< Kolossiyawa 2 >
1 Ina so ku san irin famar da nake yi saboda ku da kuma waɗanda suke a Lawodiseya, da kuma saboda dukan waɗanda ba su taɓa ganina ido da ido ba.
Kakuli ni saka kuti mwi zive bukando vwa manyando aniva vi ka chenu, chavo kwa Laudesiya, mi vungi kana vava voni chifateho changu mu nyama,
2 Manufata ita ce a ƙarfafa su su kuma zama ɗaya a cikin ƙauna. Ina so su kasance da cikakken ƙarfin hali domin suna da cikakken fahimtar asirin Allah, wato, Kiristi kansa,
Ni seveza njikuti inkulo zavo zi susuwezwe chaku letwa hamwina mwi lato ni mu chose chifumu cha kwi zula nsepo ye nkutwisiso, mu maano a vuniti vuli patite vwa Ireza, nji kuti, Keresite.
3 a cikinsa ne aka ɓoye dukkan dukiya ta hikima da ta sani.
Mwali vonse vufumu vwa vutali ni maano zi patitwe.
4 Ina faɗa muku wannan ne don kada wani yă ruɗe ku da daɗin baki.
Ni wamba ichi iri kuti nanga yenke ye ta mi cenge ca vuwambi vo ku wondelela.
5 Gama ko da yake ba na nan tare da ku a cikin jiki, ina tunaninku kullum, ina kuma farin ciki da gani kuna rayuwa yadda ya kamata, kuna kuma dāgewarku a kan bangaskiyarku a cikin Kiristi.
Mi niha ni sena nanwe mu nyama, kono nina nenwe mu luhuho. Ni nyakalala ku vona vuiswalo vwenu ni ca ziho ze ntumero yenu mwa Keresite.
6 To, da yake kun karɓi Kiristi Yesu a matsayin Ubangiji, sai ku ci gaba da rayuwa a cikinsa,
Sina hamu va tambuli Keresite Simwine, mu yende mwali.
7 ku tsaya daram ku kuma ginu a cikinsa, ku sami ƙarfafawa a cikin bangaskiya kamar yadda aka koya muku, kuna kuma cike da godiya.
Mu vyalwe cha kukola mwali, mu zakwe hali, mu simululwe mu ntumero sina mumu va rutirwa, ni ku kwatisa mu ku litumera.
8 Ku lura kada wani yă ruɗe ku da ilimin banza da wofi. Wannan koyarwa ta mutane ce kawai. Ta fito daga ikokin wannan duniya ne ba daga Kiristi ba.
Mu vone kuti kakwina yo mi hapa kuya cha buchaziba ni bu chengeleli vwa mukungulu vu letwa chizo za vantu, kwi zuziliza ku mayendero e inkanda, ni kusa li zuziliriza kwa Keresite.
9 Gama a cikin Kiristi cikin jiki dukkan cikar Allahntaka take tabbata,
Kakuli mwali mu hala vutungi vonse vwa muviri we Ireza.
10 an kuma mai da ku cikakku a cikin Kiristi, wanda yake shi ne kai a kan kowane iko da kuma hukuma.
Mi mwi zuzizwe mwakwe. Nji mutwi wa ziho zonse ni maata.
11 A cikinsa ne kuma aka yi muku kaciya, ba kuwa yin mutum ba, amma wadda Kiristi ya yi muku, ta wurin tuɓe halinku na mutuntaka.
Mwali muva twaliwa ku mupato u sana uva chitwa cha vantu mu ku zwiswa ku muviri we nyama, kono mu mupato wa Keresite. Muva ungwa naye mu nkorovezo.
12 Da yake an binne ku tare da shi cikin baftisma haka kuma aka tashe ku tare da shi ta wurin bangaskiyarku a cikin ikon Allah, wanda ya tashe shi daga matattu.
Mi mwali muva zwiswa che ntumero mu maata a Ireza, yava mu vusi ku vamu bafu.
13 Kun zama matattu saboda ku masu zunubi ne kuma saboda halin zunubanku aka ware. Sa’an nan Allah ya sa kuka rayu tare da Kiristi. Ya gafarta mana dukan zunubanmu.
