< Ayyukan Manzanni 27 >

1 Sa’ad da aka yanke shawara cewa za mu tashi a jirgin ruwa zuwa Italiya, sai aka danƙa Bulus da waɗansu’yan kurkuku a hannun wani jarumin mai suna Juliyos, wanda yake na Bataliyar Babban Sarki.
Vakhavile valamwile khuta uyutugeenda mumagasi ukhuluta khu Italia, pwu vakambikha uPavuli navankhungwa avange vakhampa umbaha valighoha ilya Kiloma uvivatinchaga vie Julio, uvakhipuga ikya Agusitani.
2 Muka shiga jirgin ruwa daga Andiramitiyum wanda yake shirin tashi zuwa tasoshin da suke bakin tekun lardin Asiya, sai muka kama tafiya. Aristarkus, mutumin Makidoniya daga Tessalonika, yana tare da mu.
Tukhatoga mungalava ukhuhuma khu Adlamitamu, lyageendaga mundunkhanji munyanja iya Asia. Pwu tukhingila khunyanja. U Alistako ukhuhuma khu Thesolanike iya Makedonia akhaluta pwu paninie nufye.
3 Kashegari muka sauka a Sidon; Juliyos kuwa, cikin alheri ga Bulus, ya bar shi yă je wajen abokansa domin su biya masa bukatunsa.
Ilinchuva ilyakhongile tukhima khu Sidoni, khukwa uPavuli ambombile uwipa pwu akhantavula ukhuluta khuvamanyani vamwene khukwupila uwipa wavo.
4 Daga can kuma muka sāke kama tafiya muka zaga ta bayan tsibirin Saifurus saboda iska tana gāba da mu.
Vutuhumile apo tukhageenda munyanja tukhanchungula ikhiesiwa ikya Kiplo ikya diendile ukhuluguto, ulwakhuva unkhuluguto gwale pwuguli.
5 Sa’ad da muka ƙetare tekun da yake sassan gaɓar Silisiya da Famfiliya sai muka sauka a Mira ta Lisiya.
Vutugeendile mumagaasi agaale pawipi nakhu Kilikia na khu Pamfilia, tukhincha khu Mira, ikhielunga ikya Lisia.
6 A can jarumin ya sami wani jirgin ruwan Alekzandariyan da za shi Italiya sai ya sa mu a ciki.
Pala umbaha valigoha ilyo Kiloma, akayivome ingalava iyihumile khu Alexandlia yiyo yikhale yakhuluta khu Italia. Akhatupakhila umwa.
7 Tafiyar ta ɗauki kwanaki da yawa muna yi kaɗan-kaɗan da ƙyar muka iso kusa da gaɓar Kinidus. Da iskar ta hana mu ci gaba, sai muka bi ta bayan tsibirin Kirit ɗaura da Salmone.
Twageendile malamola amanchuva galutilile ulugeendo ukhava luvivi salwanogelanile tukhahegelela khu Kinidasi, unkuluguto gwale mmbaha tukhalemwa ukhugeenda, pwu tukhageenda mundukanji kanji pasi pa Klete tukakhingila khu Salmone.
8 Muka ci gaba a gefen gaɓar da ƙyar har muka iso wani wurin da ake kira Kyakkyawan Mafaka, kusa da garin Laseya.
Twageendile mulukhanji munyanja khuvutatamu, pwutukhingila ukhuvita Fali Haveni ukwa khuliepawipi niekhilunga ikya Lasi.
