< Amos 9 >
1 Na ga Ubangiji yana tsaye a gaban bagade, ya kuma ce, “Bugi kan ginshiƙan don madogaran ƙofa su girgiza. Saukar da su a kan dukan mutane; waɗanda ba su mutu ba zan kashe su da takobi. Ba mutum guda da zai tsere, babu wani da zai tsira.
Es redzēju To Kungu stāvam pār altāri, un Viņš sacīja: sit uz (pīlāra) kroni, ka stenderi trīc, un sit tos uz pusēm uz visu viņu galvām! Un Es nokaušu ar zobenu, kas no viņiem atliek; kas no viņiem bēg, tas neizbēgs, un kas no viņiem skrien, tas neizglābsies.
2 Ko da sun tona rami kamar zurfin kabari, daga can hannuna zai fitar da su. Ko da sun hau can sama daga can zan sauko da su. (Sheol )
Jebšu tie ieraktos ellē, taču Mana roka tos dabūs no turienes, un jebšu tie uzkāptu debesīs, taču Es tos no turienes nometīšu. (Sheol )
3 Ko da sun ɓuya a bisa Karmel, a can zan farauce su in cafko. Ko da sun ɓuya can ƙarƙashin teku, a can zan umarci maciji yă sare su.
Un jebšu tie apslēptos Karmeļa virsgalā, taču Es dzīšos pakaļ un tos no turienes atvedīšu. Un jebšu tie priekš Manām acīm apslēptos jūras dziļumā, taču Es no turienes čūskai pavēlēšu, un tā viņiem iedzels.
4 Ko da abokan gābansu sun kore su zuwa zaman bauta, a can zan umarci takobi yă kashe su. “Zan sa musu ido don mugunta ba don alheri ba.”
Un jebšu tie cietumā ietu savu ienaidnieku priekšā, taču Es zobenam pavēlēšu, un tas tos nokaus, un Es Savu aci pret tiem pacelšu par ļaunu un ne par labu.
5 Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, shi da yakan taɓa ƙasa sai ta narke, kuma dukan mazauna cikinta suna makoki, ƙasar gaba ɗaya takan hau ta kuma sauka kamar Nilu, sa’an nan ta nutse kamar kogin Masar,
Jo Tas Kungs Dievs Cebaot, kad Viņš zemi aizskar, tad tā izkūst, un visi iedzīvotāji tur bēdājās, un tā uzplūst kā upe un nosīkst kā Ēģiptes upe.
6 shi da ya gina kyakkyawar fadarsa a cikin sammai ya kuma kafa harsashenta a duniya, shi da yakan kira ruwan teku yă kuma kwarara su a bisa duniya, Ubangiji ne sunansa.
Viņš savu mājokli taisa debesīs un stiprina savu dzīvokli virs zemes, Viņš sauc jūras ūdeni un to izlej pa zemes virsu, - Kungs ir Viņa vārds.
7 “Ku ba Isra’ilawa ba ne, daidai gare ni kamar yadda Kushawa suke?” In ji Ubangiji. “Ban fito da Isra’ila daga Masar ba, Filistiyawa kuma daga Kaftor Arameyawa kuma daga Kir ba?
Vai jūs Man neesat kā Moru bērni, jūs Israēla bērni? saka Tas Kungs. Vai Es Israēli neesmu izvedis no Ēģiptes zemes un Fīlistus no Kaftora un Sīriešus no Ķiras?
8 “Tabbatacce idanun Ubangiji Mai Iko Duka suna a kan mulkin nan mai zunubi. Zan hallaka shi daga fuskar duniya, duk da haka ba zan hallaka gidan Yaƙub ƙaƙaf ba,” in ji Ubangiji.
Redzi, Tā Kunga Dieva acis (skatās) uz šo grēcīgo valsti, un Es to izdeldu no zemes virsas, jebšu Es Jēkaba namu visai(pilnīgi) neizdeldēšu, saka Tas Kungs.
9 “Gama zan ba da umarni, zan kuma tankaɗe gidan Isra’ila a cikin dukan ƙasashe kamar yadda ake tankaɗe hatsi a cikin matankaɗi kuma ko ƙwaya ɗaya ba za tă fāɗi a ƙasa ba.
Jo redzi, Es pavēlēšu un sijāšu Israēla namu starp visiem pagāniem, tā kā (sēkla) top sijāta sietā, un neviens graudiņš nekrīt pie zemes.
10 Dukan masu zunubi a cikin mutanena za su mutu ta wurin takobi, wato, su masu cewa, ‘Masifa ba za tă fāɗo ko ta same mu ba.’
Caur zobenu visi grēcinieki Manā tautā nomirs, kas saka: ļaunums mums klāt nenāks un mums neuzies.
11 “A wannan rana zan maido da tentin Dawuda da ya fāɗi. Zan gyaggyara wuraren da suka yayyage, in kuma maido da kufansa in gina shi kamar yadda yake a dā,
Tai dienā Es atkal uzcelšu Dāvida sagruvušo dzīvokli un aptaisīšu viņa šķirbas ar sētu, un kas pie tā ir salauzīts, to Es atkal uztaisīšu un to uzcelšu kā vecos laikos,
12 domin su mallaki raguwar Edom da duk al’ummai da suke amsa sunana,” in ji Ubangiji shi wanda zai yi waɗannan abubuwa.
Ka tie iemantos, kas no Edoma atlicis, un visus pagānus, kas pēc Mana Vārda taps nosaukti, saka Tas Kungs, un tas šo dara.
13 “Ranaku suna zuwa, in ji Ubangiji, “sa’ad da mai huɗa zai sha gaban mai girbi mai shuki kuma yă bi bayan mai matsin inabi. Sabon ruwan inabi zai ɗiga daga duwatsu yă kuma kwararo daga tuddai.
Redzi, dienas nāk, saka Tas Kungs, ka arājs panāks pļāvēju, un vīna ķekaru minējs sēklas sējēju un kalni pilēs no salda vīna, un visi pakalni plūdīs.
14 Zan dawo da waɗanda aka kai zaman bauta mutanena Isra’ila. “Za su sāke gina biranen da suke kango su kuma zauna a cikinsu. Za su shuka gonakin inabi su kuma sha ruwan inabinsu; za su yi lambuna su kuma ci amfaninsu.
Un Es savus Israēla ļaudis atkal pārvedīšu no cietuma, un tie uztaisīs izpostītās pilsētas un tur dzīvos un dēstīs vīna dārzus un dzers viņu vīnu un kops dārzus un ēdīs viņu augļus.
15 Zan dasa Isra’ila a ƙasarsu, ba kuwa za a ƙara tumɓuke su daga ƙasar da na ba su ba,” in ji Ubangiji Allahnku.
Un Es tos dēstīšu viņu zemē, un tie vairs netaps izrauti no savas zemes, ko Es tiem esmu devis, saka Tas Kungs, tavs Dievs.