< Kolossiyawa 3 >

1 Da yake an tashe ku tare da Kiristi, sai ku sa zukatanku a kan abubuwan da suke sama, inda Kiristi yake zaune a hannun dama na Allah.
Ka dei tangcoung e patetlah nangmouh teh Khrih hoi cungtalah na thaw awh toung pawiteh Khrih ni Pa e aranglah a tahungnae hmuen koe kaawm e kahlun lae hno tawng awh.
2 Ku sa hankulanku a kan abubuwan sama, ba kan abubuwan duniya ba.
Talai van kaawm e hno dawk na lung pen awh hanh. Kahlun lae hnonaw dawk na lung pen awh.
3 Gama kun mutu, ranku yanzu kuwa yana ɓoye tare da Kiristi a cikin Allah.
Bangkongtetpawiteh, nangmouh teh na due awh toung dawkvah, nangmae hringnae teh Khrih hoi cungtalah Cathut thung hro lah ao toe.
4 Sa’ad da Kiristi, wanda shi ne ranku, ya bayyana, ku ma za ku bayyana tare da shi cikin ɗaukaka.
Maimae hringnae lah kaawm e Khrih a kamnue toteh maimouh hai ama hoi cungtalah bawilen laihoi kamnue awh van han.
5 Saboda haka, sai ku fid da duk wani abin da yake kawo sha’awa a zukatanku, fasikanci, ƙazanta, sha’awa, muguwar sha’awa, da kuma kwaɗayi wanda shi ma bautar gumaka ne.
Hatdawkvah, ka kamsoumhoehe napui tongpa yonnae, kaisuenae, lungradueknae, kathout lah onae, meikaphawk bawknae lah kaawm e hounlounnae, het talai van kaawm e pueng hah dout sak awh.
6 Gama fushin Allah zai sauko a kan masu aikata waɗannan.
Hetnaw kecu dawk Cathut lungkhueknae teh a lawk ka tarawi hoeh e naw koevah a pha.
7 Dā kun yi waɗannan abubuwa, sa’ad da rayuwar tana cikin duniya mai wannan hali.
Nangmouh hai ahmaloe teh hotnaw dawk ka hring e lah na o awh.
8 Amma yanzu dole ku raba kanku da dukan ire-iren abubuwan nan. Ku daina fushi, ku daina ƙiyayya da ƙeta. Ku bar ɓatan suna da kuma ƙazamar magana daga leɓunanku.
Hatei atuteh, lungkhueknae, Lungphuennae, hmuhmanae, tounkhouknae, kakhin e lawk deinae kaawm e pueng hah nangmae pahni dawk hoi takhoe awh.
9 Kada ku yi wa juna ƙarya, da yake kun tuɓe tsohon halinku tare da ayyukansa
Tami karuem hoi a sakenaw hah na takhoe awh hnukkhu, buet touh hoi buet touh kâdum awh hanh.
10 kun ɗauki sabon halin nan da ake sabuntawa ga sani, bisa ga kamannin Mahaliccinsa.
A katang e lungangnae hoi sak katha lah kaawm e tami katha, kasakkung e mei ka lat e hah kâmahrawk awh toe.
11 A wannan sabuwar rayuwa babu bambanci ko kai mutumin Al’ummai ne ko mutumin Yahuda, mai kaciya ne ko marar kaciya, baƙo, baƙauye, bawa ne ko’yantacce, gama Kiristi shi ne kome, kuma yana cikin kome.
Hote sak katha e dawk teh Grik, Judah, vuensoma e, vuensoma hoeh e, tamipathunaw, tamimathengnaw, san, tami kahlout, tie awmhoeh toe. Khrih teh hnocawngca kuepcingnae lah ao teh hnocawngca thung hai ao.
12 Da yake Allah ya mai da ku zaɓaɓɓu, tsarkaka, ƙaunatattu, sai ku dinga jin tausayin juna, kuna yin alheri, kuna nuna tawali’u da sauƙinkai da jimrewa.
Hatdawkvah, Cathut ni rawi e tami, thoungsak e tami, a lungpataw e tami lah na o awh e patetlah pahrenpavainae, pahrenlungmanae, kârahnoumnae, lungdolungnemnae, lungsawnae naw hah khohnat awh.
