< Ayyukan Manzanni 7 >
1 Sai babban firist ya tambaye shi ya ce, “Waɗannan zargen gaskiya ne?”
Untekesi umbaha akajova, “sinomuvomba isi sakyang'ani?” U Stefano akajova, vanyalukoo numue va Nata vango, mumulikisighe uneune:
2 Game da wannan ya amsa ya ce, “’Yan’uwa da ubanni, ku saurare ni! Allah mai ɗaukaka ya bayyana ga kakanmu Ibrahim yayinda yake a ƙasar Mesofotamiya tukuna, kafin ya yi zama a Haran.
U NguluveNguluve uwalwimiko aliya muhumile uNata ghwitu Abrahamu unsinki ghuno alyiale ku Mesopotamia, ye naikalile ku Harani,'
3 Allah ya ce, ‘Ka bar ƙasarka da kuma mutanenka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.’
akambula, vukugha mu iisi Jakob navanyalukolo vako ulutaghe mu iisi jino kumwa nikukusona'.
4 “Saboda haka ya bar ƙasar Kaldiyawa ya kuma yi zama a Haran. Bayan mutuwar mahaifinsa, Allah ya aika da shi wannan ƙasar da yanzu kuke zama.
Pe akabuka mu iisi ija Ukaldayo akikala ku Harani, kuhuma apuo ye afyuila u Nata ghwa muenhe, uNguluve akamuleta mu iisi iji, jino vikukala lino.
5 Bai ba shi gādo a nan ba, ko taki ɗaya na ƙasa. Amma Allah ya yi masa alkawari cewa shi da zuriyarsa masu zuwa bayansa za su mallaki ƙasar, ko da yake a lokacin Ibrahim ba shi da yaro.
Nalyampelile name kimonga ikya vuhosi vwamwene, napwalia nambe jumonga apa kubiika ulughulu. Loli u Abraham alyafingilue ye akyiale nambe kuhola umuana ulwakuva ipelua iisi jive vutema vwa mwenhe na vanha va muenhe.
6 Allah ya yi magana da shi ta haka, ‘Shekara ɗari huɗu, zuriyarka za tă yi baƙunci a wata ƙasar da ba tasu ba, za su yi bauta su kuma sha wulaƙanci.
U Nguluve alyajovile naghuope ndiki, ulwakuti avanha va mwenhe valikala mu iisi ija vuhesia, ulwakuti avanya iisi jila vikuvavikagha kuva vakami vavanave na kuvavomba fivi munsiki ughwa make filundu finhe.
7 Amma zan hore ƙasar da suka bauta wa.’ Allah ya ce, ‘Kuma daga baya za su fita daga wannan ƙasa su kuma yi mini sujada a wannan wuri.’
Naju Nguluve akajova, nilikuvahighagha ikisina kino kivavikile vagalulua, pano sikilile isio apuo pe vilihumagha na pikufunya kuliune mu iisi iji.'
8 Sa’an nan ya yi wa Ibrahim alkawari game da kaciya. Ibrahim kuwa ya zama mahaifin Ishaku ya kuma yi masa kaciya kwana takwas bayan haihuwarsa. Daga baya Ishaku ya zama mahaifin Yaƙub, Yaƙub kuma ya zama mahaifin kakanninmu sha biyun nan.
Akam'pela u Abrahamu ulufingo ulwa kukeghetua, apuo u Abrahamu akava vise ghwa Isaka akakegheta ikighono ikya lekela kuoni; U Isaka akava vise ghwa Yakobo, nhu Yakobo akava vise ghwa visukulu vitu kijigho na vavili.
9 “Domin kakanninmu sun ji kishin Yusuf, sai suka sayar da shi bawa zuwa Masar. Amma Allah ya kasance tare da shi
Avisukulu vitu vakam'bonela igila uYusufu vakamughusia mu iisi ija Misiri, na ju Nguluve alyale palikimo nhumwene,
10 ya kuma cece shi daga dukan wahalolinsa. Ya ba wa Yusuf hikima ya kuma sa ya sami farin jini a wurin Fir’auna, sarkin Masar; saboda haka ya mai da shi mai mulki a kan Masar da kuma dukan fadarsa.
kange akamwavula mu mumuko sa Vene, akmpela ulunyamasio nhu vufwihu pavolongolo pa Farao Ntuwa u ghwa Misiri. U Farao akombuike kuva n'temi mu Misiri na munyumba ijamuene joni.
11 “Sai yunwa ta auko wa dukan Masar da Kan’ana, ta kawo wahala mai tsanani, kakanninmu ba su iya samun abinci ba.
