< Amos 4 >
1 Ku kasa kunne ga wannan, ya ku shanun Bashan a kan Dutsen Samariya, ku matan da kuke cin zalin matalauta, kuke kuma danne matalauta, kuna kuma ce wa mazanku, “Ku kawo mana abin sha!”
Èujte ovu rijeè, krave Vasanske, koje ste u gori Samarijskoj, koje krivo èinite ubogima i satirete siromahe, koje govorite gospodarima svojim: donesite da pijemo.
2 Ubangiji Mai Iko Duka ya rantse da tsarkinsa. “Tabbatacce lokaci yana zuwa da za a jawo ku da ƙugiyoyi, na ƙarshenku za a kama da ƙugiyar kifi.
Zakle se Gospod Gospod svetošæu svojom da æe vam evo doæi dani, te æe vas izvlaèiti kukama, i ostatak vaš udicama ribarskim.
3 Dukanku za ku wuce ta kai tsaye ta inda katangar ta tsage, za a jefar da ku a Harmon,” in ji Ubangiji.
I kroz prolome æete ižljesti, svaka na prema se, i pobacaæete što bude u dvorovima, govori Gospod.
4 “Ku tafi Betel ku yi ta aikata zunubi; ku je Gilgal ku ƙara yin zunubi. Ku kawo hadayunku kowace safiya, zakkarku kowace shekara uku.
Idite u Vetilj, i èinite bezakonje, u Galgalu množite bezakonje svoje, i prinosite svako jutro žrtve svoje, treæe godine desetke svoje;
5 Ku ƙona burodinku mai yisti kamar hadaya ta godiya, ku yi fariya game da hadayunku na yarda rai, ku yi taƙama game da su, ya ku Isra’ilawa, gama abin da kuke jin daɗin aikata ke nan,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
I palite žrtvu zahvalnu od hljeba kiseloga, i oglasite žrtve dragovoljne i razglasite, jer vam je tako milo, sinovi Izrailjevi, govori Gospod Gospod.
6 “Na bar ku da yunwa a kowace birni, da kuma rashin abinci a kowane gari, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
I zato vam ja dadoh da su vam èisti zubi po svijem gradovima vašim i da nema hljeba nigdje po svijem mjestima vašim; ali se ne obratiste k meni, govori Gospod.
7 “Na kuma hana muku ruwan sama tun shuke-shuken suna wata uku kafin lokacin girbi. Na sa aka yi ruwan sama a wani gari, sai na hana a yi a wani gari. Wata gona ta sami ruwan sama; wata gona kuma ta bushe.
A ja vam ustegoh dažd, kad još tri mjeseca bijahu do žetve, i pustih dažd na jedan grad, a na drugi grad ne pustih dažda, jedan se kraj nakvasi, a drugi kraj, na koji ne daždje, posuši se.
8 Mutane suna tangaɗi daga gari zuwa gari suna neman ruwa amma ba su sami isashen ruwan sha ba, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
Tako dva i tri grada iðahu u jedan grad da piju vode, i ne mogahu se napiti; ipak se ne obratiste k meni, govori Gospod.
9 “Sau da yawa na ɓata gonakinku da fumfuna da kuma cuta. Fāri suka cinye itatuwanku na inabi da na ɓaure, da na zaitun duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
Bih vas sušom i medljikom; gusjenice izjedoše obilje u vrtovima vašim i u vinogradima vašim i na smokvama vašim i na maslinama vašim; ipak se ne obratiste k meni, govori Gospod.
10 “Na aiko muku annoba yadda na yi a Masar. Na karkashe samarinku da takobi, tare da kamammun dawakanku. Na cika hancinku da warin sansaninku, duk da haka ba ku juyo gare ni ba” in ji Ubangiji.
Poslah u vas pomor kao u Misir, pobih maèem mladiæe vaše i odvedoh konje vaše, i uèinih te se podizaše smrad iz okola vašega i u nozdrve vaše; ipak se ne obratiste k meni, govori Gospod.
11 “Na hallaka waɗansunku kamar yadda na hallaka Sodom da Gomorra. Kuna kama da itace mai cin wutar da na cire daga cikin wuta, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
Zatirah vas kao što Gospod zatr Sodom i Gomor, i bijaste kao glavnja istrgnuta iz ognja; ipak se ne obratiste k meni, govori Gospod.
12 “Saboda haka ga abin da zan yi da ku, ya Isra’ila, don kuwa zan yi muku haka, sai ku yi shirin gamuwa da Allahnku, ya Isra’ila.”
Zato æu ti tako uèiniti, Izrailju; i što æu ti tako uèiniti, pripravi se, Izrailju, da sreteš Boga svojega.
13 Shi wanda ya yi duwatsu, ya halicci iska, ya kuma bayyana wa mutum tunaninsa, shi wanda ya juya safiya ta zama duhu yana takawa a wurare masu tsawo na duniya, Ubangiji Allah Maɗaukaki ne sunansa.
Jer eto onoga koji je sazdao gore i koji je stvorio vjetar i javlja èovjeku što misli, èini od zore tamu, i hodi po visinama zemaljskim; ime mu je Gospod Bog nad vojskama.