaa nkolo, uliuki, upolo nu ugimya.
13 Ku riƙa yin haƙuri da juna kuna kuma gafarta wa juna duk wani laifin da wani ya yi muku. Ku gafarta kamar yadda Ubangiji ya gafarce ku.
Iho eeli nyenye ku nyenye. I a isiilyi kila muntu nu muya. Anga ize u muntu ukete isosho ku muya, amulekele kunsoko yiyo yiyoo naiza uMukulu nai umulekee unyenye.
14 Fiye da waɗannan duka, ku yi ƙaunar juna, gama ƙauna ce take haɗa kome gaba ɗaya.
Ikilo nila makani aya ihi, Mutule nu ulowa, naza kiko kinsaasha ka ukondaniili.
15 Ku bar salamar Kiristi tă yi mulki a zukatanku, da yake a matsayin gaɓoɓin jiki ɗaya an kira ku ga salama. Ku zama masu godiya.
Ulyuuku nuang'wa Kristo umutongeele mu nkolo nianyu. Ai ituile ingi kunsoko a ulyuuku uwu kina ai mitangiwe mu muili ung'wi. Tuli ni ilumbiilyo.
16 Ku bar maganar Kiristi ta zauna a cikinku a yalwace yayinda kuke koya, kuna kuma yi wa juna gargaɗi da dukan hikima, da kuma yayinda kuke waƙoƙin zabura, waƙoƙi da waƙoƙin ruhaniya tare da godiya a zukatanku ga Allah.
Nu lukani nulang'wa Kristo likie mukati anyu ku ugoli. Ku upolo wihi, imanyisi nu kisija u nyenye ku nyenye ku malumbiilyo, mimbo, ni mimbo a munkolo. Imbi ku ulumbi i nkolo nianyu kung'wa Itunda.
17 Kuma ko mene ne kuke yi, ko cikin magana ko cikin ayyuka, ku yi shi duka a cikin sunan Ubangiji Yesu, kuna yin godiya ga Allah Uba ta wurinsa.
Hangi kihi ni mukituma, mu makani ang'wi, mu ntendo, itumi ihi ku lina nila Mukulu uYesu. Mi nkiilyi i lumbi Itunda Tata kukiila uNg'wenso.
18 Mata, ku yi biyayya ga mazanku, yadda ya dace cikin Ubangiji.
Akima, liuki ku itunja anyu, anga ni izipiie ku Mukulu.
19 Maza, ku ƙaunaci matanku kada ku nuna musu hali marar tausayi.
Nu nyenye itunja, alowi i a kima anyu, hangi muleke kutula miataki ki italao.
20 ’Ya’ya, ku yi biyayya ga iyayenku cikin kome, gama wannan yakan gamshi Ubangiji.
Ang'yinya, akulyi i aleli anyu mu makani ihi, ndogoelyo uu ni imuloeelya uMukulu.
21 Ubanni, kada ku matsa wa yaranku lamba, don kada su fid da zuciya.
a Tata leki kuasakulyi i ana anyu, iti kina aleke kuambwa nu ukata.
22 Bayi, ku yi biyayya ga iyayengijinku na duniya cikin kome; kada ku yi aikin ganin ido kamar masu neman yabon mutane, sai dai ku yi aiki tsakaninku da Allah, kamar masu tsoron Ubangiji.
Atugwa, akulyi i akulu anyu mu muili ku makani ihi, shanga ku u ailigwa nua miho anga antu nia kiloa udu, ila ku nkolo nia tai. Mogopi Itunda.
23 Kome kuke yi, ku yi shi da dukan zuciyarku, sai ka ce ga Ubangiji kuke yi, ba ga mutum ba.
Kihi ni ukituma, itumi kupuma mu imi nuanyu anga ku Mukulu hangi shanga ku ana adamu.
24 Kun san cewa zai ba ku gādo a matsayin ladanku. Ubangiji Kiristi ne fa kuke bauta wa.
Mu lingile kina mikasingiilya kipegwa nika usali kupuma ku Mukulu. Ingi uKristo Mukulu ni mukumitumila.
25 Duk wanda ya yi laifi, za a sāka masa don laifinsa, babu sonkai.
Ku nsoko wihi nuitumaa ni shanga taiane ukusingiilya ulamuli ku ntendo ni shanga taiane naza witumile, hangi kutili uguniiligwa.

< Kolossiyawa 3 >