< Ayyukan Manzanni 27 >

1 Sa’ad da aka yanke shawara cewa za mu tashi a jirgin ruwa zuwa Italiya, sai aka danƙa Bulus da waɗansu’yan kurkuku a hannun wani jarumin mai suna Juliyos, wanda yake na Bataliyar Babban Sarki.
Bhai ikaamulishweje kuti tujende ku Italia na meli, a Pauli na bhaatabhwanga bhananji gubhabhishilwenje muulinda gwa a Juliashi bhaaliji bhakulungwa bha bhaakomana ngondo bha shikundi shishemwa “Shikundi sha a Kaishali Augushito.”
2 Muka shiga jirgin ruwa daga Andiramitiyum wanda yake shirin tashi zuwa tasoshin da suke bakin tekun lardin Asiya, sai muka kama tafiya. Aristarkus, mutumin Makidoniya daga Tessalonika, yana tare da mu.
Gutukwelile meli ja ku Adilamito jaliji tayali kujabhula mwanja pitila mbwani ya shilambo sha ku Ashia, gututandwibhe mwanja. A Alishitako kopoka ku bhandunji bha ku Makedonia kukopoka ku Teshalonike paliji na uwe.
3 Kashegari muka sauka a Sidon; Juliyos kuwa, cikin alheri ga Bulus, ya bar shi yă je wajen abokansa domin su biya masa bukatunsa.
Pa malabhi gakwe gutuishe ku Shidoni na meli. A Juliashi gubhaatendele a Pauli mituka kwa kwaaleshelela bhajende kwa ashaambwiga ajabho bhakapegwe indu ibhapingaga.
4 Daga can kuma muka sāke kama tafiya muka zaga ta bayan tsibirin Saifurus saboda iska tana gāba da mu.
Kujabhula penepo gutupite na mwanja, pabha mbungo jatendaga puga koposhela mmujo jetu, gutubhambalile mmbali ja ku Shilia.
5 Sa’ad da muka ƙetare tekun da yake sassan gaɓar Silisiya da Famfiliya sai muka sauka a Mira ta Lisiya.
Tukapiteje litanda likulu lya ku Kilikia na ku Pampilia, gutuishe ku Mila, shilambo sha Likia.
6 A can jarumin ya sami wani jirgin ruwan Alekzandariyan da za shi Italiya sai ya sa mu a ciki.
Kweneko bhakulungwa bha bhakomana ngondo bhala gubhajiimene meli jimo ja ku Alekishandilia jilipinga jabhula kwenda ku Italia, kwa nneyo gubhatukweshiye mwenemo.
7 Tafiyar ta ɗauki kwanaki da yawa muna yi kaɗan-kaɗan da ƙyar muka iso kusa da gaɓar Kinidus. Da iskar ta hana mu ci gaba, sai muka bi ta bayan tsibirin Kirit ɗaura da Salmone.
Gutupite na mwanja gwetu mbolembole kwa mobha gamagwinji, kwa lajilila gutuishe tome na ku Nido. Pabha mbungo jatendaga kutuibhilila, gutupitile mmbali ja ku Kilete tome na ku Shalimone.
8 Muka ci gaba a gefen gaɓar da ƙyar har muka iso wani wurin da ake kira Kyakkyawan Mafaka, kusa da garin Laseya.
Gutupitile nnyenje jakwe kwa lajilila gutuishe mmbali jimo jishemwa “Bhandali ja Mmbone”, tome na shilambo sha Lashea.
9 An riga an ɓata lokaci da yawa, tafiya kuwa ta riga ta zama da hatsari domin a lokacin Azumi ya riga ta wuce. Saboda haka Bulus ya gargaɗe su,
Gakapiteje mobha gamagwinji, mpaka lyubha lya tabha gulipitile. Na mwanja gwa mmashi pugwaliji gwa jogoya. Bhai, a Pauli gubhaaleshiyenje bhalinkuti,
10 ya ce, “Mutane, ina gani tafiyarmu za tă zama da masifa ta kuma kawo babbar hasara ga jirgin ruwan da kaya, da kuma ga rayukanmu ma.”
“Mmashileunji, ngunakuubhona aguno mwanja guno, upingabha gwa atali na shonanga, nngabha kwa mishigo na melipe, ikabhe nkali na gumi gwetu.”
11 Amma jarumin, a maimakon ya saurari abin da Bulus ya ce, sai ya bi shawarar matuƙi da kuma mai jirgin ruwan.
Ikabheje bhakulungwa bha manjola bhala gubhapilikanishiye kaje malobhe ga bhaalongoya meli na bhayene meli nileka pilikanishiya malobhe ga a Pauli.
