< Amos 5 >
1 Ku ji wannan magana, ya gidan Isra’ila, ina makokin nan dominku.
Послухайте слова цього, що я ним голосі́ння підно́шу за вас, о доме Ізраїлів!
2 “Budurwa Isra’ila ta fāɗi, ba za tă ƙara tashi ba, an yashe ta a ƙasarta, ba wanda zai ɗaga ta.”
Упала, і більше не встане та діва Ізра́їлева! Вона кинена на свою землю, — немає, хто звів би її!
3 Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Birnin da ta fitar da masu ƙarfi dubbai don Isra’ila guda ɗari kaɗai za su dawo; garin da ya fitar da masu ƙarfi ɗari kuwa goma kaɗai za su dawo.”
Бо так Господь Бог промовляє: Місто, що вихо́дило тисячею, позоста́вить лиш сотню, а те, що вихо́дило сотнею, позоста́вить десятку для дому Ізраїля.
4 Ga abin da Ubangiji ya ce wa gidan Isra’ila. “Ku neme ni ku rayu;
Бо так промовляє Госпо́дь до дому Ізраїлевого: Наверні́ться до Мене її живіть!
5 kada ku nemi Betel, kada ku je Gilgal, kada ku yi tafiya zuwa Beyersheba. Gama ba shakka Gilgal za tă tafi bauta, za a kuwa mai da Betel ba kome ba.”
І не зверта́йтеся до Бет-Елу, і до Ґілґалу не прихо́дьте, а через Беер-Шеву не перехо́дьте, бо на вигна́ння Ґілґа́л конче пі́де, і марно́тою стане Бет-Ел.
6 Ku nemi Ubangiji ku kuma rayu, ko kuwa zai ratsa yă share gidan Yusuf kamar wuta; zai cinye Betel kuwa ba zai sami wanda zai kashe ta ba.
Наверні́ться до Господа, і будете жити, щоб Вій не ввійшов, як огонь до Йо́сипового дому, — і буде він же́рти, та не бу́де кому погаси́ти в Бет-Елі, —
7 Ku ne masu mai da gaskiya ta koma ɗaci ku kuma zubar da adalci.
вони змінюють суд на поли́н, і кидають правду на землю.
8 (Shi wanda ya yi Taurarin nan da ake ce Kaza da’Ya’yanta da kuma Mai Farauta da Kare, wanda ya mai da duhu ya zama haske ya kuma baƙanta rana ta zama dare, yakan kwashe ruwan teku ya zubar a ƙasa, Ubangiji ne sunansa,
Той, хто Волосожа́ра й Оріо́на створив, Хто сме́ртну темно́ту зміня́є на ра́нок, а день затемня́є на ніч, хто прикликує воду морську́ й виливає її на пове́рхню землі, — Господь Йме́ння Йому!
9 yakan kawo hallaka a mafaka mai ƙarfi yakan kuma mai da birnin mai katanga ya zama kufai).
Він наводить погибіль на сильного, — і при́йде погибіль тверди́ні!
10 Ba ku son mai yin gaskiya a ɗakin shari’a kuna ƙin mai faɗar gaskiya.
Вони ненави́дять того́, хто у брамі карта́є, і обри́джують тим, хто говорить правдиве.
11 Kuna matsa wa matalauta kuna sa su dole su ba ku hatsi. Saboda haka, ko da yake kun gina gidajen duwatsu, ba za ku zauna a cikinsu ba; ko da yake kun nome gonaki masu kyau, ba za ku sha ruwan inabinsu ba.
Тому́, що нужде́нного то́пчете ви, і дару́нки збіже́ві берете від нього, що ви набудува́ли будинків із ка́меня те́саного, то сидіти не будете в них; понаса́джували винограду улю́бленого, та не будете пити із нього вина!
12 Gama na san yawan laifofinku da kuma girman zunubanku. Kuna danne masu adalci kuna kuma cin hanci kuna kuma hana a yi wa matalauta shari’ar adalci a majalisa.
Бо Я знаю про ваші числе́нні провини і про ваші великі гріхи́: ти́снете ви справедливого, берете ви пі́дкупа та викривля́єте право убогих у брамі.
13 Saboda haka mai hankali yakan yi shiru a lokuta kamar haka, gama lokutan mugaye ne.
Тому́ то розуміний мовчить цього ча́су, бо це час лихий.