Lol pejiliale injala imbaha kiongo nhi mumuk inyinga mu iisi ja Misiri namu Kanani nava Nhata viitu vakapatile ifyakulia.
12 Sa’ad da Yaƙub ya ji cewa akwai hatsi a Masar, sai ya aiki kakanninmu ziyararsu ta farko.
Loli u Yakobo ye apulike kuti kwekile ikyakulia ku Misiri alyavomuile avaNhata.
13 A ziyararsu ta biyu, Yusuf ya faɗa wa’yan’uwansa wane ne shi, Fir’auna kuwa ya sami sani game da iyalin Yusuf.
Ye vaghendile uYusufu akihufiagha kuvanyalukolo va mwene, ulukolo ulwa Yusufu lukakagula kwa Farao.
14 Bayan wannan, Yusuf ya aika a zo da mahaifinsa Yaƙub da dukan iyalinsa, gaba ɗaya dai mutum saba’in da biyar ne.
U Yusufu akavomola avanyalukolo va mwene kuluta kukum'bula u Yakobo nhu vise ghuvanave ise ku Misir, palikimo navanyalukolo vamwene, palikimo na vanhu voni valyale ifijigho n'dekela lubale navahano.
15 Sai Yaƙub ya gangara zuwa Masar, inda shi da kuma kakanninmu suka mutu.
Loli uYakobo akika kuMisiri pe akafua umwene palikimo nava Nhata viitu.
16 Aka dawo da gawawwakinsu Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya daga wurin’ya’yan Hamor da waɗansu kuɗi a Shekem.
Vakatolua vakaluka ku Shekemu vakasyilula mu mbipa jino uAbrahamu valyaghulile ni ndalama kuhuma kuvanha vaHamari kuula ku Shekemu.
17 “Da lokaci ya yi kusa da Allah zai cika alkawarin da ya yi wa Ibrahim, sai yawan mutanenmu da suke a Masar ya ƙaru ƙwarai.
Amasiki agha lufingo Lula ghano Unguluve alyafingine nhu Abrahamu ye ghulipipi, avanhu pano vakava vongelile ku Misri.
18 Sa’an nan wani sarki, wanda bai san kome game da Yusuf ba, ya zama mai mulkin Masar.
Unsiki ughuo alyatemile ujunge uNtuwa Misri, uNtuwa Juno alyankaguile u Yusufu.
19 Ya kuwa wulaƙanta mutanenmu sosai, ya kuma gwada wa kakanni-kakanninmu azaba ta wurin tilasta su su zubar da sababbin jariransu, don su mutu.
u Ntua ujunge ujuo akavadengania avanhu vitu name vavombi ava Nhata vitu, no kuvatagha avana vavanave avafyiele kuti valeke kukukala.
20 “A lokacin nan aka haifi Musa, shi kuwa ba kamar sauran jarirai ba ne. Wata uku aka yi renonsa a gidan mahaifinsa.
Unsiki ghulaghula uMusa akaholuagha; alyilealyile nofu pavulongolo pa Nguluve, akalelua mesi ghatatu munyumba ija vise.
21 Sa’ad da aka ajiye shi a waje, diyar Fir’auna ta ɗauke shi ta kuma rene shi kamar ɗanta.
Unsiki ghuno alyataghilue, umwalive Farao alyatolilue akamulela huene mwanake.
22 Musa ya sami ilimi cikin dukan hikimar Masarawa ya kuma zama mai iko cikin magana da ayyuka.
U Musa alyavulanisivue imanyilo soni isa Misri; alyale nikufu kumasio na kumbombele.
23 “Da Musa ya cika shekara arba’in da haihuwa, sai ya yanke shawara yă ziyarci’yan’uwansa Isra’ilawa.
Loli yekwaline amaka fijigho fine' lukamwisila munumbula jamwene kuvaghendela vanyalukolo vake, Alana ava Israeli.
24 Ya ga ɗayansu yana shan wulaƙanci a hannun wani mutumin Masar, sai ya je ya kāre shi, ya rama masa ta wurin kashe mutumin Masar ɗin.
Ye amwaghile umu Israeli ivombelua fiivi, uMusauMusa akan'tanga name kuvangulila akalumbila kwa juno alyam'bonile akantova umMisiri.
25 Musa ya yi tsammani mutanensa za su gane cewa, Allah yana amfani da shi don yă cece su, amma ba su gane ba.
Akisaghilagha kuti vanyalukolo va mwene vikagula kuti u Nguluve ikuvavula mu luvoko ulwa mwene, loli navalyalumanyile.
