< Kolossiyawa 1 >
1 Bulus, wanda Allah ya zaɓa don yă zama manzon Kiristi Yesu, da kuma daga Timoti ɗan’uwanmu,
uPaulo, Mutung'waa wang'wa Yesu Kristo ku ulowa nuang'wa Itunda, nu Timotheo muluna nuitu,
2 Zuwa ga tsarkaka da kuma amintattun’yan’uwa cikin Kiristi da suke a Kolossi. Alheri da salama daga Allah Ubanmu, su kasance tare da ku.
ku a huiili ni aluna ni ahuiili munng'wa Kristo niakoli ku Kolosai. Ukende utule kitalanyu, nu ulyuuku kupuma kung'wa Itunda Tata nuitu.
3 Kullum muna gode wa Allah, Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi, sa’ad da muke addu’a dominku.
Kuupumya ulumbi kung'wa Itunda, Tata nua Mukulu itu uYesu Kristo, nu kumulompeela nkua ku nkua.
4 Gama mun ji labarin bangaskiyarku a cikin Yesu Kiristi da kuma ƙaunar da kuke yi saboda dukan tsarkaka.
Kigulye u uhuiili nuanyu mung'wa Yesu Kristo nu ulowa ni muukete ku awo ihi nai abaguwe kunsoko ang'wa Itunda.
5 Kuna yin haka ne kuwa domin abin da kuke bege yana a ajiye a sama. Kun riga kun ji game da wannan bege sa’ad da kuka gaskata saƙon nan na gaskiya wanda shi ne bisharar
Mukete u ulowa uwu kunsoko a isumbiilyo nila tai ni liikilwe kilunde kunsoko itu. Ai mijaa kutula isumbiilyo nilanso nila tai ze ikili mu lukani nula tai, Nkani ninza,
6 da ta zo muku. Ko’ina a duniya wannan bishara tana yi ta haihuwa tana kuma girma, kamar yadda take yi a cikinku tun daga ranar da kuka ji ta kuka kuma fahimci alherin Allah cikin dukan gaskiyarta.
naiza luzile kitalanyu. Nkani ninza izi itugaa nkali hangi yenelaa mu unkumbigulu wihi. Yatulaa kituma iti ga mukati anyu puma luhiku nai migulye nu kimanyisa kutula ukende nuang'wa Itunda mu tai.
7 Kun koyi wannan gaskiya daga wurin Efafaras, ƙaunataccen abokin hidimarmu, wanda yake amintacce mai hidimar Kiristi a madadinmu,
Izi zizo nkani ni nziza nai mimanyisilye kupuma kung'wa Epafra, mulowa nuitu munyamilimo miitu, naiza munyamilimo nu muhuiili nuang'wa Kristo ku badala itu.
8 wanda kuma ya faɗa mana ƙaunar da kuke yi cikin Ruhu.
Epafra ai witumile ukumuke kitaitu u ulowa nuanyu mu Ng'wau Ng'welu.
9 Shi ya sa tun daga ranar da muka sami labarin, ba mu fasa yin addu’a dominku ba. Kullum muna roƙon Allah yă sa ku san kome da yake so ku yi, domin ku sami hikima ta Ruhu, ku kuma sami ganewar kome duka.
Ku nsoko a ulowa uwu, puma uluhiku nai kigulye iti, kukili leka kumulompeela. Katuile kulompa kina mikizuligwa nu uhugu nua ulowa nuakwe mu upolo wihi nu ulingi nua nkolo.
10 Ta haka za ku yi rayuwa wadda ta dace da Ubangiji, ku kuma gamshe shi a ta kowace hanya, kuna yin aiki mai kyau ta kowace hanya, kuna kuma yin girma cikin sanin Allah.
Katuile kilompaa kina mikagenda mu ugimya nua Mukulu mu nzila ni izipie. Katuile kilompaa kina mikapaa nkali mu kila ntendo ninza ni kina mikatula mu uhugu nuang'wa Itunda.
11 Allah yă ƙarfafa ku da dukan iko bisa ga ɗaukakar ƙarfinsa domin ku kasance da jimrewa sosai da kuma haƙuri, cikin farin ciki
Ku umulompa muhume kuikilwa i ngulu mu kila uhumi kuniganiila ni ngulu ni ikulyo nilakwe mu ugimya nu ugigimiilya wihi.
12 kuna gode wa Uba, wanda ya sa kuka cancanci ku sami rabo a gādon tsarkaka a cikin mulkin haske.
Ku ulompa kina, ki iloelya, mukupumya ilumbi kung'wa Tata, nai umitumile unyenye muhume kutula ni ipatyo mu usali nua ahuiili mu welu.
13 Gama ya riga ya cece mu daga mulkin duhu ya kuma kawo mu cikin mulkin Ɗan da yake ƙauna,
Wakugunilee kupuma mu uhumi nua kiti nu ku uhamilya mu utemi nua ng'wana nuakwe mulowa.
14 wanda ta wurinsa muka sami fansa da kuma gafarar zunubai.
Mu ng'wana nuakwe kukete u uguniki, ulekelwa nua milandu.
15 Kiristi shi ne surar da ake gani na Allah wanda ba a iya gani, ɗan fari a kan dukan halitta.
uNg'wana ingi mpyani ang'wa Itunda ni shanga wigelaa. Ingi mulelwa nua ng'wandyo nua u umbwaa wihi.
16 Ta wurinsa aka halicci dukan abu, abubuwan da suke cikin sama da abubuwan da suke a duniya, waɗanda ake gani, da waɗanda ba a gani, ko kursiyoyi ko ikoki ko masu mulki ko hukumomi; an halicci dukan abu ta wurinsa da kuma dominsa ne.