Mi cwale hamu va fwile kwi nfoso zenu ni mukuva mu mupato we nyama yenu, ava mi pangi kuhala hamwina naye ni ku tu swalela zonse infoso zetu.
14 Ya soke rubutacciyar doka tare da ƙa’idodinta, wadda take gāba da mu, take kuma hamayya da mu; ya kuma kawar da ta, ya kafe ta a kan gicciye.
Ava sindi indava zetu zonse za zikoroti ni ntaero zi ba tu lwisa. A va zi zwisi zonse ni ku zi kokotela ha chifapano.
15 Bayan ya ƙwace makaman ikoki da hukumomi, ya kunyata su a sarari, ya ci nasara a bisansu ta wurin gicciye.
Ava zwisi maata ni zibo. Che mpatalaza chazi zibahaza ni ku va twala ku koma che nyakalalo cho mukwa we chifapano chakwe.
16 Saboda haka kada ku bar wani yă shari’anta ku a kan abin da kuke ci ko sha, ko bisa ga abin da ya shafi wani bikin addini, ko Bikin Sabon Wata ko na ranar Asabbaci.
Nji kuti, kanji mu zimini nanga yenke yo mi atula mu kulya kamba ku nya, kamba kaze zuva lya mukiti, kamba mwezi muhya, kamba ka mazuva a mukivero.
17 Waɗannan su ne hoton abubuwan da za su zo; amma Kiristi ne ainihinsu.
Izi muzuunde wa zintu zi keza, kono mutomo nji Keresite.
18 Kada ku yarda wani yă ɓata ku, cewa shi wani abu ne don yă ga wahayi. Irin mutumin nan yakan nuna ƙasƙancin kai na ƙarya, yă kuma ce yana yi wa mala’iku sujada. Irin mutumin nan yana kumbura kansa ba dalili, sai son zuciya irin na halin mutuntaka.
Kanji mu zuminini yo saka ze nyama ni ku lumbeka kwa mañeloi ku mi atula kuzwa ku mupuzo wenu. Muntu wina vulyo wi njira mu zintu za vaa voni ni ku litunduvula che mihupulo yakwe ye nyama.
19 Ya yanke dangantaka da Kiristi wanda yake kai, wanda ta gare shi ne dukan jiki yake a haɗe, yake tsaye ta wurin taimakon gaɓoɓi da jijiyoyi, yana kuma girma kamar yadda Allah yake sa yă yi girma.
Ka kwatilili ku mutwi. Chizwa ku mutwi kuti muviri wonse ku sika mwi nuungo ni matefukiro zi tenda ni ku kwatila hamwina; chi kula ni cha mukulilo u herwe nji Ireza.
20 Kun mutu tare da Kiristi. Yanzu ƙa’idodin wannan duniya ba su da iko a kanku. Don me kuke zama har yanzu kamar ku nasu ne? Kuna biyayya da umarnansu cewa,
Heva uva fwi ni Keresite cha zitendiso ze nkanda, chizi ho hala che ntamo ze nkanda:
21 “Kada ka kama! Kada ka ɗanɗana! Kada ka taɓa”?
“Kanji u kwati, kamba ku sola, kamba ku wonda”?
22 Irin waɗannan dokoki suna magana a kan abubuwan da ba sa daɗewa. Su ayyukan mutane ne, sun kuma fito daga koyarwar mutane.
Zonse izi zintu zi twala ku vu lyangelino ni ntuso, cha kuya ka milao ni ntuto za vantu.
23 Yin biyayya da irin waɗannan ƙa’idodi za su yi kamar su ne abu mafi kyau da za a yi. Sukan yi kamar suna sa a ƙaunaci Allah sosai a kuma kasance da sauƙinkai a kuma kasance da kamunkai. Amma ba su da wani iko a kan sha’awace-sha’awacenmu.
Iyi milao ina ku luka kwa kuli pangila chirumeri ni che nyama ni ntakazo za muvili. Kono ka zina vutokwa ku ku li twala mu nyama.