26 Kashegari, Musa ya sadu da Isra’ilawa biyu suna faɗa. Ya yi ƙoƙari ya sasanta su, yana cewa, ‘Ku mutane, ku’yan’uwa ne, don me kuke so ku cutar da juna?’
Ikighono kino kikafingile akaluta kuvamo va Israeli valyale vilua, akaghela kuvasambania; akatisagha, mwevatua, umue mulilukolo; kiiki mupungana jumuejumue kwa jumue?
27 “Amma mutumin da yake wulaƙanta ɗayan, ya tura Musa a gefe ya ce, ‘Wa ya mai da kai mai mulki, da alƙali a kanmu?
Loli juno alyamokiile um'bading'ani ghwa mwene akavadighulilagha kuvutali, na akajova, 'Ghweveni juno akuvikile piva ntemi kange piva meghi ghwitu?
28 Kana so ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan na jiya?’
Uve ghuloda pikum'buda, ndavule WA mbuda umuMisri Pammie?”
29 Sa’ad da Musa ya ji haka, sai ya gudu zuwa ƙasar Midiyan, inda ya yi baƙunci, ya kuma haifi’ya’ya biyu maza.
U Musa akakimbila ye asipulike isio; akava mesia mu iisi ja Midiani, apuo pe akava vise ghwa vanha vavili.
30 “Bayan shekaru arba’in suka wuce, sai mala’ika ya bayyana ga Musa cikin harshen wuta a ɗan itace a hamada kusa da Dutsen Sinai.
Ye ghakilile amaka ifijigho fine, unyamola akamuumila mulukuve lwa kidunda ikya Sinai, mululapi ulwa mwoto munkate mukianji.
31 Sa’ad da ya ga haka, ya yi mamakin abin da ya gani. Da ya yi kusa domin ya duba sosai, sai ya ji muryar Ubangiji ta ce,
Unsiki ghuno u Musa alyaghuvuene umuoto, alyadeghagha na pikudegha kiongo kind alyakivuene, panopano akaghelagha kuti akiveleleele ulwakuti akilole, ilisio lya Mutwa likamwisila likati,
32 ‘Ni ne Allahn kakanninka, Allah na Ibrahim, Ishaku, da kuma Yaƙub.’ Sai Musa ya yi rawan jiki don tsoro, bai kuwa yi karambanin dubawa ba.
'Une nili Nguluve wava NhataNhata vako, Nguluve ughwa Abrahamu, nhu Isaka, nhu Yakobo; uMusa alyatetime nakaghela nambe kulola.
33 “Sa’an nan Ubangiji ya ce masa, ‘Ka cire takalmanka; wurin da kake tsayen nan mai tsarki ne.
U Mutwa akam'bula, full ifilato fyiako, apuo pano ghwimile pimike.
34 Tabbatacce na ga wulaƙancin da ake yi wa mutanena a Masar. Na ji nishinsu na kuma sauka domin in’yantar da su. Yanzu ka zo, zan aike ka ka koma Masar.’
Nisaghile imumuko sa vanhu vango vino vali ku Misri, nipulike kutamua kuvanave, unenikile ulwakuti nivavule; lino isagha, nekwomola uve ku Misri.'
35 “Wannan Musa ɗin da suka ƙi suna cewa, ‘Wa ya mai da kai mai mulki da kuma alƙali?’ Allah da kansa ya aike shi, ta wurin mala’ikan da ya bayyana a gare shi a ɗan itace, yă zama mai mulkinsu, da kuma mai cetonsu.
U Musa uju Juno valya n'kanile, unsiki ghono valyajovile, 'ghweveni juno akakuvombile piva n'temi kange mulamusi ghuitu?' alyale ghwe Nguluve Juno alyamwomwile ave n'temi kange m'poki. U Nguluve alyamwomwile muluvoko lwa vanyamola Juno aliya muhumile uMusa mukihanji.
36 Ya fitar da su daga Masar ya kuma yi ayyukan da abubuwan banmamaki a Masar, a Jan Teku, da kuma cikin hamada har shekara arba’in.
U Musa alyavalongwisie kuhuma ku Misri ye akiiale kuvomba ifidegho ni kidegho mu Misri name mulusumba ilya Shamu, na mulukuvi mu nsiki ughwa maka fijigho fine.
37 “Wannan Musa ne ya ce Isra’ilawa, ‘Allah zai aika muku wani annabi kamar ni daga cikin mutanenku.’
