< Ayyukan Manzanni 1 >

1 A littafina na farko, Tiyofilus, na rubuta game da dukan abin da Yesu ya fara yi, da abin da ya koyar
Ikitabu ikyapakaliikyapakali nilyakilembile, Theofilo, nikajova soni sino alyasitenguile uYesu kuvomba na kuvulanisia,
2 har zuwa ranar da aka ɗauke shi zuwa sama, bayan ya ba da umarnai ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzannin da ya zaɓa.
kudughila ikighono kino umwene alyapelilue kukianya. Uulu luliale yeluhumile ululaghilo kuhumila kw Mhepo mwimike kuvavulanesivua vano alyavasaluile.
3 Bayan wahalarsa, ya bayyana kansa ga waɗannan mutane ya kuma ba da tabbatattun alamu masu yawa cewa yana da rai. Ya bayyana a gare su har kwana arba’in ya kuma yi musu magana game da mulkin Allah.
Ye sikilile imumuko sa Vene, umwene alyavonike kuvanave mwuumi kange na sising'ilisio nyinga sikoleleuagha. Mufighono fijigho fine alihufisiealihufisie kuvene, napikwolelela vumila isa vatwa va Nguluve
4 A wani lokaci, yayinda yake ci tare da su, ya ba su wannan umarni, “Kada ku bar Urushalima, amma ku jira kyautar da Ubana ya yi alkawari, wadda kuka ji na yi magana a kai.
Panorama akatang'anagha navope, pe akavalaghilagha kuti navangavukaghe mhu Yerusalemu, loli vaghulilaghe ulyalufingo lwa Nata, lino, alyatile, “Mulyapulike kuhuma kuliune
5 Gama Yohanna ya yi baftisma daruwa, amma a cikin’yan kwanaki za a yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki.”
kuti uYohanauYohana aliofuighe ulyofugho lwa malenga, loli umue mkwofughuagha nhu Mhepo mwimike mofighono fififii fidebe.”
6 Saboda haka, sa’ad da suka taru, sai suka tambaye shi, “Ubangiji, a wannan lokaci za ka mayar da mulki ga Isra’ila?”
Pano ye vakong'anile palikimo valyamposisie, “Mutwa, kwekuti ku uulu ghilikuvagomokesia avanhu va Israeli uvutwa?”
7 Ya ce musu, “Ba naku ba ne ku san lokuta ko ranakun da Uban ya shirya cikin ikonsa.
Umwene akavavula akaati, “nalunoghile kuliumue kukagula amasiki Ghana uNata afumbilue kuvatavulilua va mwene jujuo.”
8 Amma ku za ku karɓi iko sa’ad da Ruhu Mai Tsarki ya sauka a kanku; za ku kuma zama shaiduna cikin Urushalima, da kuma cikin dukan Yahudiya da Samariya, zuwa kuma iyakar duniya.”
Loli mukupila ingufu, unsiki ghuno ilikwisa kuliumue uMhepo umwimike; umue muliva volesi vango kuoni muYerusalem name muYahudi mwoni ni Samaria na kuvusililokuvusililo vwa iisi.”
9 Bayan ya faɗi wannan, sai aka ɗauke shi sama a idanunsu sai wani girgije ya rufe shi daga ganinsu.
U Mutwa Yesu yamalile kujova isi, avenue yevilola kukyanya, umwene akanyanyulivua kukianya, ilifunde likakupikila valeke kumuagha name Mason ghavanave.
10 Suna zuba ido a bisa, zuwa cikin sararin sama yayinda yake tafiya, nan da nan, sai ga mutane biyu saye da fararen riguna tsaye kusa da su.
Pano vakalolagha kukyanya nhuvusyukue yeiluta, nakalingi, avanhu vavili valyiima pakati name Kati pavanave vafwalile amanda amavalafu.
11 Sai suka ce, “Mutanen Galili, don me kuke tsaye a nan kuna duban sararin sama? Wannan Yesu, wanda aka ɗauke daga gare ku zuwa sama, zai komo daidai yadda kuka ga ya tafi sama.”
Vakati, “Umue me vanhu va mugalilaya, lwakiiki mwimile apa mulola kukyanya?” U Yesu uju Juno atoghile kukyanya iligomoka lulalula ndavule mumbwene iluta kukyanya.
12 Sai suka koma Urushalima daga tudun da ake kira Dutsen Zaitun, tafiyar ranar Asabbaci guda daga birnin.
Pepano vakagomoka kuhuma kukidunda kya mizeituni, kind kilipipi nii Yerusalem, ulughendo ulwa kighono ikya sabati.
13 Da suka iso, sai suka hau gidan sama, zuwa ɗakin da suke zama. Waɗanda suka kasance kuwa su ne, Bitrus, Yohanna, Yaƙub da Andarawus; Filibus da Toma; Bartolomeyu da Mattiyu; Yaƙub ɗan Alfayus da Siman Zilot, da kuma Yahuda ɗan Yaƙub.