9 An riga an ɓata lokaci da yawa, tafiya kuwa ta riga ta zama da hatsari domin a lokacin Azumi ya riga ta wuce. Saboda haka Bulus ya gargaɗe su,
Twangeendile amachuva mingi inoo, unsiekhi ugwa Avayhudi vaielekhilwa ukhulya unsiekhi ugwakwielekela ukhulya guukhava gulutile. Pwu khukava nuvudwanchi ukhuva tungeendage. Pwu uPavuli akhatukhilivula,
10 ya ce, “Mutane, ina gani tafiyarmu za tă zama da masifa ta kuma kawo babbar hasara ga jirgin ruwan da kaya, da kuma ga rayukanmu ma.”
akhanchova akhata, “Mwivagosi, nilola nivona ulugeendo ulututengula uyuyiva mbivi hange uyuyiva yakhuyaga, sanita ifivo ifyutugeegile nie ngalava navuwumi weitu.”
11 Amma jarumin, a maimakon ya saurari abin da Bulus ya ce, sai ya bi shawarar matuƙi da kuma mai jirgin ruwan.
Umbaha valigoha ilya Khiloma umbaha vamwene nu munu unyangalava, akhajilekha ukhunkonga nchila inchuanchovile uPavuli.
12 Da yake tashar jirgin ruwan ba tă dace a ci damina a can ba, yawanci suka ba yanke shawara cewa mu ci gaba da tafiya, da bege za mu kai Funis mu ci damina a can. Wannan tashar jirgin ruwa ne a Kirit, tana fuskantar kudu maso yamma da kuma arewa maso yamma.
Ulwakhuva upwuvafikhile sapanogiele ukhutama unsiekhe ugwa mepu, avavombambombo avamungalava tugeenda ukhufikha ukhu, tungietange ukwingiela khukhilunga ikya Foinike, tukhatame ukhu unseikhe ugwa mepu. Khu Foinike khulikhulukanji khu nyanja khu Klete, yilkola khunena khuvuhumo na khusikha khuvuhumo.
13 Da iska ta fara busowa daga kudu a hankali, sai suka yi tsammani sun sami abin da suke nema; saboda haka suka janye ƙugiyar jirgin ruwa suka bi ta gefen tsibirin Kirit.
Imepo incha kusika vunchitengwile ukhupula malamola, avavombi va munyanja vakhasaga vakhata vakhavile khila ikyuvakhalondaga. Vakhahencha ingalava vakhatengula ukhughenda khulukhanji khu Klete ukhuhegelela khu maghasi amadhebe.
14 Ba a jima ba, sai ga wata guguwar iska mai ƙarfin da ake kira “’Yar arewa maso gabas,” ta buga daga tsibirin.
Vutukhinile padebe gukhatengula unkhuluguto, ugwuvatili gwu gwa kunene khuvuhumo, gwukhakhula khumakha.
15 Iskar ta ci ƙarfin jirgin ruwan har ya kāsa fuskantar iskar; saboda haka muka sallamar mata tă yi ta tura mu.
Pwu ingalava yiekhalemwa ukhugeenda ukhuva ukhulughuto gwale mbaha, tukhidiehana nienchihumila gwukhatutola nayufwe.
16 Da muka bi ta bayan wani ɗan tsibirin da ake kira Kauda, da ƙyar muka jawo ɗan ƙaramin jirgin kusa da jirgin.
Tukhanyila uluvafu ulunghe khukhisiva ikyuvatichaga Kauda; twatigile ieno ukhupoka uwato.
17 Da mutanen suka jawo shi cikin babban jirgin ruwan, sai suka sa igiyoyi ta ƙarƙashin jirgin ruwan kanta don su ɗaɗɗaura shi. Don gudun kada a fyaɗa mu da yashin gaɓar Sirtis, sai suka saukar da ƙugiyar jirgin ruwan, suka bari aka yi ta tura jirgin haka.
Vuvawesinche ukhuhwega, nululeghehe uluvakhungile mungalava. Vadwadile ukhuta tukhale twiluta khunsanga ugwa Syiti, vakhimikha vakhatoliwa vule vule.
18 Haka muka yi ta shan bugun guguwar hadarin nan kashegari suka fara jajjefar da kayan da jirgin yake ɗauke da su a cikin teku.
Twatoviwe nu mbele, twavile tugonile pavusikhu avavombi va mngalava vakhatengula ukhutaga iminchigo khunji ukhuhuma mungalava.
