< Amos 1 >

1 Kalmomin Amos, ɗaya daga cikin makiyayan Tekowa, abubuwan da ya gani game da Isra’ila shekaru biyu kafin a yi girgizar ƙasa, a lokacin da Uzziya yake sarkin Yahuda, Yerobowam ɗan Yowash kuma yake sarkin Isra’ila.
O NA olelo a Amosa, ka mea iwaena o na kahu bipi o Tekoa, na mea ana i ike ai no ka Iseraela, i na la o Uzia, ke alii o ka Iuda, a i na la o Ieroboama, ke keiki a Ioasa, ke alii o ka Iseraela, elua makahiki mamua o ke olai.
2 Ya ce, “Ubangiji ya yi ruri daga Sihiyona ya kuma yi tsawa daga Urushalima; wuraren kiwo duk sun bushe, dutsen Karmel kuma ya yi yaushi.”
A i aku la ia, E uwo mai o Iehova mai Ziona mai, A e hoopuka mai i kona leo mai Ierusalema mai; E uwe no na wahi noho o na kahuhipa, A e maloo ka piko o Karemela.
3 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Damaskus, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Domin sun ci zalunci Gileyad zalunci mai tsanani,
Penei ka Iehova i olelo ai; No na hala ekolu o Damaseko, a me ka ha, aole au e hoololi ae i kona hoopaiia, No ka mea, ua hehi lakou i ko Gileada me ka mea hao e hehi palaoa ai:
4 zan sa wuta a gidan Hazayel, da za tă ƙona kagarun Ben-Hadad.
A e hoouna'ku ai i ke ahi iloko o ka hale o Hazaela, Ka mea e hoopau ai i na hale alii o Benehadada.
5 Zan kakkarye ƙofofin Bet-Damaskus; zan hallaka sarkin da yake cikin Kwarin Awen da kuma mai riƙe da sandar mulkin Bet-Eden. Mutanen Aram za su je bauta a ƙasar Kir,” in ji Ubangiji.
A e haki no ia'u ke kaola o Damaseko, A e hooki aku au i na kanaka mai ke awawa o Avena aku, A me ka mea e hoopaa ana i ke kookoo alii, mai ka hale o Edena aku: A e hele pio aku la na kanaka o Suria i Kira, wahi a Iehova.
6 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Gaza, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun sayar wa Edom,
Ke olelo mai nei o Iehova, penei; No na hala ekolu o Gaza, a me ka ha, aole au e hoololi ae i kona hoopaiia; No ko lakou lawe pio ana i ka poe pio a pau, A haawi aku ia lakou i ka Edoma;
7 Zan aika da wuta a katangar Gaza ta ƙone duk kagarunta.
Aka, e hoolei aku au i ke ahi maloko o ka papohaku o Gaza, A e hoopau aku ia i kona mau halealii;
8 Zan hallaka sarkin Ashdod da kuma mai riƙe da sandar mulki na Ashkelon. Zan hukunta Ekron, har sai dukan Filistiyawa sun mutu,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
A e hooki aku au i kanaka mai Asedoda aku, A me ka mea e hoopaa ana i ka hoailona moi mai Asekelona aku; A e hooku e aku au i kuu lima i Ekerona; A e make ke koena o ko Pilisetia, wahi a Iehova ka Haku.
9 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Taya, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun kwashe al’umma gaba ɗaya sun kai su bauta a Edom, ba su kula da yarjejjeniyar da aka yi ta zama kamar’yan’uwa ba,
Ke olelo mai nei o Iehova, peneia; No na hala ekolu, o Turo, a me ka ha, aole au e hoololi ae i kona hoopaiia: No ka mea, ua hoolilo lakou i ka poe pio a pau i ko Edoma, Aole hoi i hoomanao i ka berita o na hoahanau:
10 zan aika da wuta a Taya, da za tă ƙone kagarunta.”
Aka, e hoolei aku au i ke ahi iloko o ka papohaku o Turo, Ka mea e hoopau ai i kona mau halealii.
11 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Edom, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta shi ba. Don ya fafari ɗan’uwansa da takobi, babu tausayi, domin ya ci gaba da fusata bai yarda yă huce daga fushinsa ba.
Ke olelo mai nei o Iehova, penei; No na hala ekolu o ka Edoma, a me ka ha, aole au e hoololi ae i kona hoopaiia: No ka mea, ua hahai aku ia i kona hoahanau me ka pahikaua, A ua haalele aku i kona aloha, A ua haehae mau loa kona inaina, A ua hoomau loa ia i kona huhu.
12 Zan aika wuta a Teman da za tă ƙone kagarun Bozra.”
A e hoolei aku au i ke ahi iloko o Temana, A e hoopau aku ia i na halealii o Bozera.
13 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Ammon, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta shi ba. Don ya tsaga cikin matan Gileyad masu juna biyu don kawai yă ƙwace ƙasar.
Ke olelo mai nei o Iehova, penei; No na hala ekolu o na mamo a Amona, a me ka ha, aole au e hoololi ae i kona hoopaiia; No ka mea, ua kaha aku lakou i na wahine hapai o Gileada, I hoopalahalaha aku ai lakou i ko lakou palena:
14 Zan sa wuta a katangar Rabba da za tă ƙone kagarunta za a yi kururuwa a ranar yaƙi, faɗan kuwa zai yi rugugi kamar hadiri.
Aka, e hoa aku au i ke ahi iloko o ka papohaku o Raba, A e hoopau aku ia i na halealii ona, Me ka hooho i ka la o ke kaua, Me ka ino i ka la o ka puahiohio:
15 Sarkinta zai je bauta, shi da ma’aikatansa,” in ji Ubangiji.
A e hele aku no ko lakou alii iloko o ke pio, Oia a me kana mau kaukaualii kekahi, wahi a Iehova.

< Amos 1 >