< Amos 7 >
1 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji yana shirya cincirindon fāri bayan da aka ƙarasa yankan rabon hatsin da yake na sarki, hatsi na biyu kuma yake tohuwa.
Zao ty natoro’ Iehovà, Talè, ahy, Ingo, namboare’e fifamorohotam-balala te nitovoañe i ampemba afaray, le hehe t’ie nandimbe ty fitataha’ i mpanjakay i tinogy an-doha-taoñey.
2 Sa’ad da suka cinye kome, sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ka gafarta! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
Aa naho hene nabotse’ iareo ze ahetse amy taney eo, le hoe ty asako tama’e, Ry Iehovà, Talè, ehe apoho; akore ty hahafijohaña’ Iakobe? Ie kede.
3 Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ba zai faru ba,” in ji Ubangiji.
Aa le napo’ Iehovà; Tsy hanoeñe izay, hoe t’Iehovà.
4 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya nuna mini. Ubangiji Mai Iko Duka yana shirin hukunta da wuta; wutar ta ƙone teku ta kuma ƙone ƙasa.
Ie añe le inao ka ty naboa’ Iehovà, Talè: Heheke te kinanji’ Iehovà, Talè ty zaka añ’afo; finorototo’e i laleke beiy vaho namototse nampigodrañe i taney.
5 Sai na yi kira, na ce, “Ubangiji Mai Iko Duka, ina roƙonka ka dakata! Ta yaya Yaƙub zai tsira? Ga shi ɗan ƙarami ne!”
Aa le hoe iraho, Ry Iehovà, Talè, Aziro! iambaneako; aia ty hijohaña’ Iakobe, ie kede?
6 Saboda haka sai Ubangiji ya dakatar da nufinsa. “Wannan ma ba zai faru ba,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Aa le nado’ Iehovà: Tsy hanoeñe ka izay, hoe t’Iehovà, Talè.
7 Ga abin da ya nuna mini. Ubangiji yana tsaye kusa da bangon da aka gina, bisa ga awon igiyar gwada gini, da kuma magwaji a hannunsa.
Zao ka ty natoro’e ahy, ingo te nijohañe ambone kijoly nanoeñe an-tàlin-kahity eo t’i Talè, reketse ty talin-kahity am-pità’e ao.
8 Sai Ubangiji ya tambaye ni, “Me kake gani, Amos?” Sai na amsa, “Igiyar gwada gini.” Sa’an nan Ubangiji ya ce, “Duba, zan sa igiyan nan a cikin mutanena Isra’ila; ba zan ƙara barinsu ba.
Le hoe t’Iehovà amako, O Amose, ino o isa’oo? Le hoe iraho, Talin-kahity. Aa hoe t’i Talè; Hehe, hapoko añivo’ ondatiko Israeleo ty talin-kahitiko; tsy hiheveako ka.
9 “Za a hallakar da wuraren sujada na Ishaku kuma tsarkakan wurare na Isra’ila za su zama kango; da takobina zan tayar wa gidan Yerobowam.”
Ho koake o toets’ abo’ Ietsakeo, naho hanoeñe bijon-draha o toe’ Israele miambakeo; vaho hitroatse amy anjomba’ Ieroboame iraho reketse fibara.
10 Sai Amaziya firist na Betel ya aika da saƙo zuwa wurin Yerobowam sarkin Isra’ila. “Amos yana shirya maka maƙarƙashiya a tsakiyar Isra’ila. Ƙasar ba za tă iya ɗauka abubuwan da yake faɗi ba.
Nampañitrik’ am’ Ieroboame mpanjaka’ Israele t’i Amatsià mpisoro’ i Betele, nanao ty hoe, Nikinia azo t’i Amose añ’ anjomba’ Israele ao; tsy leo’ o taneo ze fonga saontsi’e.
11 Gama ga abin da Amos yake cewa, “‘Yerobowam zai mutu ta wurin takobi, kuma tabbatacce Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”
Fa hoe ty asa’ i Amose, Inao, hampihomahem-pibara t’Ieroboame, vaho tsy mete tsy hasese mb’am-pandrohizañ’ añe boak’ an-tane’e ao t’Israele.
12 Sai Amaziya ya ce wa Amos, “Tafi daga nan, mai duba kawai! Koma ƙasar Yahuda. Ka nemi abin zaman garinka a can ka kuma yi annabcinka a can.
Aa le hoe t’i Amatsià amy Amose, Ry mpioniñeo, akia, mitribaña an-day mb’an-tane’ Iehoda mb’eo, le kamao añe o mahakama’oo, vaho añe ty itokia’o,
13 Kada ka ƙara yin annabci a Betel, gama nan wuri mai tsarki ne na sarki da kuma haikalin ƙasar.”
fa ko mitoky ka e Betele ao, amy t’ie ty toe-masi’ i mpanjakay vaho rova-bei’ ty fifeheañe toy.
14 Amos ya amsa wa Amaziya, “Ni ba annabi ba ne ko ɗan annabi, amma ni makiyayi ne, kuma ina lura da itatuwan al’ul.
Aa le hoe ty natoi’ i Amose amy Amatsià, Izaho tsy mpitoky, tsy anam-pitoky, fa mpihare naho mpañalahala sakoa;
15 Amma Ubangiji ya ɗauke ni daga kiwon dabbobi ya ce mini, ‘Je ka, ka yi wa mutanena Isra’ila annabci.’
vaho rinambe’ Iehovà ami’ty fañarahañe i lia-raikey, le hoe t’Iehovà amako, Akia, mitokia am’ ondatiko Israeleo.
16 Yanzu fa, sai ka ji maganar Ubangiji. Ka ce, “‘Kada in yi annabci a kan Isra’ila, kuma in daina yin wa’azi a kan gidan Ishaku.’
Janjiño arè ty tsara’ Iehovà: Hoe ty asa’o: Ko mitoky am’ Israele vaho ko mampipoke saontsy amy anjomba’ Ietsakey.
17 “Saboda haka ga abin da Ubangiji ya ce, “‘Matarka za tă zama karuwa a cikin birni, kuma da takobi za a kashe’ya’yanka maza da mata. Za a auna ƙasarka a kuma raba ta, kai kuma za ka mutu a ƙasar arna. Ba shakka Isra’ila za su tafi zaman bauta, nesa da ainihin ƙasarsu.’”
Aa le hoe ty nitsarà’ Iehovà; Ho tsimirira an-drova ao ty vali’o, naho hampikorovohem-pibara o ana-dahi’oo naho o anak-ampela’oo, naho ho zarazaraeñe ty tane’o; naho hikoromak’ an-tane tiva eo irehe; toe hasese mb’am-pandrohizañ’ añe boak’an-tane’e ao t’Israele.