< Amos 4 >

1 Ku kasa kunne ga wannan, ya ku shanun Bashan a kan Dutsen Samariya, ku matan da kuke cin zalin matalauta, kuke kuma danne matalauta, kuna kuma ce wa mazanku, “Ku kawo mana abin sha!”
Porongo kas inge, kowos mutan Samaria, su fatelik oana cow fact in acn Bashan. Kowos oru koluk nu sin mwet munas, ac akkeokye mwet sukasrup, ac kowos kifasten nu sin mukul tomowos in usot mwe sruhi nimowos.
2 Ubangiji Mai Iko Duka ya rantse da tsarkinsa. “Tabbatacce lokaci yana zuwa da za a jawo ku da ƙugiyoyi, na ƙarshenku za a kama da ƙugiyar kifi.
LEUM GOD Fulat El wulela ke Ine mutal lal, ac fahk, “Pwayena len se ac fah tuku ke mwet uh fah srumasrkowosla ke ka, ac amakinkowosla. Kais sie suwos ac fah oana soko ik sremla ke ka uh.
3 Dukanku za ku wuce ta kai tsaye ta inda katangar ta tsage, za a jefar da ku a Harmon,” in ji Ubangiji.
Ac fah amala kowos nu ke acn ma patla ke pot uh, ac tolokla kowos nu likin kalkal uh.”
4 “Ku tafi Betel ku yi ta aikata zunubi; ku je Gilgal ku ƙara yin zunubi. Ku kawo hadayunku kowace safiya, zakkarku kowace shekara uku.
LEUM GOD Fulat El fahk, “Mwet Israel, ke kowos lungse na oru ma koluk, tari fahla nu Bethel, acn mutal, ac oru ke kuiyowos nufon! Fahla nu Gilgal ac laesla orekma koluk lowos! Use kosro uh ac orek kisa ke lotutang nukewa, ac use pac sie tafu singoul ke len aktolu nukewa.
5 Ku ƙona burodinku mai yisti kamar hadaya ta godiya, ku yi fariya game da hadayunku na yarda rai, ku yi taƙama game da su, ya ku Isra’ilawa, gama abin da kuke jin daɗin aikata ke nan,” in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
Us na bread tuh in mwe sang kulo lowos nu sin God, ac konkin ke ma kowos sang in laesla mwe sang lowos an. Mweyen pa ingan ma kowos muta lungse oru.
6 “Na bar ku da yunwa a kowace birni, da kuma rashin abinci a kowane gari, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
“Nga pa pwanang in oasr sracl in acn suwos nukewa. Ne ouinge, kowos tiana foloko nu yuruk.
7 “Na kuma hana muku ruwan sama tun shuke-shuken suna wata uku kafin lokacin girbi. Na sa aka yi ruwan sama a wani gari, sai na hana a yi a wani gari. Wata gona ta sami ruwan sama; wata gona kuma ta bushe.
Nga tulokinya in tia af ke pacl se sacn sunowos enenu na af yohk. Nga lela in af ke sie siti, a wangin af ke sie pac siti. Af kahkla nu fin sie ima, a ima saya pulamlamlana.
8 Mutane suna tangaɗi daga gari zuwa gari suna neman ruwa amma ba su sami isashen ruwan sha ba, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
Ke sripen elos kofla muteng malu lalos, mwet in siti puspis som sukok kof in sie pacna siti, tuh tiana fal in kitalos. Ne ouinge kowos tia pacna foloko nu yuruk.
9 “Sau da yawa na ɓata gonakinku da fumfuna da kuma cuta. Fāri suka cinye itatuwanku na inabi da na ɓaure, da na zaitun duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
“Nga supwala sie eng fol tuh in fulokla sacn sunowos. Locust uh kangla ima in mahsrik, ima in grape, sak fig ac sak olive sunowos, a kowos srak pacna tia foloko nu yuruk.
10 “Na aiko muku annoba yadda na yi a Masar. Na karkashe samarinku da takobi, tare da kamammun dawakanku. Na cika hancinku da warin sansaninku, duk da haka ba ku juyo gare ni ba” in ji Ubangiji.
“Nga sot sie kain mas upa nu fowos oana ke nga tuh oru nu fin acn Egypt. Nga onela mukul fusr nutuwos ke mweun, ac eisla horse nutuwos. Nga nwakla infwewos ke foulin mwet misa in nien aktuktuk lowos. A kowos tia pacna foloko nu yuruk.
11 “Na hallaka waɗansunku kamar yadda na hallaka Sodom da Gomorra. Kuna kama da itace mai cin wutar da na cire daga cikin wuta, duk da haka ba ku juyo gare ni ba,” in ji Ubangiji.
“Nga kunausla kutu suwos oana nga tuh kunausla Sodom ac Gomorrah. Kowos su moulla, kowos oana wosr se itukla liki e. A kowos tia pacna foloko nu yuruk.” LEUM GOD El fahk ouinge.
12 “Saboda haka ga abin da zan yi da ku, ya Isra’ila, don kuwa zan yi muku haka, sai ku yi shirin gamuwa da Allahnku, ya Isra’ila.”
“Ke ma inge, nga fah kalyei kowos, mwet Israel. Ac ke sripa se inge, kowos in akola in tu ye mutuk ke pacl in nununku luk!”
13 Shi wanda ya yi duwatsu, ya halicci iska, ya kuma bayyana wa mutum tunaninsa, shi wanda ya juya safiya ta zama duhu yana takawa a wurare masu tsawo na duniya, Ubangiji Allah Maɗaukaki ne sunansa.
God pa orala fineol uh, Ac orala eng uh. El oru tuh nunak lal in eteyuk sin mwet uh. El ekulla len uh nu ke fong. El leumi faclu nufon. Inel pa inge: LEUM GOD Kulana!

< Amos 4 >