14 Ku yi nagarta, ba mugunta ba; don ku rayu sa’an nan Ubangiji Allah Maɗaukaki zai kasance da ku, kamar yadda kuka ce zai yi.
Шукайте добра, а не зла, щоб вам жити, і буде із вами Госпо́дь, Бог Саваот, так, як кажете ви.
15 Ku ƙi mugunta, ku ƙaunaci nagarta; ku dinga yin shari’ar gaskiya a ɗakunan shari’a. Mai yiwuwa Ubangiji Allah Maɗaukaki zai ji tausayin raguwar Yusuf.
Нена́видьте зло й покохайте добро, і правосу́ддя поставте у брамі, — може змилується Господь, Бог Савао́т над ре́шткою Йо́сипа.
16 Saboda haka ga abin da Ubangiji, Ubangiji Allah Maɗaukaki yana cewa, “Za a yi kururuwa a dukan tituna a kuma yi kuka don azaba a dukan wuraren da jama’a sukan taru. Za a yi kira ga manoma su yi kuka masu makoki kuma su yi kuka.
Тому так промовляє Госпо́дь, Бог Саваот, Вседержи́тель: На майда́нах усіх голосі́ння, на всіх вулицях крики: ой, ой! І покличуть хліборобів на жало́бу, і голосі́льніщь, що вміють плачли́ві пісні,
17 Za a yi kuka a dukan gonakin inabi, gama zan ratsa a cikinku,” in ji Ubangiji.
і стане рида́ння по всіх виноградниках, бо Я перейду́ серед тебе, говорить Госпо́дь!
18 Kaitonku masu son ganin ranar Ubangiji! Don me kuke son ganin ranar Ubangiji? Za a duhunta ranan nan, ba haske ba.
Горе тим, що жадають Госпо́днього дня, — на́що це вам день Госпо́дній? Він не світло, а те́мрява!
19 Za ku zama kamar mutanen da suka guje wa zaki sai suka fāɗa a hannun beyar, ko kuma kamar wanda ya shiga gida ya dāfa hannu a bango sai maciji ya sare shi.
Це так, коли хто утікає від ле́ва, — і ведмі́дь спотика́є його! І він убігає до дому, і опе́рся своєю рукою об сті́ну, — аж гадю́ка кусає його...
20 Ashe, ranar Ubangiji ba duhu ba ce, a maimakon haske, duhu wuluk, ba tare da ko ɗan haske ba.
Чи ж не є день Госпо́дній темно́та, а не світло, і хіба він не темний, і ся́йва немає у ньому?
21 “Na ƙi, ina kuma ƙyamar bukukkuwanku na addini; ba na son ganin tarurrukanku.
Знена́видів Я, обри́див Собі ваші свята, і не нюхаю же́ртов ваших зборів.
22 Ko da kun kawo mini hadayu na ƙonawa da kuma hadayu na hatsi, ba zan karɓa ba. Ko da kun kawo zaɓaɓɓun hadayu na zumunta, ba zan ɗauke su a bakin kome ba.
І коли принесе́те Мені цілопа́лення та хлібні же́ртви свої, Я Собі не вподо́баю їх, а на мирні жертви ваші із ситих барані́в — не погля́ну.
23 Ku tashi daga nan da surutan waƙoƙinku! Ba zan saurari kaɗe-kaɗe da bushe bushenku ba.
Усунь же від Мене пісе́нь своїх гук, і не почую Я ро́коту гу́сел твоїх,
24 Amma bari gaskiya ta kwararo kamar kogi, adalci kuma kamar rafin da ba ya taɓa bushewa!
і хай тече́ правосу́ддя, немов та вода, а справедливість — як сильний поті́к!
25 “Kun kawo mini hadayu da sadakoki shekaru arba’in a cikin jeji, ya ku gidan Isra’ila?
Чи ж жертви та хлібні прино́си за тих сорок літ на пустині Мені ви прино́сили, доме Ізраїлів?
26 Kun ɗaga masujadar sarkinku, siffofin gumakanku, tauraron allahnku, wanda kuka yi wa kanku.
Ви ж носили Саккута, свойого царя, та Кевана, свої виобра́ження, зорю ваших богі́в, що собі пороби́ли.
27 Saboda haka zan tura ku zaman bauta gaba da Damaskus,” in ji Ubangiji, wanda sunansa ne Allah Mai Iko.
Тому́ Я вас вижену геть за Дама́ск, говорить Господь, що Бог Саваот Йому Йме́ння!