< Amos 6 >

1 Taku ta ƙare, ku da kuke zaman sakewa a Sihiyona, da ku waɗanda kuke ji zama a Dutsen Samariya lafiya ne, ku manyan mutanen ƙasar da take sananniya, waɗanda mutanen Isra’ila suke zuwa!
Maye kubo abonwabileyo eZiyoni, labavikelekileyo entabeni yeSamariya, abakhethekileyo bokuqala bezizwe, abaya kubo abendlu kaIsrayeli!
2 Ku je Kalne ku dube ta; ku wuce daga can zuwa Hamat-rabba, sa’an nan ku gangara zuwa Gat a Filistiya. Sun fi masarautunku biyu ne? Ƙasarsu ta fi taku girma?
Dlulelani eKaline, libone, lisuke lapho liye eHamathi enkulu, lehlele eGathi yamaFilisti. Bangcono yini kulalimibuso? Umngcele wabo mkhulu yini kulomngcele wenu?
3 Kuna ƙoƙari ku kauce wa wannan muguwar rana kuna kuma jawo mulkin tashin hankali kusa.
Lina elibeka khatshana usuku olubi, lisondeza eduze isihlalo sodlakela.
4 Kuna kwanciya a kan gadajen da aka yi musu shimfiɗar hauren giwa kuna mimmiƙe a kan kujerunku. Kuna cin naman ƙibabbun raguna da na ƙosassun’yan maruƙa.
Labo abalala phezu kwemibheda yophondo lwendlovu, bacambalale phezu kwamathala abo, badle amawundlu avela emhlanjini, lamankonyana avela phakathi kwesibaya;
5 Kuna kaɗa molayenku yadda Dawuda ya yi kuna ƙirƙiro waƙoƙi a kan kayan kaɗe-kaɗe.
abatshotsha ngokukhala kwechacho, beziqambela izinto zokukhaliswa, njengoDavida;
6 Da manyan kwanoni kuke shan ruwan inabi kuna kuma shafa mai mafi kyau, amma ba kwa baƙin ciki game da kangon da Yusuf ya zama.
benatha iwayini ngemiganu, bazigcobe ngamagcobo akhethekileyo, kodwa kabadabukeli ukuchitheka kukaJosefa.
7 Saboda haka za ku zama na farkon da za su tafi zaman bauta; bukukkuwanku da shagulgulanku za su ƙare.
Ngakho khathesi bazakuya ekuthunjweni labakuqala abaya ekuthunjweni, ledili labacambalalayo lizasuswa.
8 Ubangiji Mai Iko Duka da kansa ya rantse, Ubangiji Allah Maɗaukaki ya furta, “Ina ƙyamar girman kan Yaƙub, ba na kuma son kagarunsa; zan ba da birnin da duk abin da yake cikinta.”
INkosi uJehova ifungile ngayo uqobo, itsho iNkosi uNkulunkulu wamabandla: Ngiyakwenyanya ukuziqhenya kukaJakobe, ngizonda izigodlo zakhe; ngakho ngizawunikela umuzi lokugcwala kwawo.
9 Ko da mutum goma ne suka ragu a gida guda, su ma za su mutu.
Kuzakuthi-ke uba kusele amadoda alitshumi endlini eyodwa, azakufa.
10 In kuma wani dangi ya shiga don yă fitar da gawawwakin yă ƙone ya kuwa tambayi wani wanda yake ɓoye a can, yana cewa, “Akwai wani tare da kai?” Ya kuwa ce, “Babu,” sai yă ce, “Kul! Kada mu ambaci sunan Ubangiji.”
Njalo umalume womuntu uzamphakamisa, lalowo omtshisayo, ukukhupha amathambo endlini, abesesithi kosemaceleni endlu: Kusekhona yini olawe? Njalo uzakuthi: Kakho. Khona uzakuthi: Thula, ngoba kakusikokuqamba ibizo leNkosi.
11 Gama Ubangiji ya ba da umarni, zai kuma ragargaza babban gidan nan kucu-kucu ƙaramin gidan kuwa zai yi rugu-rugu da shi.
Ngoba khangela, iNkosi iyalaya, njalo izatshaya indlu enkulu ibe yizihlephu, lendlu encinyane ibe yizicucu.
12 Dawakai sukan yi gudu a kan duwatsu? Wani yana iya yin noma a teku da shanun noma? Amma ga shi kun mai da gaskiya ta zama dafi amfanin adalci kuma ya zama ɗaci,
Amabhiza angagijima edwaleni yini? Umuntu angalima khona ngezinkabi yini? Ngoba liphendulele isahlulelo saba yinyongo, lesithelo sokulunga saba ngumhlonyane.
13 ku da kuke murna saboda an ci Lo Debar da yaƙi kuka kuma ce, “Ba da ƙarfinmu ne muka ƙwace Karnayim ba?”
Lina elithokoza ngento engelutho, elithi: Kasizithathelanga izimpondo yini ngamandla ethu?
14 Gama Ubangiji Allah Maɗaukaki ya ce, “Zan sa wata ƙasa ta tayar muku, ya ku gidan Isra’ila, wadda za tă matsa muku tun daga Lebo Hamat zuwa kwarin Araba.”
Ngoba khangelani, ngizalivusela, lina ndlu kaIsrayeli, itsho iNkosi uNkulunkulu wamabandla, isizwe, esizalihlupha kusukela ekungeneni kweHamathi kuze kube sesifuleni senkangala.

< Amos 6 >