13 Ku riƙa yin haƙuri da juna kuna kuma gafarta wa juna duk wani laifin da wani ya yi muku. Ku gafarta kamar yadda Ubangiji ya gafarce ku.
Buet touh hoi buet touh yon kâtoun kawi awm pawiteh Khrih ni na ngaithoum awh e patetlah buet touh hoi buet touh yon kângaithoum awh.
14 Fiye da waɗannan duka, ku yi ƙaunar juna, gama ƙauna ce take haɗa kome gaba ɗaya.
Kuepcingnae lah kaawm e lungpatawnae hah patuen khohnat sin awh.
15 Ku bar salamar Kiristi tă yi mulki a zukatanku, da yake a matsayin gaɓoɓin jiki ɗaya an kira ku ga salama. Ku zama masu godiya.
Nangmae lungthung vah, Khrih e lungmawngnae ni uk seh. Hottelah hanelah doeh nangmouh teh tak buet touh thung kaw e lah na o awh. A lung kahawi e lah awm awh.
16 Ku bar maganar Kiristi ta zauna a cikinku a yalwace yayinda kuke koya, kuna kuma yi wa juna gargaɗi da dukan hikima, da kuma yayinda kuke waƙoƙin zabura, waƙoƙi da waƙoƙin ruhaniya tare da godiya a zukatanku ga Allah.
Khrih e a lawkkatang teh nangmouh thungvah yikkawi naseh. Nangmouh teh Sam la, Cathut pholennae la, muitha la aphunphun sak awh nateh, buet touh hoi buet touh kâhroecoenae, tha kâpahmeinae, tawn awh.
17 Kuma ko mene ne kuke yi, ko cikin magana ko cikin ayyuka, ku yi shi duka a cikin sunan Ubangiji Yesu, kuna yin godiya ga Allah Uba ta wurinsa.
Lawk na dei nakunghai, a thaw na tawk nakunghai, bangpueng Bawipa Jisuh Khrih e min lahoi yah, tawksak awh. A lungmanae teh a len tangngak ti hoi Pa Cathut hmalah lunghawinae lawk dei awh.
18 Mata, ku yi biyayya ga mazanku, yadda ya dace cikin Ubangiji.
Yunaw, Bawipa dawk na o awh e patetlah vânaw e uknae rahim vah awm awh.
19 Maza, ku ƙaunaci matanku kada ku nuna musu hali marar tausayi.
Vanaw, na yunaw hah lungpataw awh. Kuekluekhmailuek tet awh hanh.
20 ’Ya’ya, ku yi biyayya ga iyayenku cikin kome, gama wannan yakan gamshi Ubangiji.
Camonaw, manu na pa e lawk hah ngâi awh. Manu na pa e lawkngainae teh, Bawipa ni a ngai e hno doeh.
21 Ubanni, kada ku matsa wa yaranku lamba, don kada su fid da zuciya.
Napanaw, canaw hah a lungphuen sak awh hanh. A lung na phuen sak awh pawiteh, a lung a pout awh han.
22 Bayi, ku yi biyayya ga iyayengijinku na duniya cikin kome; kada ku yi aikin ganin ido kamar masu neman yabon mutane, sai dai ku yi aiki tsakaninku da Allah, kamar masu tsoron Ubangiji.
Sannaw, Bawipa taket awh nateh, tami lunghawi nahane dueng lah mithmu dueng tawk awh hanh. Lunghring laipalah, talai bawinaw e lawk hah ngâi awh.
23 Kome kuke yi, ku yi shi da dukan zuciyarku, sai ka ce ga Ubangiji kuke yi, ba ga mutum ba.
Tami e thaw dueng ka tawk e lah pouk laipalah, Bawipa e a thaw ka tawk e lah pouk awh nateh, lungthocalah hoi bangpueng tawk awh.
24 Kun san cewa zai ba ku gādo a matsayin ladanku. Ubangiji Kiristi ne fa kuke bauta wa.
Nangmouh teh Bawipa Khrih e thaw tawkkung lah na o awh dawkvah, râw teh tawkphu lah Bawipa kut dawk hoi na coe a han tie panuek awh.
25 Duk wanda ya yi laifi, za a sāka masa don laifinsa, babu sonkai.
Kamsoumhoehe hno ka sak e tami teh, ama ni a tawk e aphu hah a hmu han. Apihai ngaima tanae awm mahoeh.

< Kolossiyawa 3 >