Ye vafikilevafikile vakaluta kugholofa kuno vakikalagha. Vope veva Ptro, Yohana, Yakobo, Andrea, Filipino, Thomas, Batholomayo, Matayo, Yakobo, Mwana wa Afayo, Simon Zelote, nhu Yuda Mwana wa Yakobo.
14 Waɗannan duka suka duƙufa cikin addu’a, tare da waɗansu mata da Maryamu mahaifiyar Yesu, da kuma tare da’yan’uwansa.
Voni vakakolana aka huana munhu jumbo, ningufu vakaghendelela ni nyifunyo. Palikimo na vope pevaliale avakimama, Maliamu ung'ina ghwa Yesu na valumbu va mwene.
15 A waɗancan kwanakin Bitrus ya miƙe tsaye cikin’yan’uwa masu bi (taron da ya yi kusan mutum ɗari da ashirin)
Mufighono fila uPetro akima pakate nakate navanyalukolo avanhu kilundo kimo night fijigho fivili, akati,
16 ya ce, “’Yan’uwana, dole a cika Nassin nan da Ruhu Mai Tsarki ya yi magana tun da daɗewa ta bakin Dawuda game da Yahuda, wanda ya zama jagora ga waɗanda suka kama Yesu
Vanyalukolo, lulyanoghile Kati amalembe ghakwilanilaghe pano pakali uMhepo mwimike akajovelagha muloomo ghwa Daudi ulwakuling'ana nhu Yuda, alyamendime kuvala vano valya n'kolile uYesu.
17 dā shi ɗaya ne cikinmu, ya kuma yi hidima a cikin aikin nan.”
Ulwakuva umwene alyale njiitu alyiupile ikighelelo kya mwene mumboo jiitu iiji.”
18 (Da ladar da ya samu saboda muguntarsa Yahuda ya sayi wani fili; a can ya fāɗi da kā, jikinsa ya fashe, hanjinsa kuma duk suka zubo.
(lino umunhu uju alyaghulile ikivanja kind aliipile nhuvuhosi vwa mwene apuo pe akaghwisagha akalongosiagha umutu, umbili ghukadendemuka namaleme ghakakung'ika niiki ghakava pavugholofu.
19 Kowa a Urushalima ya ji game da wannan, saboda haka suka kira wannan filin Akeldama, da yarensu, wato, Filin Jini.)
Voni vanovakakilagha muYerusalemu valyasipulike soni isi, pe ikivanja ikio pevakakipela kunjovele javanave “Akelidama”ughu ghwe “mughunda ghwa Dana.”)
20 Bitrus ya ce, “Gama yana a rubuce a cikin Littafin Zabura cewa, “‘Bari wurinsa yă zama babu kowa; kada kowa ya zauna a cikinsa,’ kuma, “‘Bari wani ya ɗauki matsayinsa na shugabanci.’
“Mukitabu kya Zaburi lilembilue, 'ghuula umughunda ghuake ghuva wa kuhama kwejeje name jumonga nangikalaghe Pala;' name, 'Tavulile umunhu ujunge atole inafasi jamwene ijavulongosi.'
21 Saboda haka dole a zaɓi ɗaya daga cikin mutanen da suke tare da mu duk lokacin da Ubangiji Yesu yake shiga da fita a cikinmu,
Uluo lwakyang'ani, lino, jumbo umughosi vakavingilisaniagha pano uMutwa Yesu alyahumile napikwingila muliusue,
22 farawa daga baftisma ta Yohanna har zuwa sa’ad da aka ɗauke Yesu daga gare mu. Gama dole ɗaya daga waɗannan ya zama shaidar tashinsa daga matattu tare da mu.”
kutengulila kulwofugho lwa Yohana kufika ikighono Kira kinda akatolwagha kukyanya, anoghile piva mwolesi ghwa lusyiuko palikimopalikimo nusue.
23 Saboda haka suka gabatar da mutane biyu. Yusuf mai suna Barsabbas (da aka kuma sani da Yustus) da kuma Mattiyas.
“Vakavavika pavulongolo avaghosi vaviili, Yusufu Juno akatambulivugha Balinaba, junoghuope akatambulivagha Yusto nhu Maria.
24 Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa
Avene vakifunyagha vakatisagha, “Uve, Mutwa, ghwejuno ukagwile amojo gha vanhu voni, tuvikiile pavugholofu ghwe Venice muvanhu avaviili Juno usaluile.
25 ya karɓi wannan aikin manzanci, wanda Yahuda ya bari don yă tafi wurin da yake nasa.”
Uwakuhala imbombo ija vwomolia jino akajile uYuda Juno akahokile ghwejuno ahaliile papa mwene.”
26 Sa’an nan suka jefa ƙuri’u, ƙuri’ar kuwa ta fāɗo a kan Mattiyas; sai aka sa shi cikin manzannin nan goma sha ɗaya.
Vakavatovela ikuura vavuo, ni kura jikamughwila Mathia wejuno akavalilua palikimo na vasung'wa kijigho najumo.

< Ayyukan Manzanni 1 >