< Ayyukan Manzanni 3 >

1 Wata rana, Bitrus da Yohanna suna haurawa zuwa haikali a lokacin addu’a da ƙarfe uku na rana.
Acunüng, Pita ja Johan cun mü lam naji kthum üng ktaiyü khaia ktaiyünaka kcün üng Templea citki xawi.
2 To, sai ga wani da aka haifa gurgu ana ɗauke da shi zuwa ƙofar haikalin da ake kira Kyakkyawa, inda akan ajiye kowace rana, don yă yi bara daga masu shigowa cikin filayen haikali.
Khyang mat a hmi law üng tün lü xoki ami kaw law. Temple k'uma lutkiea veia kthähei khaia, mkawt ngto ami tia peia, amhnüp tä se ami vesak;
3 Da ya ga Bitrus da Yohanna suna gab da shiga, sai ya roƙe su kuɗi.
Acun naw Pita ja Johan Temple k'uma lut hlüki xawi ja hmu lü, ani veia kthäheiki.
4 Bitrus kuwa ya kafa masa ido, haka ma Yohanna. Sai Bitrus ya ce, “Dube mu!”
Pita ja Johan naw ani bükteng, cun üng, Pita naw, “Ja büktenga” a ti.
5 Saboda haka mutumin ya mai da hankalinsa a kansu, yana fata samun wani abu daga gare su.
Acunüng, ani naw ani veia icamä yah khaia ngai lü, ja han bükteng se,
6 Sai Bitrus ya ce, “Azurfa ko zinariya ba ni da su, amma abin da nake da shi, shi zan ba ka. A cikin sunan Yesu Kiristi Banazare, ka yi tafiya.”
Pita naw, “Ngui ja xüi am ta üng; acunsepi ka tak ka ning pe khai: Nazaret Jesuh Khritawa ngming üng na khaw am ngdüi lü cita” a ti.
7 Ta wurin kama hannunsa na dama, ya taimake shi ya miƙe, nan take ƙafafu da idon sawun mutumin suka yi ƙarfi.
Pita naw a khet kut man lü mtho se; acun ja angxita a khaw xawi ja a khawmike cun kthamah law bekie.
8 Sai ya yi wuf da ƙafafunsa ya fara tafiya. Ya tafi tare da su ya shiga cikin filin haikali yana tafiya yana tsalle, yana kuma yabon Allah.
Ani cun tho law lü, ngdüi lü a khaw am citki. A khaw am cit hü lü, ju jawng hang jawng lü, Pamhnam a mhlünmtai maha Temple k'uma lut haki.
9 Sa’ad da dukan mutane suka gan shi yana tafiya yana yabon Allah,
Acunüng, a khaw am cit hü lü, Pamhnam a mhlünmtai cun khyange naw hmu u lü;
10 sai suka gane cewa shi ne mutumin nan wanda dā yake zama yana bara a bakin ƙofar haikalin da ake kira Kyakkyawa, suka kuwa cika da mamaki da tsoro a kan abin da ya faru gare shi.
ani cun Temple mkawt ngto ami tia peia kthähei lü ngaw khawiki tia ksing u lü; ania mawng cun aktäa cäicatnak u lü vekie.
11 Tun mai bawan yana riƙe da Bitrus da Yohanna, dukan mutanen suka yi mamaki, suka zo wurinsu a guje a inda ake kira Shirayin Solomon.
A khaw daw beki naw Pita ja Johan a jah man k'um üng, khyang naküt cun aktäa cäi u lü Solamona ngvawng mkawt ami tia hnün, ami veia dawng lawki he.
12 Da Bitrus ya ga haka, sai ya ce musu, “Mutanen Isra’ila, don me wannan ya ba ku mamaki? Don me kuke kallonmu sai ka ce da ikon kanmu ne ko kuwa don ibadarmu ne muka sa wannan mutum ya yi tafiya?
Pita naw acun a hmuh ja khyange ja msang lü, “Isarel khyange aw, hin hin ise aktäa nami cäinaki ni? Kamimäta khyaihnak ja kamimäta binak thei am ani cit thei khaia kami pawhkia mäiha i se nami ngaiki ni?
13 Allah na Ibrahim, Ishaku, da Yaƙub, Allah na kakanninmu, ya ɗaukaka bawansa Yesu. Ku kuka ba da shi domin a kashe, kuka yi mūsun saninsa a gaban Bilatus, ko da yake ya yi niyya ya sake shi.
Abraham, Isak ja Jakopa Pamhnam, mi pupaea Pamhnam naw, a mpya Jesuh cun mhlünmtaiki ni; ani cun nami ja mansak, Pilat naw mhlät vai a ti üngpi am nami tängki.