12 Da yake tashar jirgin ruwan ba tă dace a ci damina a can ba, yawanci suka ba yanke shawara cewa mu ci gaba da tafiya, da bege za mu kai Funis mu ci damina a can. Wannan tashar jirgin ruwa ne a Kirit, tana fuskantar kudu maso yamma da kuma arewa maso yamma.
Pabha jene bhandalijo jikatemiji pammbone pa tama mobha ga shipwepwe, bhandunji bhabhagwinji mmwanja mula gubhapinjilenje tujende na mwanja tukaishe ku Poenike monaga shiitendeshe, nitama kweneko mobha ga shipwepwe. Poenike ni bhandali ja ku Kilete jiloya kwibhanda kuliwila lyubha na kuntundu kuliwila lyubha.
13 Da iska ta fara busowa daga kudu a hankali, sai suka yi tsammani sun sami abin da suke nema; saboda haka suka janye ƙugiyar jirgin ruwa suka bi ta gefen tsibirin Kirit.
Bhai, mbungo jammbone ja kopoka nnyuma jetu jikupundaga kupuga, gubhaganishiyenje kuti gubhatumbililenje gala shigatendeshe, gubhashoshiyenje nanga, gubhapitengenenje na mbwani tome na mbwani ja ku Kilete.
14 Ba a jima ba, sai ga wata guguwar iska mai ƙarfin da ake kira “’Yar arewa maso gabas,” ta buga daga tsibirin.
Ikabheje pangakabhika, mbungo japunda ja mbuti shimbunga jishemwa “Mbungo ja kashikashi,” kukopoka ku Kilete shilambo shitimbililwe na mashi.
15 Iskar ta ci ƙarfin jirgin ruwan har ya kāsa fuskantar iskar; saboda haka muka sallamar mata tă yi ta tura mu.
Mbungo jikukomaga mmeli na pabha jikakombweleje kutaukangana najo gutujileshile jinokolwe na mbungo jila.
16 Da muka bi ta bayan wani ɗan tsibirin da ake kira Kauda, da ƙyar muka jawo ɗan ƙaramin jirgin kusa da jirgin.
Gutupitile shangu shilambo shimo shitimbililwe na mashi shishemwa Kauda gutwikombolele kukweya ntumbwi, ikabheje kwa lajilila.
17 Da mutanen suka jawo shi cikin babban jirgin ruwan, sai suka sa igiyoyi ta ƙarƙashin jirgin ruwan kanta don su ɗaɗɗaura shi. Don gudun kada a fyaɗa mu da yashin gaɓar Sirtis, sai suka saukar da ƙugiyar jirgin ruwan, suka bari aka yi ta tura jirgin haka.
Bhakakweyanjeje gubhajitabhilenje meli jila kwa pishiya nngoji pai jakwe. Bhatendaga jogopanga kutitimila munng'anji nnyenje bhaali kumbwani ja ku Shiliti. Kwa nneyo gubhatuluyenje indu yaigwinji na ligubho lya tejela mbungo nikujileka meli jinokolwe na mbungo.
18 Haka muka yi ta shan bugun guguwar hadarin nan kashegari suka fara jajjefar da kayan da jirgin yake ɗauke da su a cikin teku.
Shimbunga shikupundaga kupugakwa mashili na pa malabhi gakwe tukujailaga mmashi mishigo ja mmeli jila.
19 A rana ta uku, da hannuwansu suka jefar da kayan aikin jirgin ruwan a cikin teku.
Lyubha lya tatu, gubhajailenje indu yaigwinji na ya kamulila maengo ya mmeli mula kwa makono gabhonji ashaayene.
20 Da dai aka yi kwana da kwanaki ba a ga rana ko taurari ba guguwar iska kuma ta ci gaba da bugowa, a ƙarshe muka fid da zuciya za mu tsira.
Kwa mobha gamagwinji twangalibhona lyubha wala ndondwa, shimbunga gushipundile kupuga, mpaka gutuwile ntima ga tapulwa.
21 Bayan mutanen sun daɗe ba su ci abinci ba, Bulus ya miƙe tsaye a gabansu ya ce, “Mutane, da kun ji shawarata na kada ku tashi daga Kirit, da ba ku fāɗa wannan masifa da hasara ba.
Na bhakatamanjeje mobha gamagwinji gwangali kulya shalya, a Pauli gubhajimi pakati jabhonji, gubhashite, “Mmakulungwanji, kaliji nkambilikanishiyenje ninngajabhula ku Kilete kula. Tukanalaje nneino na tukanapate ashi shonangashi.