Ku nsoko ku ng'waakwe intu yihi ai iumbilwe, izo ni ikoli kilunde nizo ni ikoli mihi, intu ni yigeeleka nizo ni shanga yigeeleka, anga itule ingi ya ukulu ang'wi ngulu ang'wi uhumi ang'wi anya ngulu, intu yihi ai iumbilwe nu ng'wenso ku nsoko akwe.
17 Ya kasance kafin dukan abu, kuma a cikinsa ne dukan abubuwa suke a harhaɗe.
uNg'wenso izaa ukoli ze ikili i intu yihi, nu mu ng'waakwe intu yihi iambinkanile palung'wi.
18 Shi ne kuma kan ikkilisiya, wadda take jikinsa. Shi ne mafari da kuma na farko da ya tashi daga matattu, domin a cikin kowane abu yă zama mafifici.
Nu ng'wenso yuyo itwe nila muili ingi itekeelo, nuanso ingi ng'wandyo hangi mulelwa nua ng'wandyo kupuma mukati a ashi, iti, ukete lyoma nila ng'wandyo mukati a intu yihi.
19 Gama Allah ya ji daɗi yă sa dukan cikarsa ta kasance a cikin Kiristi,
Ku nsoko Itunda ai uloeeigwe kina ukaminkiili nuakwe wihi wikie mukati akwe,
20 ta wurin Kiristi ne ya komar da kome zuwa ga kansa. Ya kawo salama ga abubuwan da suke ƙasa da abubuwan da suke sama, ta wurin jinin Kiristi da ya zubar a kan gicciye.
nu kulamula i intu yihi kung'waakwe ku nzila a ng'wana nuakwe. Itunda ai witumile u ulyuuku kukiila sakami a ikota nila mpaga ni lakwe. Itunda ai ulamue i intu yihi kitalakwe mukola, anga itule ingi intu nia mihi ang'wi intu nia kilunde.
21 A dā kuna a ware da Allah, kuka kuma zama abokan gāba a cikin tunaninku saboda mugun halinku.
Nu nyenye ga, ku itungo ling'wi aimatuile aziila kung'wa Itunda hangi ai matulaa mialugu akwe mu mahala ni ntendo nia ubii.
22 Amma Ɗansa ya zama mutum ya kuma mutu. Saboda haka Allah ya yi sulhu da ku, yanzu kuwa ya bar ku ku tsaya a gabansa da tsarki, marasa aibi, da kuma marasa abin zargi.
Kuiti itungili wamulamue unyenye ku muili nuakwe kukiila nsha. Ai witumile iti kumuleta unyenye ni mielu, ni agila u usokigwa nangi bila kimala ntogeela akwe,
23 Sai ku ci gaba cikin bangaskiyarku, kuna tsaye a kafe kuma tsayayyu, ba tare da gusawa daga begen da kuka ji daga bishara ba. Wannan ita ce bisharar da kuka ji wadda aka yi shelarta ga kowace halittar da take ƙarƙashin sama, wadda kuma ni Bulus, na zama mai hidimarta.
anga mulongoleke mu u huiili, nai makomigwaa nu kutula miakomo, kutili kuhegigwa kuli kupuma mi isumbiilyo nila ugimya nila nkani ninza nai muigulye. Izi zizo nkani ninza nai itanantigwe ku kila muntu nai u umbilwe pihi i ilunde. Izi zizo nkani ninza naiza ku nanso unene, Paulo, natuile ni munyamilimo.
24 Yanzu, ina farin ciki saboda wuyar da nake sha dominku, don ta wurin wuyan nan zan cika abin da ya rage na wuyar da Kiristi ya sha saboda jikinsa, wato, ikkilisiya.
Itungili niloeye u lwago nu lane ku nsoko anyu. Nu nene nakondeelya mu muil nuane ni kikepile ku ntendo niang'wa Kristo ku nsoko a muili nuakwe. naza ingi itekeelo.
25 Na zama mai hidimar ikkilisiya bisa ga aikin nan da Allah ya ba ni amana saboda ku, domin in sanar da maganar Allah sosai.
Unene ingi munyamulimo nua itekeelo ili, kuniganiila nu witumi nai ninkiigwe kupuma kung'wa Itunda ku nsoko anyu, kulizulya u lukani nu lang'wa Itunda.
26 Wannan magana da nake gaya muku asiri ne da yake a ɓoye tun zamanai masu yawa, wanda yanzu aka bayyana ga tsarkaka. (aiōn )
Uwu ingi tainua ki nkunku nai watulaa upihilwe ku myaka idu nu ku ulelwa. Kuiti itungili wakunukulwa ku ihi ni ahuiie mu ng'waakwe' (aiōn )
27 Su ne Allah ya so yă sanar da yadda irin yalwar ɗaukakar asirin nan take a cikin al’ummai, asirin nan kuwa shi ne Kiristi a cikinku, begen ɗaukakar da za a bayyana.
Ingi ku awo naza Itunda uloilwe ku kunukula kuyili u ugoli nua ikulyo ila ki nkunku nila tai iyi mukati a Anyaingu. Ingi kina uKristo umoli mukati anyu, ugimya nua ikulyo nilizile
28 Saboda haka ko’ina muka tafi, muna shela, muna gargaɗi, muna kuma koyar da kowa da dukan hikima, don mu miƙa kowa cikakke a cikin Kiristi.
Uyu yuyo ni ku umutanantya. Ku umukania kila muntu, nu kumumanyisa kila muntu ku upolo wihi, iti kina kumulete kila muntu ukondaniie kung'wa Kristo.
29 Don haka ne ina fama, ina kuma ƙoƙari da duk ƙarfin nan da Kiristi ya ba ni.
Kunsoko iyi, Unene nkamatikile nu kukazana kuniganiila ni ngulu niakwe ni itumaa mulimo mukati ane mu uhumi