< Ayyukan Manzanni 1 >
1 A littafina na farko, Tiyofilus, na rubuta game da dukan abin da Yesu ya fara yi, da abin da ya koyar
Nu sum, Theophilus: In book se luk meet ah, nga tuh simusla ma nukewa su Jesus el tuh oru ac luti nu sin mwet uh ke el mutawauk orekma lal
2 har zuwa ranar da aka ɗauke shi zuwa sama, bayan ya ba da umarnai ta wurin Ruhu Mai Tsarki ga manzannin da ya zaɓa.
nwe ke na sun len se ma tuh utukyak el nu inkusrao. Meet liki utukyak el, ke ku lun Ngun Mutal el sang kas lal nu sin mwet el tuh sulela in mwet sap lal.
3 Bayan wahalarsa, ya bayyana kansa ga waɗannan mutane ya kuma ba da tabbatattun alamu masu yawa cewa yana da rai. Ya bayyana a gare su har kwana arba’in ya kuma yi musu magana game da mulkin Allah.
Ke lusen len angngaul tukun el misa, el tuh sikyang nu selos pacl na pus in ouiya su liksreni na akpwayei lah pwaye el sifil moulyak. Elos liyal, ac el kaskas nu selos ke Tokosrai lun God.
4 A wani lokaci, yayinda yake ci tare da su, ya ba su wannan umarni, “Kada ku bar Urushalima, amma ku jira kyautar da Ubana ya yi alkawari, wadda kuka ji na yi magana a kai.
Ac ke el srakna muta yorolos, el fahk sap soko inge nu selos: “Nimet som liki acn Jerusalem, a kowos in soano na mwe kite se su nga tuh fahk nu suwos, su Papa El wulela kac.
5 Gama Yohanna ya yi baftisma daruwa, amma a cikin’yan kwanaki za a yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki.”
John el tuh baptais ke kof, a in len ekasrna fahsru, kowos ac fah baptais ke Ngun Mutal.”
6 Saboda haka, sa’ad da suka taru, sai suka tambaye shi, “Ubangiji, a wannan lokaci za ka mayar da mulki ga Isra’ila?”
Ke mwet sap elos tukeni nu yurin Jesus, elos siyuk sel, “Leum, ya kom ac folokonak tokosrai lun mwet Israel ke pacl se inge?”
7 Ya ce musu, “Ba naku ba ne ku san lokuta ko ranakun da Uban ya shirya cikin ikonsa.
Jesus el fahk nu selos, “Pacl uh, ac ma ac orek uh, oakwuk ke ku lun Papa tumuk, ac tia ma lowos in etu lah ma inge ac sikyak ngac.
8 Amma ku za ku karɓi iko sa’ad da Ruhu Mai Tsarki ya sauka a kanku; za ku kuma zama shaiduna cikin Urushalima, da kuma cikin dukan Yahudiya da Samariya, zuwa kuma iyakar duniya.”
Tusruktu kowos ac fah eis ku ke Ngun Mutal ac tuku nu fowos, ac kowos ac fah mwet loh keik in acn Jerusalem, ac in acn Judea nufon, oayapa Samaria, ac nu in acn nukewa fin faclu.”
9 Bayan ya faɗi wannan, sai aka ɗauke shi sama a idanunsu sai wani girgije ya rufe shi daga ganinsu.
Tukun el fahk ma inge tari, utukyak el nu inkusrao ye mutalos, na pukunyeng se kosralla lukelos.
10 Suna zuba ido a bisa, zuwa cikin sararin sama yayinda yake tafiya, nan da nan, sai ga mutane biyu saye da fararen riguna tsaye kusa da su.
Elos srakna suiya acn lucng ke utukyak el ah, na mwet luo sikme welulosyang, nukum nuknuk na fasrfasr
11 Sai suka ce, “Mutanen Galili, don me kuke tsaye a nan kuna duban sararin sama? Wannan Yesu, wanda aka ɗauke daga gare ku zuwa sama, zai komo daidai yadda kuka ga ya tafi sama.”
ac fahk, “Mwet Galilee, efu kowos tu nget na nu lucng? Jesus se ma utukla liki kowos nu inkusrao inge, ac fah sifilpa foloko in lumah se na ma kowos liye el som nu inkusrao kac ah.”
12 Sai suka koma Urushalima daga tudun da ake kira Dutsen Zaitun, tafiyar ranar Asabbaci guda daga birnin.
Na mwet sap elos folokla nu Jerusalem liki fineol Olive, su lusa oasr ke tafun mael.
13 Da suka iso, sai suka hau gidan sama, zuwa ɗakin da suke zama. Waɗanda suka kasance kuwa su ne, Bitrus, Yohanna, Yaƙub da Andarawus; Filibus da Toma; Bartolomeyu da Mattiyu; Yaƙub ɗan Alfayus da Siman Zilot, da kuma Yahuda ɗan Yaƙub.
