< Amos 8 >

1 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji ya nuna mini kwandon nunannun’ya’yan itace.
آنگاه خداوند، در رؤیا یک سبد پر از میوه‌های رسیده به من نشان داد.
2 Ya yi tambaya ya ce, “Me ka gani Amos?” Sai na amsa na ce, “Kwandon nunannun’ya’yan itace.” Sai Ubangiji ya ce mini, “Lokaci ya yi wa mutanena Isra’ila da ba zan ƙara barinsu ba.
او پرسید: «عاموس، چه می‌بینی؟» جواب دادم: «یک سبد پر از میوه‌های رسیده.» خداوند فرمود: «این میوه‌ها نمونه‌ای از قوم من اسرائیل است که برای مجازات آماده شده‌اند. دیگر مجازات ایشان را به تعویق نخواهم انداخت.
3 “A ranan nan,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Waƙoƙin a haikali za su koma makoki. Za a ga gawawwaki a ko’ina! Shiru!”
در آن روز سرودهایی که مردم در خانهٔ خدا می‌خوانند به گریه و زاری تبدیل خواهد شد. اجساد مردم در همه جا پراکنده خواهند شد و آنها را بی‌سر و صدا جمع کرده، به خارج شهر خواهند برد. من خداوند یهوه، چنین می‌گویم.»
4 Ku ji wannan, ku da kuke tattake masu bukata kuka kori matalautan ƙasar.
گوش کنید! ای کسانی که بر فقرا ظلم می‌کنید و نیازمندان را پایمال می‌نمایید.
5 Kuna cewa, “Yaushe Sabon Wata zai wuce don mu sayar da hatsi, Asabbaci ta wuce, don mu sayar da alkama?” Mu yi awo da ma’aunin zalunci mu ƙara kuɗin kaya mu kuma cutar da mai saya,
ای کسانی که آرزو دارید روز شَبّات و جشنهای مذهبی هر چه زودتر تمام شوند تا دوباره به کسب خود بپردازید و با ترازوهای دستکاری شده و سنگهای سبکتر، مشتریان خود را فریب داده، پول بیشتری از ایشان بگیرید.
6 mu sayi matalauta da azurfa masu bukata kuma da takalmi, mu sayar da alkamar haɗe da yayi.
ای کسانی که فقرا را در مقابل یک سکه نقره و یا یک جفت کفش به بردگی می‌گیرید و پس ماندهٔ گندم خود را به آنها می‌فروشید.
7 Ubangiji ya rantse da Girman Yaƙub, “Ba zan taɓa mantawa da duk wani abin da suka yi ba.
خداوند که مایهٔ سربلندی اسرائیل است، قسم خورده می‌فرماید: «من این کارهای شرورانۀ شما را فراموش نخواهم کرد.
8 “Shin, ƙasar ba za tă yi rawan jiki saboda wannan ba, kuma duk masu zama a cikinta ba za su yi makoki ba? Ƙasar duka za tă hau ta sauka kamar Nilu; za a dama ta sa’an nan ta nutse kamar kogin Masar.
پس سرزمین اسرائیل به لرزه خواهد افتاد و تمام قوم ماتم خواهند گرفت. سرزمین اسرائیل مانند رود نیل مصر در وقت سیلاب، متلاطم شده بالا خواهد آمد و دوباره فرو خواهد نشست.
9 “A wannan rana,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “Zan sa rana ta fāɗi da tsakar rana in kuma duhunta duniya da rana tsaka.
در آن زمان، کاری خواهم کرد که آفتاب هنگام ظهر، غروب کند و زمین در روز روشن، تاریک شود.
10 Zan mai da bukukkuwanku na addini su zama makoki kuma dukan waƙoƙinku su zama kuka. Zan sa dukanku ku sa rigunan makoki za ku kuma aske kawunanku. Zan sa wannan lokaci yă zama kamar lokacin da ake makokin ɗan tilon da ake da shi kuma ƙarshenta kamar rana mai ɗaci.
جشنهای شما را به مجالس عزا و ترانه‌های شاد شما را به مرثیه مبدل خواهم کرد. آنگاه لباس عزا پوشیده سرهایتان را به علامت سوگواری خواهید تراشید، چنانکه گویی یگانه پسرتان مرده است. آن روز، روز بسیار تلخی خواهد بود.»
11 “Ranakun suna zuwa,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka, “sa’ad da zan aika da yunwa cikin ƙasar, ba yunwar abinci ko ta ƙishirwa ba, sai dai yunwa ta jin maganar Ubangiji.
خداوند می‌فرماید: «روزی خواهد رسید که من قحطی شدیدی در این سرزمین پدید خواهم آورد. این قحطی، قحطی نان و آب نخواهد بود، بلکه قحطی کلام خدا.
12 Mutane za su yi ta tangaɗi daga teku zuwa teku suna yawo daga arewa zuwa kudu, suna neman maganar Ubangiji, amma ba za su samu ba.
مردم از شرق تا غرب و از شمال تا جنوب دنبال کلام خدا خواهند دوید ولی موفق به پیدا کردن آن نخواهند شد.
13 “A wannan rana “kyawawan’yan mata da kuma samari masu ji da ƙarfi za su suma don ƙishirwa.
در آن روز حتی دختران زیبا و مردان جوان نیز از تشنگی ضعف خواهند کرد
14 Waɗanda suka yi rantsuwa da abin kunya na Samariya, ko kuma su ce, ‘Muddin allahnku yana a raye, ya Dan,’ ko kuwa, ‘Muddin allahn Beyersheba yana a raye,’ za su fāɗi, ba kuwa za su ƙara tashi ba.”
و آنانی که به بتهای شرم‌آور سامره و بتهای دان و بئرشبع سوگند یاد می‌کنند خواهند افتاد و دیگر هرگز بلند نخواهند شد.»

< Amos 8 >