< Kolossiyawa 2 >
1 Ina so ku san irin famar da nake yi saboda ku da kuma waɗanda suke a Lawodiseya, da kuma saboda dukan waɗanda ba su taɓa ganina ido da ido ba.
ulwakuva ninoghua kuuti mukagule ndavule nilyale ni mhumhuko nyinga vwimila jiinu, ku vooni vano vali ku Laodikia na kuvoni vano navaghaghile amaaso ghango mu lwa m'bili.
2 Manufata ita ce a ƙarfafa su su kuma zama ɗaya a cikin ƙauna. Ina so su kasance da cikakken ƙarfin hali domin suna da cikakken fahimtar asirin Allah, wato, Kiristi kansa,
nivomba imbombo iji kuuti inumbula saave siwesie kuhuvisivua..... kukwisa palikimo ku lughano na mu vutajili.... vwoni vwa vwinga nu vukyang'haani vwa luhala, kwa kukagula ulufiso lwa lweli ulwa Nguluve, juno ghwe Kilisite.
3 a cikinsa ne aka ɓoye dukkan dukiya ta hikima da ta sani.
mwa mwene vutile vwoni vwa vukoola nu luhala sifisilue.
4 Ina faɗa muku wannan ne don kada wani yă ruɗe ku da daɗin baki.
nijova ndiki neke kuuti umuunhu ghweni nangavavombelaghe igila ku njovele inya vusyangi.
5 Gama ko da yake ba na nan tare da ku a cikin jiki, ina tunaninku kullum, ina kuma farin ciki da gani kuna rayuwa yadda ya kamata, kuna kuma dāgewarku a kan bangaskiyarku a cikin Kiristi.
nambe kuuti nanili palikimo numue ku m'bili, looli nili numue ku numbula. nihovoka kuvona uvutavike vwinu vunono ni ngufu sa lwinu mwa Kilisite.
6 To, da yake kun karɓi Kiristi Yesu a matsayin Ubangiji, sai ku ci gaba da rayuwa a cikinsa,
ndavule mulyamupile uKilisite Mutwa, mughendaghe mwa mwene.
7 ku tsaya daram ku kuma ginu a cikinsa, ku sami ƙarfafawa a cikin bangaskiya kamar yadda aka koya muku, kuna kuma cike da godiya.
mukangasivue mwa mwene, mujengwe mwa mwene, mukangasivue mu lwitiko ndavule mulyavulanisivue na kupinyua muluhongesio lwinga.
8 Ku lura kada wani yă ruɗe ku da ilimin banza da wofi. Wannan koyarwa ta mutane ce kawai. Ta fito daga ikokin wannan duniya ne ba daga Kiristi ba.
mulolaghe kuuti umuunhu ghweni nangavakolaghe mu masio ghano ghasila kimonga aghavusyangi kuling'haana na vaanhu fino vikwupila nu vutaviike vwa iisi, kisila kuling'haana nu Kilisite.
9 Gama a cikin Kiristi cikin jiki dukkan cikar Allahntaka take tabbata,
ulwakuva mwa mwene uvunywilifu vwoni uvwa Nguluve vukukala mumbili.
10 an kuma mai da ku cikakku a cikin Kiristi, wanda yake shi ne kai a kan kowane iko da kuma hukuma.
umue mumemesevue mwa mwene. umwene ghwe mutu ghwa vuwesia vwoni nu vutavulua.
11 A cikinsa ne kuma aka yi muku kaciya, ba kuwa yin mutum ba, amma wadda Kiristi ya yi muku, ta wurin tuɓe halinku na mutuntaka.
mwa mwene kange mulyakekilue ku tohala jino najikavombike nu muunhu kuvusisivua um'bili ghwa danda. neke je tohala ja Kilisite.
12 Da yake an binne ku tare da shi cikin baftisma haka kuma aka tashe ku tare da shi ta wurin bangaskiyarku a cikin ikon Allah, wanda ya tashe shi daga matattu.
mukasyililue palikimo nu nu mwene mu lwofugho. na kusila ja lwitiko mukasyilulivue ku ngufu sa Nguluve juno akansyuluile kuhuma kuvafue.