22 Amma yanzu ina ƙarfafa ku ku yi ƙarfin hali, domin ba ɗayanku da zai rasa ransa; jirgin ruwan ne kaɗai zai hallaka.
Ikabheje nnaino ngunakunnjuganga, nkolanje ntima, pabha jakwa nkali mundu jumo munkumbi gwenunji shawe, ikabhe melipe shijiangabhanishe.
23 Jiya da dare wani mala’ikan Allahn da nake nasa nake kuma bauta wa ya tsaya kusa da ni
Pabha shilo sha lelo malaika jwa a Nnungu, a Nnnungu bhandendile nne kubha najwabho na bhungwatindibhalila ashinkujima tome na nne,
24 ya ce, ‘Kada ka ji tsoro, Bulus. Lalle za ka tsaya a gaban Kaisar a yi maka shari’a; Allah kuma cikin alherinsa ya ba ka dukan rayukan mutanen da suke tafiya tare da kai.’
gwamalanjile. ‘Pauli unajogope! Unapinjikwa ujime kwa a Kaishali na kabhili a Nnungu kwa uguja gwabho bhashikupa bhandunji bhowe bhalongenenje na ugwe jwakwapi shawe.’
25 Saboda haka ku yi ƙarfin hali, ku jama’a, gama gaskata Allah a kan cewa yadda aka faɗa mini ɗin nan, haka zai faru.
Kwa nneyo mmashileunji nng'angalanje! Pabha ngunakwaakulupalila a Nungu kuti ibhamalanjile ila shiibhe nneyo peyo.
26 Duk da haka, dole a fyaɗa mu a wani tsibiri.”
Ikabheje mbungo shijitunokole nnyenje shilambo shitimbililwe na mashi shino.”
27 A dare na goma sha huɗu iska dai tana ta korarmu a Tekun Adiriyatik, wajen tsakar dare sai masu tuƙin jirgin suka zaci sun yi kusa da ƙasa.
Shilo sha lyubha lya likumi limo na nsheshe jikapujeje mbungo, tulinokolelwa akuno na kukuno nnitanda likulu lya Adilia. Tome na pakati shilo bhatumishi bha mmeli mula gubhabhweninji mbuti tunabhandishila litaka.
28 Sai suka gwada zurfin ruwan suka ga ya kai ƙafa ɗari da ashirin. Bayan ɗan lokaci kaɗan suka sāke gwadawa suka ga zurfin ya kai ƙafa tasa’in.
Kwa nneyo gubhatolilenje nngoji nitabhila shindu shatopa, nilinga mashi mugapelile, nibhona kutaliya kwa makono makumi nsheshe. Bhakajendangananjeje kashoko gubhalinjilenje kabhili gubhapatilenje shindu sha makono makumi gatatu.
29 Don gudun kada a fyaɗa mu a kan duwatsu, sai suka saki ƙugiyoyin jirgin guda huɗu daga bayan jirgin suka yi fata gari ya waye.
Kwa jogopa kutitimila mmaganga gamakulungwa, gubhatuluyenje nanga nsheshe ya kunyuma ja meli, gubhajujilenje kushe shangu.
30 Cikin ƙoƙarin tserewa daga jirgin, sai masu tuƙin jirgin suka saukar da ɗan ƙaramin jirgin ruwan cikin tekun, suka yi kamar za su saki waɗansu ƙugiyoyi daga sashen gaba na babban jirgin ne.
Bhatumishi bha mmeli mula gubhapinjilenje kutoloka, bhalituluyanga ntumbwi gwa kwitapulila mmashi, kwitembanga mbuti bhakwenda tuluyanga nanga ja mmujo.
31 Sai Bulus ya ce wa jarumin da kuma sojojin, “In mutanen nan ba su tsaya a cikin jirgin nan ba, ba za ku tsira ba.”
Ikabheje a Pauli gubhaabhalanjile bhakulungwa bha manjola na ashimanjola bhabho, “Bhanganyanjibha bhakatamanje nkati meli nkatapulwanga.”
32 Sai sojojin suka yayyanke igiyoyin da suke riƙe da ɗan ƙaramin jirgin, suka bar shi ya bi ruwa.
Bhai ashimanjola bhala gubhaikitenje migoji jatabhilwe muntumbwi jila, gubhauleshilenje utolwe na mashi.
33 Kafin gari ya waye Bulus ya roƙe su duka su ci abinci. Ya ce, “Kwana goma sha huɗu ke nan, kuna zama cikin zulumi kun kuma kasance ba abinci, ba ku ci kome ba.
