< Ayyukan Manzanni 7 >
1 Sai babban firist ya tambaye shi ya ce, “Waɗannan zargen gaskiya ne?”
Vaihma kacue ni Stiven koe, ahnimouh ni a dei awh e heh atang maw, telah a pacei.
2 Game da wannan ya amsa ya ce, “’Yan’uwa da ubanni, ku saurare ni! Allah mai ɗaukaka ya bayyana ga kakanmu Ibrahim yayinda yake a ƙasar Mesofotamiya tukuna, kafin ya yi zama a Haran.
Stiven ni, hmaunawnghanaw hoi apanaw thai awh haw. Maimae na pa Abraham teh Haran kho a cei hoehnahlan, Mesopotamia ram ao nah ka lentoe e Cathut ni a kamnue pouh teh,
3 Allah ya ce, ‘Ka bar ƙasarka da kuma mutanenka, ka tafi ƙasar da zan nuna maka.’
na ram hoi na imthungkhu cettakhai nateh kai ni na patue e ram dawk cet haw, atipouh.
4 “Saboda haka ya bar ƙasar Kaldiyawa ya kuma yi zama a Haran. Bayan mutuwar mahaifinsa, Allah ya aika da shi wannan ƙasar da yanzu kuke zama.
Hatdawkvah ahni ni Khaldean ram a ceitakhai teh Haran khovah ao. A na pa a due hnukkhu hoi Cathut ni atu maimouh onae ram dawk a kampuen sak.
5 Bai ba shi gādo a nan ba, ko taki ɗaya na ƙasa. Amma Allah ya yi masa alkawari cewa shi da zuriyarsa masu zuwa bayansa za su mallaki ƙasar, ko da yake a lokacin Ibrahim ba shi da yaro.
Hatei, hote ram dawk e râw pang hanlah bang tica hai poe hoeh. Abraham ni a ca a cun hoehnahlan Cathut ni ahni hoi catounnaw hanlah hote ram teh râw lah poe hane lawk a kam toe.
6 Allah ya yi magana da shi ta haka, ‘Shekara ɗari huɗu, zuriyarka za tă yi baƙunci a wata ƙasar da ba tasu ba, za su yi bauta su kuma sha wulaƙanci.
Cathut ni ahnie catounnaw teh ayânaw e ram dawkvah imyin lah ao awh han tie hoi hote ram dawk a kum cumpali touh thung san lah ao a vaiteh rektapnae a khang awh han telah a ti.
7 Amma zan hore ƙasar da suka bauta wa.’ Allah ya ce, ‘Kuma daga baya za su fita daga wannan ƙasa su kuma yi mini sujada a wannan wuri.’
Cathut ni ahnimouh san lah ka hno e naw lawk ka ceng han ati. Hahoi ahnimanaw ni hote ram dawk hoi a tâco awh vaiteh hete a hmuen koehoi kai na bawk awh han, telah a ti.
8 Sa’an nan ya yi wa Ibrahim alkawari game da kaciya. Ibrahim kuwa ya zama mahaifin Ishaku ya kuma yi masa kaciya kwana takwas bayan haihuwarsa. Daga baya Ishaku ya zama mahaifin Yaƙub, Yaƙub kuma ya zama mahaifin kakanninmu sha biyun nan.
Cathut ni vuensomanae hoi kâkuen e lawkkamnae hah Abraham koe a poe teh, a ca Isak a sak hoi hnin taroe navah vuensomanae a sak pouh. Isak ni a capa Jakop a sak teh mintoe hlaikahni touh e na pa lah ao.
9 “Domin kakanninmu sun ji kishin Yusuf, sai suka sayar da shi bawa zuwa Masar. Amma Allah ya kasance tare da shi
Mintoenaw ni Joseph hah a ut awh dawkvah Izip ram lah a yo awh. Hateiteh Cathut ni Joseph teh a okhai.
10 ya kuma cece shi daga dukan wahalolinsa. Ya ba wa Yusuf hikima ya kuma sa ya sami farin jini a wurin Fir’auna, sarkin Masar; saboda haka ya mai da shi mai mulki a kan Masar da kuma dukan fadarsa.
Ahnie a rucatnae koehoi a hlout sak. Lungangnae hah a poe teh Izip siangpahrang ni Izip ram hoi Faro siangpahrang e a imthungnaw a uk sak.
11 “Sai yunwa ta auko wa dukan Masar da Kan’ana, ta kawo wahala mai tsanani, kakanninmu ba su iya samun abinci ba.
