< Ayyukan Manzanni 6 >

1 A waɗannan kwanaki, sa’ad da yawan almajirai suke ƙaruwa, sai Yahudawan masu jin Hellenanci a cikinsu suka yi gunaguni a kan Yahudawan da suke Ibraniyawa domin ba a kula da gwaurayensu a wajen raba abinci na yau da kullum.
Mbe oli munsiku ejo, ao obhukumi bhwa bheigisibhwa bhwaliga nibhukanya, lilalamiko lya bhayaudi bhe chiyunani nilingira mubhaebrania, kunjuno abhasigwa bhebhwe bhaliga mbabharabhirwa mumugabho gwe bhiryo bhya bhuli lusiku.
2 Saboda haka Sha Biyun nan suka tara dukan almajirai wuri ɗaya, suka ce, “Bai zai yi kyau mu bar hidimar maganar Allah don mu shiga hidimar abinci ba.
Jintumwa ekumi ne bhili bhabhilikiye likofyanya lyona lya bheigisibhwa mbaika ati, “Itali kisi okusiga omusango gwa Nyamuanga no kufurubhenda kumeja.
3 ’Yan’uwa, ku zaɓi mutum bakwai daga cikinku waɗanda aka sani suna cike da Ruhu da kuma hikima. Mu kuwa za mu danƙa musu wannan aiki
Mbe oli, bhasu, musole, abharume musanju, okusoka agati yemwe, abhanu bhekisi, abho bhejuye Omwoyo no bhwengeso, abho echitura okuyana obhufurubhendi bhunu.
4 mu kuwa mu mai da halinmu ga yin addu’a da kuma hidimar maganar Allah.”
Eswona, echigenderera mwisabhwa no musango gwa Nyamuanga.”
5 Wannan shawarar kuwa ta gamshi dukan ƙungiyar. Sai suka zaɓi Istifanus, mutumin da yake cike da bangaskiya da kuma Ruhu Mai Tsarki; da Filibus, Burokorus, Nikano, Timon, Farmenas, da Nikolas daga Antiyok, wanda ya tuba zuwa Yahudanci.
Inyaika yebhwe nikonderesha likofyanya ryona. Kurwejo, mbamusola Stefano, omunu oyo ejuye elikirisha no Mwoyo Omweru, na Filipo, Prokoro, Nikanori, Timoni, Parmena, na Nikolao, omuchuguki okusoka Antiokia.
6 Suka gabatar da waɗannan mutane wa manzanni, waɗanda kuwa suka yi addu’a, suka ɗibiya hannuwansu a kansu.
Abhekirisha mbabhaleta abhanu bhanu imbele ya jintumwa, mbasabhwa na mbamara mbabhatelako amabhoko gebhwe.
7 Saboda haka maganar Allah ta yaɗu. Yawan almajirai a Urushalima kuwa ya yi saurin ƙaruwa, firistoci masu yawa kuma suka zama masu biyayya ga wannan bangaskiya.
Kurwejo, omusango gwa Nyamuanga gwasuganile; no bhukumi bhwa bheigisibhwa mbukanya okwiyongesha eyo Yerusalemu; no bhukumi bhwanfu bhwa bhabhambasi mbalamila elikirisha.
8 To, Istifanus, mutum cike da alheri da ikon Allah, ya aikata manyan ayyukan da alamu masu banmamaki a cikin mutane.
Na Stefano, oyo ejuye echigongo na managa, aliga nakora ebhiruguro ne bhibharikisho bhyanfu mubhumwi bhwa bhanu.
9 Sai hamayya ta taso daga’yan ƙungiyar Majami’a na’Yantattu (kamar yadda ake kiransu), Yahudawan Sairin da Alekzandariya da kuma lardunan Silisiya da Asiya. Mutanen nan suka fara muhawwara da Istifanus,
Mbe nawe ao mbemuka abhanu abhandi bhali bhayemba bha lisinagogi ndibhilikirwa lisinagogi rya Mahuru, ne rya Bhakirene ne rya Bhaeskanderia, na bhandi okusoka Kilikia na Asia. Abhanu bhanu bhaliga mbabhushanya na Stefano.
10 amma ba su iya cin nasara kan hikimarsa ko kuma a kan Ruhu wanda ta wurinsa ne ya magana ba.
Mbe nawe, bhatatulire okubhambashanya no bhwengeso no Mwoyo ogwo Stefano aliga nakorera okuroma.
11 Sa’an nan a asirce suka zuga waɗansu mutane su ce, “Mun ji Istifanus ya faɗa kalmomin saɓo game da Musa da kuma Allah.”
Mbamara mbakongya abhanu okuroma imbisike ati, “Chamongwa Stefano naroma emisango jo kugaya obhukumi bhwa Musa no bhwa Nyamuanga.”
12 Ta haka suka tā da hankalin mutane da dattawa da kuma malaman dokoki. Suka kama Istifanus suka kawo shi a gaban Majalisa.
Mbabhayatika abhanu, abhakaruka, na bhandiki, no kumulubha Stefano, mbamugwata, no kumusila imbele ya libharaja.
13 Suka kawo masu ba da shaidar ƙarya, waɗanda suka ba da shaida cewa, “Wannan mutum ba ya rabuwa da maganar banza a kan wurin nan mai tsarki da kuma doka.
Mbaleta abhabhambasi bho rulimi, abho bhaikire, “omunu unu atakusiga kwaika emisango emibhibhi jitasikene ne chalo chinu echeru ne bhiragiro.
14 Gama mun ji shi yana cewa wannan Yesu Banazare zai rushe wurin nan ya kuma canja al’adun da Musa ya ba mu.”
Kwo kubha chamunguwe naika ati Yesu unu wa Nazareti kanyamula orukiji lunu no kuyindura ebhwitonde bhinu chayanilwe na Musa.”
15 Dukan waɗanda suke zaune a Majalisar suka kafa wa Istifanus ido, suka kuma ga fuskarsa ta yi kama da ta mala’ika.
Bhuli umwi oyo aliga ali mwibharaja, nalosha ameso gaye okumurorera Stefano, mbabhurora obhusu bhwaye bhuli nko bhwa malaika.

< Ayyukan Manzanni 6 >