Ghwe Musa uju juno alyavavulile avanhu va mu Israeli kuva, uNguluve ilikumwimia um'bili kuhuma mu lyumue muvanyalukolo vinhu, um'bili ndavule unhe'.
38 Ya kasance a cikin taron nan a hamada, tare da mala’ikan da ya yi magana da shi a Dutsen Sinai, da kuma tare da kakanninmu; ya kuma karɓi kalmomi masu rai don yă miƙa mana.
Uju ghwe munhu juno alyale mukipugha kya lukuvi nhu nyamola juno alyajovile nhu mwene mukidunda ikya Sinai. Uju ghwe munhu Juno alyale nava Nhata vitu, uju ghwe munhu alyupile ilisio linolilyale nhu vumi na kutupela usue.
39 “Amma kakanninmu suka ƙi yin masa biyayya. A maimakon haka, sai suka ƙi shi a cikin zuciyarsu kuwa suka koma Masar.
Uju ghwe munhu juno ava Nhata vitu valyankanile kukumuleva, valyantaghile kuvutali, na munumbula sivanave sino silyagevukile ku Misri.
40 Suka ce wa Haruna, ‘Ka yi mana allolin da za su yi mana jagora. Game da wannan Musa ɗin wanda ya fitar da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba!’
Munsiki ughuo valyam'bulile u Haruni.' ututendele amatekelo ghano ghikutu longosia. U Must ujuo, juno alyale ikutulongosia kuhuma mu iisi ja muMisri, natukagula kinokimwaghile.'
41 A lokacin ne suka ƙera gunki mai siffar ɗan maraƙi. Suka kawo masa hadayu suka kuma yi bikin girmama abin da suka ƙera da hannuwansu.
ApuoApuo pevakatenda indama kufighono ifio pe vakahumiagha ilitekelo kukihwani ikio pe vakahovokagha ulwakuva vavombile imbombo sa mavoko gha vanave.
42 Sai Amma Allah ya juya musu baya ya kuma ba da su ga bautar abubuwan da suke a sararin sama. Wannan ya yi daidai da abin da yake a rubuce a cikin littafin annabawa cewa, “‘Kun kawo mini hadayu da sadakoki shekaru arba’in cikin, hamada, ya gidan Isra’ila?
Loli uNguluve alyavahambusie na pikuvapela vino vikufunya kunondue isakukyanya, ndavule lilyalembilue mikitabu kya vaviili, 'vuli munyumikisie une amatekelo agha fidimuafidimua finofino mulyabudile ku lukuve ku nsiiki ughwa maka fijigho fine, munyumba ja Israeli?
43 Kun ɗaukaka gidan tsafin Molek, da tauraron allahnku Refan, gumakan da kuka ƙera don ku yi musu sujada. Saboda haka zan aike ku zuwa bauta’ gaba da Babilon.
Mwitike ihema ijakukong'ania ija Moleki ni nondue ija Nguluve u refani, nakikihuani kino mukatendile na pikufunya kuveene: pe nikavatwalagha kuvutali kukila kubabeli.'
44 “Kakanni-kakanninmu suna da tabanakul na Shaida tare da su a hamada. An yi shi bisa ga yadda Allah ya umarci Musa, bisa ga zānen da ya gani.
Ava Nhata vitu valyale nihema ija kukong'anile ija vwolesi kulukuve, ndavule u Nguluve alyavalaghile pano alyajovile nhu Musa, kuuti ngale alyatendile mu kihwani kino alyakyaghile.
45 Bayan sun gāji tabanakul nan, kakanninmu a ƙarƙashin jagorancin Yoshuwa suka kawo shi tare da su, lokacin da suka ƙwace ƙasar daga al’umman da Allah ya kora a idanunsu. Tabanakul ɗin ya kasance a ƙasar har zamanin Dawuda,
Iji je hema jino avaNhata viitu, munsiki ghwave, valyatwalile mu iisi nhu Joshua. Isi silyahumile amasiki ghanovalingile kutema ikisiina kino uNguluve alyavadughile ava nhata viitu yevakyale kuviikua. uluo lulyale ndiki m'paka kufikila mufighono fya Daudi,
46 wanda ya sami tagomashi daga Allah, ya kuma nemi yă yi wa Allah na Yaƙub wurin zama.
juno alitikisivue nhunhu Nguluve pa Mason ghake, pe akasuma kulonda uvukalo Kwan Nguluve ughwa Yakobo.
47 Amma Solomon ne ya gina masa gida.
Loli uSelemani alyanjengile inyumba ja Nguluve.