Hahoi, Izip ram hoi Kanaan ram pueng dawk takang a tho teh rucatnae puenghoi a kâhmo awh dawkvah maimae mintoenaw teh a ca hane tawn awh hoeh.
12 Sa’ad da Yaƙub ya ji cewa akwai hatsi a Masar, sai ya aiki kakanninmu ziyararsu ta farko.
Hatei Jakop ni Izip ram vah rawca ao e a thai navah maimae mintoenaw apasuek lah a patoun.
13 A ziyararsu ta biyu, Yusuf ya faɗa wa’yan’uwansa wane ne shi, Fir’auna kuwa ya sami sani game da iyalin Yusuf.
Apâhni lah a cei awh navah Joseph ni a hmaunaw koe amahoima a kâpâpho teh Joseph miphunnaw hah Faro siangpahrang ni a panue.
14 Bayan wannan, Yusuf ya aika a zo da mahaifinsa Yaƙub da dukan iyalinsa, gaba ɗaya dai mutum saba’in da biyar ne.
Hahoi, Joseph ni tami a patoun teh a na pa Jakop hoi a miphunnaw tami 75 touh e hah koung a kaw.
15 Sai Yaƙub ya gangara zuwa Masar, inda shi da kuma kakanninmu suka mutu.
Hottelah Jakop ni Izip ram lah a cei teh, ahni hoi maimae mintoenaw teh hote ram dawkvah a due awh toe.
16 Aka dawo da gawawwakinsu Shekem aka binne su a kabarin da Ibrahim ya saya daga wurin’ya’yan Hamor da waɗansu kuɗi a Shekem.
Ahnimae ronaw teh Shekhem kho lah a kâkayawt awh teh hote kho dawk hoi Abraham ni Hamor canaw koe tangka hoi a ran e phuen dawkvah a pakawp awh.
17 “Da lokaci ya yi kusa da Allah zai cika alkawarin da ya yi wa Ibrahim, sai yawan mutanenmu da suke a Masar ya ƙaru ƙwarai.
Cathut ni Abraham koe lawkkam e atueng akuep e patetlah Izip ram kaawm e taminaw puenghoi a kamphung,
18 Sa’an nan wani sarki, wanda bai san kome game da Yusuf ba, ya zama mai mulkin Masar.
A hnukkhu teh Joseph ka panuek hoeh e Siangpahrang alouke ni Izip ram a uk.
19 Ya kuwa wulaƙanta mutanenmu sosai, ya kuma gwada wa kakanni-kakanninmu azaba ta wurin tilasta su su zubar da sababbin jariransu, don su mutu.
Hote siangpahrang ni maimae miphun a dum teh, camonaw hah tâkhawng vaiteh hring sak hoeh hanelah a ngai dawkvah maimae mintoenaw a rektap awh.
20 “A lokacin nan aka haifi Musa, shi kuwa ba kamar sauran jarirai ba ne. Wata uku aka yi renonsa a gidan mahaifinsa.
Hote tueng navah, Mosi a khe. Ahni teh Cathut hmalah a mei kahawipoung e camo lah ao teh, a na pa e im dawk thapa yung thum touh thung khetyawt e lah ao.
21 Sa’ad da aka ajiye shi a waje, diyar Fir’auna ta ɗauke shi ta kuma rene shi kamar ɗanta.
Im dawk hoi a tâcokhai hnukkhu Faro canu ni a ca lah a kawk.
22 Musa ya sami ilimi cikin dukan hikimar Masarawa ya kuma zama mai iko cikin magana da ayyuka.
Mosi teh Izipnaw e thoumthainae pueng hah a cang teh, lawk dei koe lahai, tawksak koe lahai a thakaawme lah ao.
23 “Da Musa ya cika shekara arba’in da haihuwa, sai ya yanke shawara yă ziyarci’yan’uwansa Isra’ilawa.
Mosi teh kum 40 touh a pha navah a miphun Isarelnaw khetyawt hane lungpouk a tawn.
24 Ya ga ɗayansu yana shan wulaƙanci a hannun wani mutumin Masar, sai ya je ya kāre shi, ya rama masa ta wurin kashe mutumin Masar ɗin.
Tami buet touh teh Izip tami tongpa ni a rektap lahun navah a hmu teh amae miphun kampangkhai teh Izip tami hah a thei.
25 Musa ya yi tsammani mutanensa za su gane cewa, Allah yana amfani da shi don yă cece su, amma ba su gane ba.
Mosi ni a kut hoi amae hmaunawnghanaw hlout nahanlah Cathut ni kâ na poenae kong hah ahnimouh ni a panue han doeh toe telah a pouk ei ahnimouh ni panuek thai awh hoeh.