Elos folokla nu in siti uh, ac utyak nu in lohm se elos muta we ah: Peter, John, James ac Andrew, Philip ac Thomas, Bartholomew ac Matthew, James wen natul Alphaeus, Simon mwet Zealot, ac Judas wen natul James.
14 Waɗannan duka suka duƙufa cikin addu’a, tare da waɗansu mata da Maryamu mahaifiyar Yesu, da kuma tare da’yan’uwansa.
Elos inge kwacna tukeni nu sie in pre, wi mutan uh, ac Mary nina kien Jesus, ac mukul wial ah.
15 A waɗancan kwanakin Bitrus ya miƙe tsaye cikin’yan’uwa masu bi (taron da ya yi kusan mutum ɗari da ashirin)
In kutu len tok, un mwet lulalfongi elos toeni — sahp ac oasr mwet siofok longoul nufon — na Peter el tuyak in sramsram.
16 ya ce, “’Yan’uwana, dole a cika Nassin nan da Ruhu Mai Tsarki ya yi magana tun da daɗewa ta bakin Dawuda game da Yahuda, wanda ya zama jagora ga waɗanda suka kama Yesu
El fahk, “Mwet lili ac lulu, ac nuna akpwayeiyuk Ma Simusla se ma fahk ke Ngun Mutal tuh palye in kas lal David, ke ma ac sikyak kacl Judas, mwet se ma pwanulos su sruokilya Jesus ah.
17 dā shi ɗaya ne cikinmu, ya kuma yi hidima a cikin aikin nan.”
Judas el tuh sie sesr, ke sripen solla el in wi ipeis ke orekma se inge.”
18 (Da ladar da ya samu saboda muguntarsa Yahuda ya sayi wani fili; a can ya fāɗi da kā, jikinsa ya fashe, hanjinsa kuma duk suka zubo.
(Mani se ma Judas el tuh eis ke sripen ma koluk se ma el orala, el sang molela sie ipin acn. Acn sacna pa el tuh putatla ac misa we, ac sial fokelik ac koanonsial nufon raki.
19 Kowa a Urushalima ya ji game da wannan, saboda haka suka kira wannan filin Akeldama, da yarensu, wato, Filin Jini.)
Mwet nukewa su muta Jerusalem elos lohng ke ma inge, ouinge in kas lalos sifacna elos pangon ipin acn sac Akeldama, su kalmac pa “Acn Moulla ke Srah.”)
20 Bitrus ya ce, “Gama yana a rubuce a cikin Littafin Zabura cewa, “‘Bari wurinsa yă zama babu kowa; kada kowa ya zauna a cikinsa,’ kuma, “‘Bari wani ya ɗauki matsayinsa na shugabanci.’
“Tuh simla in book in Psalm, ‘Lela lohm sel in pisinmala; Ac in wangin mwet muta we,’ Oayapa simla mu, ‘Lela siena mwet in eis orekma lal.’
21 Saboda haka dole a zaɓi ɗaya daga cikin mutanen da suke tare da mu duk lokacin da Ubangiji Yesu yake shiga da fita a cikinmu,
“Ke ma inge enenu na tuh sie sin mwet ma wi kut na fufahsryesr ke pacl Jesus el muta yorosr,
22 farawa daga baftisma ta Yohanna har zuwa sa’ad da aka ɗauke Yesu daga gare mu. Gama dole ɗaya daga waɗannan ya zama shaidar tashinsa daga matattu tare da mu.”
mutawauk na oe ke pacl ma John el tuh fahkak mwe luti lal ke baptais, nwe ke utukyak Jesus liki kut nu inkusrao. Mwet ouinge se pa enenu in wikutyang in orek loh ke moulyak lun Jesus Christ.”
23 Saboda haka suka gabatar da mutane biyu. Yusuf mai suna Barsabbas (da aka kuma sani da Yustus) da kuma Mattiyas.
Ouinge elos sulela mwet luo: Joseph (su pangpang pac Barsabbas ku Justus), ac Matthias.
24 Sai suka yi addu’a suka ce, “Ubangiji, ka san zuciyar kowa. Nuna mana wanne a cikin waɗannan biyu da ka zaɓa
Na elos pre ac fahk, “O Leum, kom etu nunak lun mwet nukewa. Ke ma inge, ikasla nu sesr lah su sin mwet luo inge kom sulela
25 ya karɓi wannan aikin manzanci, wanda Yahuda ya bari don yă tafi wurin da yake nasa.”
in eis orekma lun mwet sap in aolul Judas, su som tari nu in acn fal nu sel.”
26 Sa’an nan suka jefa ƙuri’u, ƙuri’ar kuwa ta fāɗo a kan Mattiyas; sai aka sa shi cikin manzannin nan goma sha ɗaya.
Tari na elos susfa ke mwet luo inge, ac oayang nu sel Matthias, su weang mwet sap singoul sie ah.