Tome na kumashelo, a Pauli gubhaashondelesheyenje bhowenji bhalyanganje shalya, bhalinkuti, “Lelo lyubha lya likumi limo na nsheshe nninginji nkulolela gwangali kulya shoshowe.
34 Ina roƙonku yanzu ku ci abinci. Kuna bukatarsa don ku rayu. Ba ɗayanku da zai rasa ko gashin kansa guda ɗaya.”
Bhai, ngunakunshondelesheyanga nnianganje shalya shishintapulanje. Pabha nkali luumbo lwa mu ntwe ukamundu jojowe lukaobha.”
35 Bayan da ya faɗi haka, sai ya ɗauki burodi ya yi godiya ga Allah a gabansu duka. Sa’an nan ya gutsuttsura ya fara ci.
A Pauli bhakamaliyeje kubheleketa genego gubhatolile nkate, gubhatendile eja kwa a Nnungu bhowe bhalikwaabhonanga, gubhagabhile gubhatandwibhe kulya.
36 Dukansu kuwa suka sami ƙarfafawa, suka kuma ci abinci.
Penepo gubhatagwilwenje ntima na bhowenji gubhalilenje shalya ashaayene.
37 Dukanmu a jirgin kuwa mutane 276 ne.
Na mmeli mula putwaaliji tubhandu mmia pa bhili na makumi shabha na shita.
38 Sa’ad da suka ci iyakar abin da suke so, sai suka rage nauyin jirgin ta wurin zubar da hatsin a cikin tekun.
Bhakalyanganjeje nijukuta, gubhapunguyenje nshigo gwa meli kwa jaa ngano mmashi.
39 Da gari ya waye, ba su gane ƙasar da suke ba, amma suka ga wani lungu da gaci mai yashi, sai suka yanke shawara su kai jirgin can in za su iya.
Kukasheje, bhatumishi bha mmeli mula bhangashimanyanga shilambo shila, ikabhe gubhalibhweninji litingo limo nnyenje bhaali, gubhabhalanjilenenje bhajimikanje meli kweneko, monaga shiikomboleshe.
40 Da suka yanke ƙugiyoyin, sai suka bar su a cikin teku a lokaci guda kuma suka ɓalle maɗaurin abin juya jirgin. Sai suka tā da filafilan gaban jirgin daidai yadda iska za tă tura shi gaba, sa’an nan suka nufi gaci.
Kwa nneyo gubhakutulenje nanga nikwiileka nnitanda likulu na kabhili gubhagopolenje migoji ja tabhila nkongo gwa longosheya meli, gubhatabhilenje ligubho lina lya tejela mbungo nkupinga meli jijende shammujo, gubhaloshiyenje kunyenje bhaali.
41 Amma jirgin ruwan ya shiga yashi ya kafe. Kan jirgin ya shiga cikin yashin ya kāsa motsi, sai jirgin ya fara farfashewa ta baya saboda haukan raƙuman ruwa.
Ikabheje gubhaikengenenje pugaimana mabhutuka gabhili ga bhaali, meli gujititimile. Mmujo ja meli mukutitimilaga nnitaka gujitemi gwangali kutenganyika. Kunyuma meli kukutandubhaga kutemeka ipande ligongo lya komwa na mabhimbili.
42 Sojojin suka yi niyya su kakkashe’yan kurkukun don hana waninsu yă yi iyo yă tsere.
Ashimanjola gubhapinjilenje kwaabhulaganga bhatabhwa bhowe, nkujogopa bhanajojelelanga mpaka kunyenje bhaali nitolokanga.
43 Amma jarumin ya so yă ceci ran Bulus, sai ya hana su aiwatar da niyyarsu. Ya kuma yi umarni duk waɗanda suka iya ruwa su fara fāɗawa zuwa gaci.
Ikabheje bhakulungwa bha manjola bhala bhashinkutumbilila kwaatapula a Pauli, gubhaalimbiyenje bhanatendanje gubhatumbilenje gala. Gubhatumile bhaakombolanga kujojelela, bhatandubhanje kutumbushila mmashi bhajojelelanje mpaka kulitaka,
44 Sauran kuma su bi katakai zuwa can ko kuma a kan tarkacen jirgin ruwan. Ta haka kowa ya kai bakin teku lafiya.
bhananji bhakagulanje bhaikamulilanje mmbao eu mwipande ina ya meli. Shana nneyo tubhowe gutuishe kulitaka tubhabhakoto.

< Ayyukan Manzanni 27 >