26 Kashegari, Musa ya sadu da Isra’ilawa biyu suna faɗa. Ya yi ƙoƙari ya sasanta su, yana cewa, ‘Ku mutane, ku’yan’uwa ne, don me kuke so ku cutar da juna?’
A tangtho vah, Mosi ni Isarel miphunnaw amamouh hoi mamouh lawkpungnae a sak awh e hah a hmu navah, bangkongmaw hettelah na o awh, atipouh hnukkhu a rahak dawk kâponae a sak.
27 “Amma mutumin da yake wulaƙanta ɗayan, ya tura Musa a gefe ya ce, ‘Wa ya mai da kai mai mulki, da alƙali a kanmu?
Hateiteh ka yon e ni Mosi a tanawt teh, apinimaw nang hah kaie lathueng vah lawkcengkung lah na ta vaw.
28 Kana so ka kashe ni kamar yadda ka kashe mutumin Masar nan na jiya?’
Nang teh paduem e Izip tami na thei e patetlah kai hai thei hanelah na noe maw atipouh.
29 Sa’ad da Musa ya ji haka, sai ya gudu zuwa ƙasar Midiyan, inda ya yi baƙunci, ya kuma haifi’ya’ya biyu maza.
Hote lawk hah Mosi ni a thai toteh Midian ram lah a yawng teh, hawvah imyin lahoi capa kahni touh a sak.
30 “Bayan shekaru arba’in suka wuce, sai mala’ika ya bayyana ga Musa cikin harshen wuta a ɗan itace a hamada kusa da Dutsen Sinai.
A kum 40 touh a kuep hnukkhu Sinai mon dawk e thingyei yon dawkvah, kalvantami teh Mosi koe buruk dawk hmai ka kang e lahoi a kamnue.
31 Sa’ad da ya ga haka, ya yi mamakin abin da ya gani. Da ya yi kusa domin ya duba sosai, sai ya ji muryar Ubangiji ta ce,
Mosi ni a hmu e hah a kângairu dawkvah kahnai lahoi khet hanelah buruk koe lah a cei navah Bawipa e lawk a thai teh,
32 ‘Ni ne Allahn kakanninka, Allah na Ibrahim, Ishaku, da kuma Yaƙub.’ Sai Musa ya yi rawan jiki don tsoro, bai kuwa yi karambanin dubawa ba.
Kai teh na mintoenaw e Cathut, Abraham, Isak, hoi Jakop e Cathut lah ka o ati. Mosi teh a taki lawi vah a pâyaw teh khen pateng khen ngam hoeh.
33 “Sa’an nan Ubangiji ya ce masa, ‘Ka cire takalmanka; wurin da kake tsayen nan mai tsarki ne.
Bawipa ni Mosi hanlah, na khokkhawm hah rading, bangkongtetpawiteh, na kangduenae hmuen teh kathounge hmuen doeh.
34 Tabbatacce na ga wulaƙancin da ake yi wa mutanena a Masar. Na ji nishinsu na kuma sauka domin in’yantar da su. Yanzu ka zo, zan aike ka ka koma Masar.’
Izip ram thung kaie taminaw ni a khang e hah ka hmu. A hramki awh e ka thai teh ahnimanaw rungngang hanelah ka kum toe. Atu cet leih! Nang teh Izip ram lah na patoun han atipouh.
35 “Wannan Musa ɗin da suka ƙi suna cewa, ‘Wa ya mai da kai mai mulki da kuma alƙali?’ Allah da kansa ya aike shi, ta wurin mala’ikan da ya bayyana a gare shi a ɗan itace, yă zama mai mulkinsu, da kuma mai cetonsu.
Mosi heh Isarelnaw ni a pahnawt e doeh. Maimae lathueng vah apinimaw lawkceng han e, hoi na ka uk hanlah a ta, ati awh. Hateiteh, ahni teh buruk thung kamnuek e kalvantami ni ukkung hoi kahloutkhaikung lah a patoun.
36 Ya fitar da su daga Masar ya kuma yi ayyukan da abubuwan banmamaki a Masar, a Jan Teku, da kuma cikin hamada har shekara arba’in.
A taminaw hah Izip ram hoi a tâcokhai teh, Izip ram, tuipui paling, hoi thingyei yon dawkvah kum 40 touh thung kângairunae hoi, mitnoutnae hnonaw a sak.
37 “Wannan Musa ne ya ce Isra’ilawa, ‘Allah zai aika muku wani annabi kamar ni daga cikin mutanenku.’
