< Ayyukan Manzanni 6 >
1 A waɗannan kwanaki, sa’ad da yawan almajirai suke ƙaruwa, sai Yahudawan masu jin Hellenanci a cikinsu suka yi gunaguni a kan Yahudawan da suke Ibraniyawa domin ba a kula da gwaurayensu a wajen raba abinci na yau da kullum.
Nkali bhaajiganywa pubhajenjeshekangaga, gugakoposhele mainginiko ga bhaajiganywa bhabheleketanga Shigiliki na bhaajiganywa Bhaebhulania. Pabha Bhayaudi bhabheleketanga Shigiliki bhashitenga bhabhonji, bhashinkulibhalilwanga kugabhilwa indu ya mobha gowe.
2 Saboda haka Sha Biyun nan suka tara dukan almajirai wuri ɗaya, suka ce, “Bai zai yi kyau mu bar hidimar maganar Allah don mu shiga hidimar abinci ba.
Kwa nneyo, bhantenga likumi limo na bhabhili bhala, gubhaashemilenje bha nkumbi gwa bhaajiganywa bhowe, gubhashitenje, “Nngabha mwammbone uwe tuleshe kulunguya lilobhe lya a Nnungu ga liengo lya gabhanya indu.
3 ’Yan’uwa, ku zaɓi mutum bakwai daga cikinku waɗanda aka sani suna cike da Ruhu da kuma hikima. Mu kuwa za mu danƙa musu wannan aiki
Bhai, ashalongo ajetu, nng'agulanje bhandu shabha munkumbi gwenunji, bhandunji bhanguja, bhagumbeywenje na Mbumu jwa Ukonjelo na bhakwetenje lunda, twaakamuyanje lyene liengolyo.
4 mu kuwa mu mai da halinmu ga yin addu’a da kuma hidimar maganar Allah.”
Ikabheje uwe, shitulonjeye nkujuga Nnungu na liengo lya lunguya Lilobhe lya a Nnungu.”
5 Wannan shawarar kuwa ta gamshi dukan ƙungiyar. Sai suka zaɓi Istifanus, mutumin da yake cike da bangaskiya da kuma Ruhu Mai Tsarki; da Filibus, Burokorus, Nikano, Timon, Farmenas, da Nikolas daga Antiyok, wanda ya tuba zuwa Yahudanci.
Gene malobhego gugaanonyelenje bhowe. Guabhaagwilenje a Shitepano bhandu bhakwete ngulupai na gumbalwa na Mbumu jwa Ukonjelo na a Pilipi na a Polokashi na a Nikanoli na a Timona na a Palumenashi na a Nikola bha ku Antiyokiya bhailundile na dini ja Shiyaudi.
6 Suka gabatar da waɗannan mutane wa manzanni, waɗanda kuwa suka yi addu’a, suka ɗibiya hannuwansu a kansu.
Gubhaabhishilenje mmujo ja mitume, nabhalabhonji gubhaabhishilenje makono nikwaajujilanga Nnungu.
7 Saboda haka maganar Allah ta yaɗu. Yawan almajirai a Urushalima kuwa ya yi saurin ƙaruwa, firistoci masu yawa kuma suka zama masu biyayya ga wannan bangaskiya.
Lilobhe lya a Nnungu gulipundile jenela, na ku Yelushalemu bhaakulupalila bha a Yeshu gubhapundilenje kujenjesheka na likundi likulungwa lya bhaabhishila gubhakundilenje jene ngulupaijo.
8 To, Istifanus, mutum cike da alheri da ikon Allah, ya aikata manyan ayyukan da alamu masu banmamaki a cikin mutane.
A Nnungu gubhaapele a Shitepano mituka jajigwinji na mashili ga tenda ilapo yaigwinji kubhandu.
9 Sai hamayya ta taso daga’yan ƙungiyar Majami’a na’Yantattu (kamar yadda ake kiransu), Yahudawan Sairin da Alekzandariya da kuma lardunan Silisiya da Asiya. Mutanen nan suka fara muhawwara da Istifanus,
Ikabheje gubhakoposhelenje bandu bhananji nkupinga taukangana na a Shitepano. Bhandunji bha shinagogi jashemwaga, “Shinagogi ja bhangwana”, bhakoposhelenje ku Kilene na ku Alekishandilia, bhananji ku Kilikia na ku Ashia.
10 amma ba su iya cin nasara kan hikimarsa ko kuma a kan Ruhu wanda ta wurinsa ne ya magana ba.
Ikabheje gubhalepelenje kwatauka, kwa ligongo lya lunda lwabho na kwa ligongo lika Mbumu jwa Ukonjelo abhalongoyaga kubheleketa.
11 Sa’an nan a asirce suka zuga waɗansu mutane su ce, “Mun ji Istifanus ya faɗa kalmomin saɓo game da Musa da kuma Allah.”
Kwa nneyo gubhaajigenyenje bhandunji bhakong'ondelanje kuti, “Tushikwaapilikana a Shitepano bhalikwaapetekuya a Musha na a Nnungu.”
12 Ta haka suka tā da hankalin mutane da dattawa da kuma malaman dokoki. Suka kama Istifanus suka kawo shi a gaban Majalisa.
Kwa nneyo niikwiyanga nnjimwa kubhandunji na kubhanangulungwa na kubhaajiganya bha Malajilo ga a Musha. Bhai gubhaakamulenje a Shitepano nigubhaapelekenje ku lukumbi.
13 Suka kawo masu ba da shaidar ƙarya, waɗanda suka ba da shaida cewa, “Wannan mutum ba ya rabuwa da maganar banza a kan wurin nan mai tsarki da kuma doka.
Gubhaajimikenje bhaakong'ondela bha unami bhabheleketanje kuti “Bhene bhandubha bhanapundape kupatukana pa Ukonjelo pano na Shalia ja a Musha.
14 Gama mun ji shi yana cewa wannan Yesu Banazare zai rushe wurin nan ya kuma canja al’adun da Musa ya ba mu.”
Pabha, twaapilikene bhalibheleketa kuti, a Yeshu Bhanashaleti bhapinga kupaangabhanya pepano na bhapinga tindiganya ikubho ituposhele kwa a Musha.”
15 Dukan waɗanda suke zaune a Majalisar suka kafa wa Istifanus ido, suka kuma ga fuskarsa ta yi kama da ta mala’ika.
Bhowenji bhatemingenenje pa lukumbi pala gubhaakolondolesheyenje meyo a Shitepano, gubhaabhweninji kumeyo bhali mbuti malaika jwa kunnungu.