< Amos 3 >

1 Ku ji wannan maganar da Ubangiji ya yi game da ku, ya ku jama’ar Isra’ila, a kan dukan iyalin da na fitar daga Masar.
Israel ca nangmih taeng neh Egypt khohmuen lamloh kang khuen van bangla, koca boeih taengah BOEIPA loh he ol a thui he hnatun uh.
2 “Ku ne kaɗai na zaɓa cikin dukan al’umman duniya; saboda haka zan hukunta ku saboda dukan zunubanku.”
Diklai koca boeih lamloh nang bueng te kan ming. Te dongah namah kathaesainah boeih te namah taengah kan cawh ni.
3 Mutum biyu za su iya yin tafiya tare in ba su yarda su yi haka ba?
A tuentah pawt atah rhenten cet rhoi noek a?
4 Zaki yakan yi ruri a jeji in bai sami kama nama ba? Zai yi gurnani a cikin kogonsa in bai kama kome ba?
Duup kah sathueng a kawk vaengah amah ham maeh om het mahpawt nim? A khuisaek kah te a tuuk pawt atah sathueng loh a ol a huel bal nim?
5 Tsuntsu yakan fāɗa a tarko a ƙasa inda ba a sa tarko ba, ko tarko yakan zargu daga ƙasa in ba abin da ya taɓa shi?
Anih hamla hlaeh a om pawt lalah vaa ke diklai kah pael dongah tla aya? Diklai lamkah pael loh a boh phoeiah tah a tuuk rhoe a tuuk moenih a?
6 Idan aka busa ƙaho a ciki birni mutane ba sa yin rawar jiki? Sa’ad da bala’i ya auko wa birni, ba Ubangiji ne ya sa a kawo shi ba?
Khopuei ah tuki a ueng lalah pataeng pilnam he lakueng het mahpawt nim? Khopuei khuiah yoethae a pai lalah pataeng BOEIPA loh saii het mahpawt nim?” a ti.
7 Ba shakka, Ubangiji Mai Iko Duka ba ya yin wani abu ba tare da ya sanar wa bayinsa annabawa ba.
A baecenol te a sal tonghma rhoek taengah a phoe mueh la ka Boeipa Yahovah loh hno a saii noek moenih.
8 Zaki ya yi ruri, wa ba zai tsorata ba? Ubangiji Mai Iko Duka ya yi magana, wa ba zai yi annabci ba?
Sathueng a kawk lalah ulong a rhih pawt eh? Ka Boeipa Yahovah loh a thui lalah unim aka tonghma pawt pai eh?
9 Ku yi shela ga kagarun Ashdod da kuma ga kagarun Masar. “Ku tara kanku a tuddan Samariya; ku ga rashin jituwar da take a cikinta, da kuma zaluncin da ake yi a cikin mutanenta.”
Ashdod kah impuei taeng neh Egypt khohmuen kah impuei taengah yaak sak. Te vaengah, “Samaria tlang ah tingtun uh,” ti nah. So uh lah, a khui kah soekloeknah neh a laklung kah hnaemtaeknah tah yet coeng.
10 “Ba su ma san yadda za su yi abin da yake daidai ba,” in ji Ubangiji, “sun ɓoye ganima da abubuwan da suka washe a cikin kagarunsu.”
BOEIPA kah olphong, oldueng vai ham khaw ming uh pawh. A impuei ah kuthlahnah neh rhoelrhanah a kael uh.
11 Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Abokin gāba zai ƙwace ƙasar, zai saukar da mafakarku, zai washe kagarunku.”
Te dongah ka Boeipa Yahovah loh he ni a. thui. Rhal neh khohmuen kaepvai long khaw nang te n'suntlak thil vetih na sarhi neh na impuei te a poelyoe ni.
12 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Kamar yadda makiyayi yakan ceci daga bakin zaki ƙasusuwa ƙafafu biyu kawai ko kunne ɗaya, haka za a ceci Isra’ilawa, masu zama a Samariya da kan gado kawai da kuma a ɗan ƙyalle a kan dogayen kujerunsu.”
BOEIPA loh he ni a. thui. Boiva aka dawn long tah sathueng ka dongkah te a kho rhoi mai khaw, a hna vang mai khaw, a huul pah bangla Samaria kah baiphaih kil neh Damasku soengca ah aka ngol Israel ca rhoek te a huul uh van ni.
13 “Ku ji wannan ku kuma yi wa gidan Yaƙub gargaɗi,” in ji Ubangiji, Ubangiji Allah Maɗaukaki.
Hnatun uh lamtah Jakob imkhui te rhalrhing sakuh. He tah ka Boeipa Yahovah, caempuei Pathen kah olphong ni.
14 “A ranar da zan hukunta Isra’ila saboda zunubanta, zan hallaka bagadan Betel; za a yayyanka ƙahonin bagadan za su fāɗa ƙasa
A soah Israel kah boekoeknah ka cawh hnin ah ngawn tah Bethel hmueihtuk te ka cawh bal ni. Te vaengah hmueihtuk ki khaw tlawt vetih diklai la yalh ni.
15 Zan rushe gidan rani da na damina; gidajen da aka yi musu ado da hauren giwa za a rushe su haka ma duk za a rurrushe manyan gidaje,” in ji Ubangiji.
Te phoeiah sikca im khaw khohal im neh ka top ni. Te vaengah vueino im rhoek te poo uh vetih im len rhoek khaw khoengvoep uh ni. He tah BOEIPA kah olphong coeng ni.

< Amos 3 >