Hote Mosi teh Isarelnaw koe, Cathut ni nangmae hmaunawnghanaw thung dawk kai hoi kâvan e profet buet touh nangmouh hanlah ka tâco sak han, telah dei e hah doeh.
38 Ya kasance a cikin taron nan a hamada, tare da mala’ikan da ya yi magana da shi a Dutsen Sinai, da kuma tare da kakanninmu; ya kuma karɓi kalmomi masu rai don yă miƙa mana.
Ahni teh Sinai mon vah, ahni koe lawk ka dei e kalvantami hoi, maimae mintoenaw cungtalah kahrawngum vah kaawm e taminaw koe ao teh maimouh na poe hane kahring e lawk maimouh koe ka phatsakkung lah ao.
39 “Amma kakanninmu suka ƙi yin masa biyayya. A maimakon haka, sai suka ƙi shi a cikin zuciyarsu kuwa suka koma Masar.
Hatei, maimae mintoenaw ni a lawk ngâi awh hoeh, ahni hah a hnoun awh teh ahnimae a lungthung vah Izip ram dueng a doun awh.
40 Suka ce wa Haruna, ‘Ka yi mana allolin da za su yi mana jagora. Game da wannan Musa ɗin wanda ya fitar da mu daga Masar, ba mu san abin da ya faru da shi ba!’
Hatdawkvah Aron koe maimouh Izip ram hoi na katâcawtkhaikung hote Mosi teh bangtelamaw ao tie maimouh ni panue hoeh toung dawkvah maimouh hmalah kahrawikung hane cathutnaw hah kaimouh han lah sak awh leih telah a hei awh.
41 A lokacin ne suka ƙera gunki mai siffar ɗan maraƙi. Suka kawo masa hadayu suka kuma yi bikin girmama abin da suka ƙera da hannuwansu.
Hottelah hoiyah ahnimouh ni hatnae atueng dawk maitoca meikaphawk a sak awh teh, hote meikaphawk koe thueng hanelah a sin awh teh, amamae kut hoi sak e dawk a konawm awh.
42 Sai Amma Allah ya juya musu baya ya kuma ba da su ga bautar abubuwan da suke a sararin sama. Wannan ya yi daidai da abin da yake a rubuce a cikin littafin annabawa cewa, “‘Kun kawo mini hadayu da sadakoki shekaru arba’in cikin, hamada, ya gidan Isra’ila?
Hatnavah Cathut ni ahnimouh a hnamthun takhai teh ahnimouh han kalvan âsi, thapanaw a bawk sak. Profetnaw e cauk dawkvah, Isarelnaw nangmouh ni kahrawngum vah kum 40 touh thung thueng hanelah saringnaw hoi thueng e naw teh kai koe ouk na sin a maw.
43 Kun ɗaukaka gidan tsafin Molek, da tauraron allahnku Refan, gumakan da kuka ƙera don ku yi musu sujada. Saboda haka zan aike ku zuwa bauta’ gaba da Babilon.
Nangmouh ni Molek e rim hoi namamae âsi cathut Rephan hah na sin awh. Hotnaw teh nangmouh ni bawk han kawi lah na sak awh e meikaphawknaw doeh. Hatdawkvah kai ni nangmouh teh Babilon ram hloilah ditouh na hrek awh han telah a thut.
44 “Kakanni-kakanninmu suna da tabanakul na Shaida tare da su a hamada. An yi shi bisa ga yadda Allah ya umarci Musa, bisa ga zānen da ya gani.
Mosi ni a hmu e hoi kâvan lah lawkpanuesaknae sak hanelah, kâ ka poe e ni a lawk poe e patetlah hote lukkareiim teh kahrawngum maimae mintoenaw koe ao.
45 Bayan sun gāji tabanakul nan, kakanninmu a ƙarƙashin jagorancin Yoshuwa suka kawo shi tare da su, lokacin da suka ƙwace ƙasar daga al’umman da Allah ya kora a idanunsu. Tabanakul ɗin ya kasance a ƙasar har zamanin Dawuda,
Maimae mintoenaw ni hote rim hah a pang awh teh maimae mintoenaw e hmalah Cathut ni pâlei e Jentelnaw e ram a la awh toteh Joshua hoi hote rim hah a sin awh teh Devit se totouh ao.
46 wanda ya sami tagomashi daga Allah, ya kuma nemi yă yi wa Allah na Yaƙub wurin zama.
Devit ni Cathut e a lungmanae a coe teh Jakop e Cathut ao, nahane hmuen sak hanlah a ratoum,
47 Amma Solomon ne ya gina masa gida.
Hateiteh, Cathut hanelah im kasakkung teh Solomon doeh.
