< Amos 8 >
1 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji ya nuna mini kwandon nunannun’ya’yan itace.
Herren Herren viste mig ena syn; och si, der stod en korg med sommarfrukt.
2 Ya yi tambaya ya ce, “Me ka gani Amos?” Sai na amsa na ce, “Kwandon nunannun’ya’yan itace.” Sai Ubangiji ya ce mini, “Lokaci ya yi wa mutanena Isra’ila da ba zan ƙara barinsu ba.
Och han sade: Hvad ser du, Amos? Men jag svarade: En korp; med sommarfrukt. Då sade Herren till mig: Änden är kommen på mitt folk Israel; jag vill icke mer öfverse med dem.
3 “A ranan nan,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Waƙoƙin a haikali za su koma makoki. Za a ga gawawwaki a ko’ina! Shiru!”
Och de visor uti kyrkomen skola uti gråt vända varda på den tiden, säger Herren Herren. Der skola mäng död lekamen ligga allestäds, de man skall hemliga bortbära.
4 Ku ji wannan, ku da kuke tattake masu bukata kuka kori matalautan ƙasar.
Hörer detta, I som förtrycken den fattiga, och förderfven den elända i landena;
5 Kuna cewa, “Yaushe Sabon Wata zai wuce don mu sayar da hatsi, Asabbaci ta wuce, don mu sayar da alkama?” Mu yi awo da ma’aunin zalunci mu ƙara kuɗin kaya mu kuma cutar da mai saya,
Och sägen: När vill då den nymånaden hafva en ända, att vi måge korn sälja? och Sabbathen, att vi måge hafva kom falt, och förminska skäppona, och förhöja siklen, och förfalska vigtena?
6 mu sayi matalauta da azurfa masu bukata kuma da takalmi, mu sayar da alkamar haɗe da yayi.
På det vi måge få de fattiga under oss för penningar, och de torftiga för ett par skor, och sälja agnar för korn?
7 Ubangiji ya rantse da Girman Yaƙub, “Ba zan taɓa mantawa da duk wani abin da suka yi ba.
Herren hafver svorit emot Jacobs högfärd: Hvad gäller, om jag sådana deras gerningar evinnerliga förgäta skall?
8 “Shin, ƙasar ba za tă yi rawan jiki saboda wannan ba, kuma duk masu zama a cikinta ba za su yi makoki ba? Ƙasar duka za tă hau ta sauka kamar Nilu; za a dama ta sa’an nan ta nutse kamar kogin Masar.
Skulle för slik styckers skull landet icke bäfva, och alla inbyggarena gråta? Ja, det skall alltsamman lika som med en flod öfverlupet, och bortfördt, och öfvertäckt varda, lika som floden gör uti Egypten.
9 “A wannan rana,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Zan sa rana ta fāɗi da tsakar rana in kuma duhunta duniya da rana tsaka.
På den tiden, säger Herren Herren, skall jag låta solena nedergå om middagen, och landet mörkt varda om ljusa dagen.
10 Zan mai da bukukkuwanku na addini su zama makoki kuma dukan waƙoƙinku su zama kuka. Zan sa dukanku ku sa rigunan makoki za ku kuma aske kawunanku. Zan sa wannan lokaci yă zama kamar lokacin da ake makokin ɗan tilon da ake da shi kuma ƙarshenta kamar rana mai ɗaci.
Jag skall förvända edra högtidsdagar sorg, och alla edra visor i klagogråt; och jag skall låta komma en säck öfver alla länder, och göra all hufvud kullot; och skall göra dem ena sorg, lika som man sörjer öfver enda sonen; och de skola få en ömkelig ända.
11 “Ranakun suna zuwa,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “sa’ad da zan aika da yunwa cikin ƙasar, ba yunwar abinci ko ta ƙishirwa ba, sai dai yunwa ta jin maganar Ubangiji.
Si, tiden kommer, säger Herren Herren, att jag skall sända en hunger i landet; icke en hunger efter bröd, eller törst efter vatten, utan efter att höra Herrans ord;
12 Mutane za su yi ta tangaɗi daga teku zuwa teku suna yawo daga arewa zuwa kudu, suna neman maganar Ubangiji, amma ba za su samu ba.
Så att de skola löpa omkring hit och dit, ifrå det ena hafvet till det andra, ifrå norr och till öster, till att söka Herrans ord, och skola dock icke finnat.
13 “A wannan rana “kyawawan’yan mata da kuma samari masu ji da ƙarfi za su suma don ƙishirwa.
På den tiden skola sköna jungfrur och ynglingar försmäkta af törst;
14 Waɗanda suka yi rantsuwa da abin kunya na Samariya, ko kuma su ce, ‘Muddin allahnku yana a raye, ya Dan,’ ko kuwa, ‘Muddin allahn Beyersheba yana a raye,’ za su fāɗi, ba kuwa za su ƙara tashi ba.”
De der nu svärja vid Samme synd, och säga: Så sant som din gud i Dan lefver; så sant som din gud i BerSeba lefver; ty de skola så falla, att de intet skola kunna uppstå igen.