14 Kuka yi mūsun sanin Mai Tsarki da Mai Adalci kuka roƙa a sakar muku mai kisankai.
Ani cun ngcim lü dawki ni lüpi nami mahkie, Khyang ngcimcai ja khyang ngsungpyun am ngai u lü, khyang hnimki mhlät vaia ksaia Pilat nami kthähki.
15 Kuka kashe tushen rai, amma Allah ya tashe shi daga matattu. Mu shaidu ne ga wannan.
Xünnaka Bawi cun nami hnimki; acunsepi Pamhnam naw thihnak üngka a mthawh be ni; acun saksia kami kyaki.
16 Ta wurin bangaskiya cikin sunan Yesu ne wannan mutum da kuke gani kuka kuma sani ya sami ƙarfi. Da sunan Yesu, da kuma bangaskiyar da take samuwa ta wurinsa ne ya ba shi cikakkiyar warkarwa, yadda dukanku kuke gani.
Jesuha ngming naw ni hina akxo cen kyanak a pet ve. Nami hmu ja nami ksing hin Jesuha ngming jumnak ka phäha ni akya ve. Tuhkbäih nami hmu thei hin Jesuh üng jumeinaka phäha ni akya ve.
17 “To,’yan’uwa, na san cewa, kun aikata wannan cikin jahilci ne, yadda shugabanninku suka yi.
Acunsepi, ka benae aw, nami ngvaie naw am ami hnaläüa phäha ami pawha mäiha, nami naw pi am ami hnaläü ka ksingki.
18 Amma ta haka ne Allah ya cika abin da ya rigyafaɗi ta bakin dukan annabawa cewa, Kiristinsa zai sha wahala.
Acunsepi Pamhnam naw sahmae naküt üng, Khritaw naw khuikhanak a khamei vaia ngthu ana pyen law cen, acukba küm lawsaki ni.
19 Saboda haka ku tuba, ku juyo ga Allah, don a shafe zunubanku, don lokutan wartsakewa su zo daga wurin Ubangiji,
Acunakyase, nami mkhyekatnake ja mkhyünak vaia ngjut u lü nghlat be ua, acunüng, Bawipa naw nami mkhyekatnak ning ja mhlät khai.
20 don kuma ya iya aika da Kiristi, wanda aka naɗa tun dā saboda ku, Yesu ke nan.
Acunüng, Ngmüimkhya kyanak akcün Bawipa üngka naw pha law se, nami phäha a mcawn päng Mesijah Jesuh cän tüi law khai.
21 Dole yă kasance a sama, sai lokaci ya yi da Allah zai mai da kome sabo, yadda ya yi alkawari tun dā ta wurin annabawansa masu tsarki. (aiōn g165)
Acunsepi, Pamhnam naw a sahma ngcimea mpyawng üng ajana a na jah pyen lawe, avan akthaia pyannak bea kcün am a pha hama küt üng, khankhawa ani cun a veia vepüi ma khai. (aiōn g165)
22 Gama Musa ya ce, ‘Ubangiji Allahnku zai tasar muku wani annabi kamar ni daga cikin mutanenku; dole ku saurari duk abin da ya faɗa muku.
Mosi naw, ‘Bawipa nami Pamhnam naw, keia mäi sahma mat nangmi üngka ning jah tüih law pe khai; ani naw nami veia ngthu a pyen naküt cun nami ngaih pet khai;
23 Duk wanda bai saurare shi ba za a ware shi gaba ɗaya daga mutanensa.’
au pi, acuna sahma a ngthu käh ngaiki naküt cun, Pamhnama khyang üngka naw mkhya lü, mkhyüha kya khai’ a ti ni.
24 “Tabbatacce, dukan annabawa daga Sama’ila zuwa gaba, dukansu da suka yi magana, sun rigya faɗin waɗannan kwanaki.
Sahma Samuilah üng tün lü, ak’hnu säiha ngthu pyenkiea sahmae cäpa, ami van naw atuha akcüna mawng cun a na pyen khawikie.
25 Ku kuwa magādan annabawan ne da kuma na alkawarin da Allah ya yi da kakanninku. Ya ce wa Ibrahim, ‘Ta wurin zuriyarka, dukan kabilan duniya za su sami albarka.’
Nangmi cun Pamhnam naw nami pae am a na pyen law, sahmae ja ngthumkhäna caea nami kyaki ni; Pamhnam naw Abrahama veia, ‘Nanga ngsawn am khawmdek khyange naküt jodawnak am be khaie tia, nami pupaea veia a jah ngthumkhän.
26 Da Allah ya tashe bawansa, ya aike shi da fari zuwa gare ku don yă albarkace ku ta wurin juye kowannenku daga mugayen hanyoyinku.”
Pamhnam naw a Mpya cun xü lü nami veia a tüih law ma, acun naw nami mkhyenak nglata u lü jodawnak ning jah pe khaia kyaki ni” tia khyangea veia a pyen.

< Ayyukan Manzanni 3 >