48 “Duk da haka, Mafi Ɗaukaka ba ya zama a gidajen da mutane suka gina. Kamar yadda annabi ya faɗi cewa,
Hatei, Lathueng Poung ni tami kut hoi sak e bawkim dawk awm hoeh.
49 “‘Sama ne kursiyina, duniya kuma wurin ajiye tafin ƙafata. Wane irin gida za ka gina mini? Ko kuwa ina wurin hutuna zai kasance? In ji Ubangiji.
Hete kong dawkvah Bawipa ni, kalvan teh kaie bawitungkhung doeh, talai teh khok ka toungnae doeh. Nangmouh ni bangpatet e im maw kai han na sak awh han. Bang patet e hmuen dawk maw kai ni ka o han.
50 Ba hannuna ne ya yi dukan waɗannan abubuwa ba?’
Hete hno pueng teh kama e kut sak nahoehmaw., telah Cathut ni ati e profetnaw ni a dei e patetlah khoup ao.
51 “Ku mutane masu taurinkai, da zukata da kuma kunnuwa marasa kaciya! Kuna kama da kakanninku. Kullum kuna tsayayya da Ruhu Mai Tsarki!
Na lung a len teh, hnâ hoi lungthin dawkvah vuensoma lah kaawm hoeh e nangmanaw haiyah na mintoenaw patetlah Kathoung Muitha na taran awh.
52 An yi wani annabin da kakanninku ba su tsananta wa ba? Sun ma kashe waɗanda suka yi maganar zuwan Mai Adalcin nan. Yanzu kuwa kun bashe shi kuka kuma kashe shi
Nangmae na mintoenaw ni a rektap boihoeh e profetnaw ao maw, ahnimouh teh kathounge bawi a tho han tie sut ka dei e naw a thei awh. Atuvah nangmouh teh hote Tami Kalan hah ka pahnawtkungnaw hoi kathetkungnaw lah na o awh.
53 ku da kuka karɓi dokar da aka sa a aiki ta wurin mala’iku amma ba ku yi biyayya da ita ba.”
Nangmouh teh kalvantaminaw koehoi poe e Cathut e phung lawk hah na hmu awh ei, sak han na ngai awh hoeh atipouh.
54 Da membobin Sanhedrin suka ji haka, sai suka yi fushi suka ciji haƙoransu.
Ahnimouh teh hete konglam a thai awh navah a lungthung hoi Stiven koe puenghoi a lungkhuek awh teh hâ a katâ awh.
55 Amma Istifanus, cike da Ruhu Mai Tsarki, ya dubi sama ya kuma ga ɗaukakar Allah, da Yesu kuma tsaye a hannun dama na Allah.
Hatnavah Stiven teh Kathoung Muitha hoi akawi teh kalvan lah a moung navah Cathut e bawilennae hoi Jisuh teh Cathut e aranglah a kangdue e hah a hmu.
56 Ya ce, “Ga shi, na ga sama a buɗe da kuma Ɗan Mutum tsaye a hannun dama na Allah.”
Khen haw kalvannaw a kamawng teh tami Capa ni Cathut e aranglah a kangdue e ka hmu telah a dei.
57 Da jin haka sai suka tattoshe kunnuwansu, suka kuma yi ihu da ƙarfi sosai, suka aukar masa gaba ɗaya.
Hatnavah ahnimouh teh puenghoi hram laihoi a hnâ a tabuem awh teh Stiven koe a yawng awh.
58 Suka ja shi zuwa bayan birnin suka kuma yi ta jifansa da duwatsu. Ana cikin haka, shaidun suka ajiye tufafinsu a wurin wani saurayi mai suna Shawulu.
Ahni hah kho alawilah a sawn awh teh talung hoi a dei awh. Kapanuekkhaikungnaw ni hai amamae angkinaw Sawl tie thoundoun e a khok koe a ta awh.
59 Yayinda suke cikin jifansa, sai Istifanus ya yi addu’a ya ce, “Ubangiji Yesu, ka karɓi ruhuna.”
Stiven ni, Bawipa Jisuh ka muitha hah dâw leih, telah talung hoi a dei awh lahun nah Cathut koe a ratoum.
60 Sa’an nan ya durƙusa ya ɗaga murya ya ce, “Ubangiji, kada ka riƙe wannan zunubi a kansu.” Da ya faɗi haka, sai ya yi barci.
Hahoi Stiven ni a khokcuengkhuem teh Bawipa hete yonnae teh ahnimae lathueng bawt sak hanh telah puenghoi a hram teh a due. Sawl ni hai Stiven a thei awh e hah a lungkuep van.