< Amos 2 >

1 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Mowab, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Gama ya ƙone ƙasusuwan sarkin Edom suka zama sai ka ce toka.
Tako govori Gospod: »Zaradi treh prestopkov Moába in zaradi štirih ne bom odvrnil njegove kazni, ker je kosti edómskega kralja sežgal v žganem apnu.
2 Zan sa wuta a Mowab da za tă ƙone kagarun Keriyot Mowab za tă gangara cikin hayaniya mai girma cikin kururuwar yaƙi da kuma ƙarar ƙaho.
Toda jaz bom poslal ogenj nad Moáb in ta bo požrl palače Kerijóta, in Moáb bo umrl s hrupom, z vpitjem in z zvokom šofarja.
3 Zan hallaka mai mulkinta zan kuma kashe shugabanninta.”
Iztrebil bom sodnika iz njegove srede in z njim bom ubil vse njegove prince, « govori Gospod.
4 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Yahuda, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Gama sun ƙi bin dokar Ubangiji ba su kuma yi biyayya da ƙa’idodinsa ba, domin allolin ƙarya sun ruɗe su, allolin da kakanninsu suka bauta.
Tako govori Gospod: »Zaradi treh prestopkov Juda in zaradi štirih ne bom odvrnil njegove kazni; ker so prezirali Gospodovo postavo in se niso držali njegovih zapovedi in njihove laži so jim povzročile, da se motijo, za katerimi so hodili njihovi očetje.
5 Zan sa wuta a Yahuda da za tă ƙone kagarun Urushalima.”
Toda jaz bom poslal ogenj nad Juda in ta bo požrl jeruzalemske palače.«
6 Ga abin da Ubangiji ya ce, “Saboda zunubai uku na Isra’ila, har guda huɗu ma, ba zan fasa hukunta su ba. Don sun sayar da adalai waɗanda suka kāsa biyan bashinsu. Sun kuma sayar da matalauta waɗanda bashinsu bai ma kai ko kuɗin bi-labi ba.
Tako govori Gospod: »Zaradi treh prestopkov Izraela in zaradi štirih ne bom odvrnil njegove kazni, ker so pravičnega prodajali za srebro in revnega za par čevljev,
7 Sun tattake kawunan matalauta kamar yadda suke taka laka suka kuma danne wa marasa galihu gaskiya. Uba da ɗa su na kwana da yarinya guda, suna kuma ɓata sunana mai tsarki.
ki koprnijo po zemeljskem prahu na glavi revnega in zavijajo pot krotkega. Moški in njegov oče bosta šla noter k isti deklici, da oskrunita moje sveto ime.
8 Suna kwanciya kurkusa da kowane bagade a kan tufafin da suka karɓe jingina. A gidajen allolinsu sukan sha ruwan inabin da suka karɓo daga wurin waɗanda suka ci wa tara.
Ob vsakem oltarju legajo na oblačila, položena za jamstvo in pijejo vino obsojenih v hiši svojega boga.
9 “Na hallaka mutumin Amoriyawa a gabansu, ko da yake ya yi dogo kamar itacen al’ul kuma mai ƙarfi kamar itacen oak. Na hallaka’ya’yan itatuwansa daga sama, da kuma jijiyoyinsa daga ƙasa.
Čeprav sem pred njimi uničil Amoréjca, katerega višina je bila podobna višini ceder in je bil močan kakor hrasti, vendar sem uničil njegov sad od zgoraj in njegove korenine od spodaj.
10 Na fitar da ku daga ƙasar Masar, na kuma bishe ku tsawon shekaru arba’in a cikin hamada don in ba ku ƙasar Amoriyawa.
Privedel sem vas tudi iz egiptovske dežele in vas štirideset let vodil skozi divjino, da vzamete v last deželo Amoréjca.
11 “Na kuma tā da annabawa daga cikin’ya’yanku maza waɗansu kuma su zama keɓaɓɓu daga cikin samarinku. Ba haka ba ne, mutanen Isra’ila?” In ji Ubangiji.
Izmed vaših sinov sem dvignil preroke in izmed vaših mladeničev nazirce. Mar ni to celo tako, oh vi Izraelovi otroci?« govori Gospod.
12 “Amma kuka sa keɓaɓɓun suka sha ruwan inabi kuka kuma umarci annabawa kada su yi annabci.
»Toda nazircem ste dajali piti vino in prerokom zapovedovali, rekoč: ›Ne prerokujte.‹
13 “Saboda haka, yanzu zan murƙushe ku kamar yadda amalanke yakan murƙushe sa’ad da aka yi masa labtun hatsi.
Glejte, stlačen sem pod vami, kakor je stlačen voz, ki je poln snopov.
14 Masu gudu da sauri ba za su tsira ba, masu ƙarfi ba za su iya yin amfani da ƙarfinsu ba, jarumi kuma ba zai iya ceton ransa ba.
Zato bo pred naglim izginil umik in močni ne bo okrepil svoje moči niti mogočni sebe ne bo osvobodil
15 ’Yan baka ba za su iya dāgewa ba, masu saurin gudu ba za su tsira ba mahayin dawakai kuma ba zai tsere da ransa ba.
niti ne bo stal tisti, ki prijema lok in kdor je naglih stopal sebe ne bo osvobodil niti kdor jaha konja sebe ne bo osvobodil.
16 Ko jarumawa mafi jaruntaka za su gudu tsirara a ranan nan,” in ji Ubangiji.
In kdor je pogumen med mogočnimi, bo na ta dan nag pobegnil proč, « govori Gospod.

< Amos 2 >