13 Kun zama matattu saboda ku masu zunubi ne kuma saboda halin zunubanku aka ware. Sa’an nan Allah ya sa kuka rayu tare da Kiristi. Ya gafarta mana dukan zunubanmu.
na pano mulyafwile mu vuhosi vwinu kisila kukekua amaviili ghinu, akavavombile kuva vwumi palikimo nu mwene na kutusaghila uvuhosi vwitu vwoni.
14 Ya soke rubutacciyar doka tare da ƙa’idodinta, wadda take gāba da mu, take kuma hamayya da mu; ya kuma kawar da ta, ya kafe ta a kan gicciye.
akafutile ikumbukumbu isa kudajivua sino sikalembilue, nu vutavike vuno natukanoghiile kuva navyo.
15 Bayan ya ƙwace makaman ikoki da hukumomi, ya kunyata su a sarari, ya ci nasara a bisansu ta wurin gicciye.
akavusisie ghoni na kupaghika pakikovekano. akavusisie ingufu nu vutavulua. akaghavika pavuvalafu na kukughahovokela ku vusindi vwimila kikovekano kyake.
16 Saboda haka kada ku bar wani yă shari’anta ku a kan abin da kuke ci ko sha, ko bisa ga abin da ya shafi wani bikin addini, ko Bikin Sabon Wata ko na ranar Asabbaci.
pe lino u muunhu ghweni nangavahighaghe umue kwa kulia nambe kunyua, nambe mu kighono kya kuhovokela nambe umwesi umpya, nambe ikighono kya Sabati.
17 Waɗannan su ne hoton abubuwan da za su zo; amma Kiristi ne ainihinsu.
ifi fye fin'sulua fya ghano ghikwisa, neke ikikome ghwe Kilisite.
18 Kada ku yarda wani yă ɓata ku, cewa shi wani abu ne don yă ga wahayi. Irin mutumin nan yakan nuna ƙasƙancin kai na ƙarya, yă kuma ce yana yi wa mala’iku sujada. Irin mutumin nan yana kumbura kansa ba dalili, sai son zuciya irin na halin mutuntaka.
umuunhu ghweni nangapokuaghe ingigha jaake kwa kunoghelua uvukoola na kukufunya avanya Mhola. Umuunhu ughwa ndikio aikwingila mu sino asaghile ka na kusyangua na masaghe ghake agha m'bili.
19 Ya yanke dangantaka da Kiristi wanda yake kai, wanda ta gare shi ne dukan jiki yake a haɗe, yake tsaye ta wurin taimakon gaɓoɓi da jijiyoyi, yana kuma girma kamar yadda Allah yake sa yă yi girma.
umwene naikolelela umutu. kuhuma ku mutu kuuti um'bili ghwoni kukilila ifilungo fyake na mafupa kulunganisivua palikimo; na kukula muvukulilo vwa Nguluve.
20 Kun mutu tare da Kiristi. Yanzu ƙa’idodin wannan duniya ba su da iko a kanku. Don me kuke zama har yanzu kamar ku nasu ne? Kuna biyayya da umarnansu cewa,
ulwakuva mlyafwile palikimo nu Kilisite mu maghendele gha iisi, ongo mukukala hwene mukujivombela iisi:
21 “Kada ka kama! Kada ka ɗanɗana! Kada ka taɓa”?
namungakolaghe nambe kuvonja,
22 Irin waɗannan dokoki suna magana a kan abubuwan da ba sa daɗewa. Su ayyukan mutane ne, sun kuma fito daga koyarwar mutane.
agha ghooni ghalaghilue vwimila uvunangifu vuno vukwisa na kutumila, kuhangilanila ni mbulanisio sa vaanhu.
23 Yin biyayya da irin waɗannan ƙa’idodi za su yi kamar su ne abu mafi kyau da za a yi. Sukan yi kamar suna sa a ƙaunaci Allah sosai a kuma kasance da sauƙinkai a kuma kasance da kamunkai. Amma ba su da wani iko a kan sha’awace-sha’awacenmu.
indaghilo isi sili nu vukola vwa nyifunyilo sino sitendilue ku vunoghelua vwave na nakunyenyekela mu mhumhuko sa m'bili. neke sisila lutalama mu noghelua sa m'bili.