48 “Duk da haka, Mafi Ɗaukaka ba ya zama a gidajen da mutane suka gina. Kamar yadda annabi ya faɗi cewa,
Loli umwene juno alyale kukyanya na ikukala munyumba sino sijengilue na mavoko; ulu lulindavule up'biili alyajovile.
49 “‘Sama ne kursiyina, duniya kuma wurin ajiye tafin ƙafata. Wane irin gida za ka gina mini? Ko kuwa ina wurin hutuna zai kasance? In ji Ubangiji.
Uvulanga kye kitengo kyango ikya vuTua, iisi je jakuvika amaghulu ghango. Jiva nyumba je jilindani mukunjengela?, u Mutwa ijova: nakuva kwekughi kulyune ukwakupumila?
50 Ba hannuna ne ya yi dukan waɗannan abubuwa ba?’
Na lweluvoko lwango lunoluvombile ifi fioni?'
51 “Ku mutane masu taurinkai, da zukata da kuma kunnuwa marasa kaciya! Kuna kama da kakanninku. Kullum kuna tsayayya da Ruhu Mai Tsarki!
Umwe mwe vnhu mwe vanya sing inyuumu mwe vano namudumulivue inhumbula ni nimbung'ulutu, January mukunkana uMhepo Mwimiike,' muvomba ndavule ava nhata vunhu valyavombile.
52 An yi wani annabin da kakanninku ba su tsananta wa ba? Sun ma kashe waɗanda suka yi maganar zuwan Mai Adalcin nan. Yanzu kuwa kun bashe shi kuka kuma kashe shi
M'biili veni muva viili juno avanhata viinu navalyampumwisie? Valyavabudile avaviili vanovalyavahumile yeye akyale pikuisa jumo unyavwakyang'ani,' nalinolino mulivahindami kange mulivabudi vamweene,
53 ku da kuka karɓi dokar da aka sa a aiki ta wurin mala’iku amma ba ku yi biyayya da ita ba.”
umuewe vanhu mwevano mukupile indaghilo sila sino silyaghuile nhumunyamola loli namukajikola.”
54 Da membobin Sanhedrin suka ji haka, sai suka yi fushi suka ciji haƙoransu.
Loli avatua va pa vuhighighi ye vapulike amasio agha inhumbula sivsnave silya vavile kyiongo, vaka gwenulila amino u Stefano.
55 Amma Istifanus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dubi sama ya kuma ga ɗaukakar Allah, da Yesu kuma tsaye a hannun dama na Allah.
Loli umwene, ye amalile uMhepo uMwimike, akalola vunono kukyanya akavwagha uvwimike vwa Nguluve,' napikumbona u Yesu imile kuluvoko ulwa kundio ulwa Nguluve.
56 Ya ce, “Ga shi, na ga sama a buɗe da kuma Ɗan Mutum tsaye a hannun dama na Allah.”
U Stefano akajova, “Lolagha nivwaghile uvulanga vudindwike, najumwana wa Adam imile uluvoko lwa kundio ulwa Nguluve.”
57 Da jin haka sai suka tattoshe kunnuwansu, suka kuma yi ihu da ƙarfi sosai, suka aukar masa gaba ɗaya.
Loli avahighi va vahighi vakovela kyongo ni lisio ilikome, vakadinda imbughulutu sivanave, vakankimbiliila palikimo.
58 Suka ja shi zuwa bayan birnin suka kuma yi ta jifansa da duwatsu. Ana cikin haka, shaidun suka ajiye tufafinsu a wurin wani saurayi mai suna Shawulu.
Vakantagha kunjikunji kulikaja pe vakadijavakadija na mavue: navavolesi va kafula ameanda gha vanave aghakunji nakuvikapasi pipi na maghulu agha nsoleka juno akatambuluagha Sauli.
59 Yayinda suke cikin jifansa, sai Istifanus ya yi addu’a ya ce, “Ubangiji Yesu, ka karɓi ruhuna.”
Pano valyale vikun'tova u Sitefano namavue, pe akaghendelela pikunkemela uMutwa akajova, “Mutwa Yesu, upila inhumbula jango,”.
60 Sa’an nan ya durƙusa ya ɗaga murya ya ce, “Ubangiji, kada ka riƙe wannan zunubi a kansu.” Da ya faɗi haka, sai ya yi barci.
Akafughama namafundo akakemela nilisiio ilivaha, “Mutwa nhungavavalililaghe uvuhosi uvu.” Ye ajovile isio akafwisagha.