19 A rana ta uku, da hannuwansu suka jefar da kayan aikin jirgin ruwan a cikin teku.
Ikhigono ikyadatu avavombi vamungalava vakhatengula ukhutuma magasi namavoka gaavene.
20 Da dai aka yi kwana da kwanaki ba a ga rana ko taurari ba guguwar iska kuma ta ci gaba da bugowa, a ƙarshe muka fid da zuciya za mu tsira.
Ilinchuva nie nondwe sanchavonekhe khufigono fingi, ukhuluguto nu mbelo guuliekhukhula tukhava vanu vakhata ukhupona khusikhuli.
21 Bayan mutanen sun daɗe ba su ci abinci ba, Bulus ya miƙe tsaye a gabansu ya ce, “Mutane, da kun ji shawarata na kada ku tashi daga Kirit, da ba ku fāɗa wannan masifa da hasara ba.
Vuvatamile unsiekhi intali khisita khulya ikyakhula, uPavuli pwa khima akhata, “Vagosi, mukhale mumulihienchage une samukhale mwihencha ingalava ukhuhuma khu Klete, ukhungaikha kyoni khukhale kyuvi khusikhuli.
22 Amma yanzu ina ƙarfafa ku ku yi ƙarfin hali, domin ba ɗayanku da zai rasa ransa; jirgin ruwan ne kaɗai zai hallaka.
Lino nita muve vanu vakweikhasya ulwakhuva asipali umunu uvyakhiva iyaga ingalava yuyinangikha.
23 Jiya da dare wani mala’ikan Allahn da nake nasa nake kuma bauta wa ya tsaya kusa da ni
Ulwakhuva ikhilo iyielelo unsung'wa va Nguluve, yuywa une nilievamwene, hange une vininkhusana vyakhimile palukhanji palyune
24 ya ce, ‘Kada ka ji tsoro, Bulus. Lalle za ka tsaya a gaban Kaisar a yi maka shari’a; Allah kuma cikin alherinsa ya ba ka dukan rayukan mutanen da suke tafiya tare da kai.’
alikhuta, “Uladwadaga Pavuli. Upwu wukwimaga pavulongolo pa Kaisali, hange ulole, Unguluve khukhisa kyamwene akhupile avanu voni uvumugeendanjila nuve.
25 Saboda haka ku yi ƙarfin hali, ku jama’a, gama gaskata Allah a kan cewa yadda aka faɗa mini ɗin nan, haka zai faru.
Mwie, vagoosi, mwikhasyage, ulwakhuva nikhumwidiekha Unguluve, ulwakhuva uyunchiva nduvuniekhavulile.
26 Duk da haka, dole a fyaɗa mu a wani tsibiri.”
Khumbe tutakhiwa totoviwe khufisiwa ifinge.”
27 A dare na goma sha huɗu iska dai tana ta korarmu a Tekun Adiriyatik, wajen tsakar dare sai masu tuƙin jirgin suka zaci sun yi kusa da ƙasa.
Vuyiefikhe iekhilo iya kumi na nne, avavombi vamungalava vutwiyuuga ukwa nukiwa khunyanja iya Adlatik, pakhilo pagati avavomba mbombo avamungalava vakhasaga vakhata apange tuliepakhufika khukhilunga ikhilievuvule amagasi.
28 Sai suka gwada zurfin ruwan suka ga ya kai ƙafa ɗari da ashirin. Bayan ɗan lokaci kaɗan suka sāke gwadawa suka ga zurfin ya kai ƙafa tasa’in.
Vakhavombela ilimenyu ukhulihania ukhulola uvutali pasi pamagasi vakhavona ikhipimilo khita salasini na sita, vakhalihania khange vakhavona ifipimilo ishilini na saba.
29 Don gudun kada a fyaɗa mu a kan duwatsu, sai suka saki ƙugiyoyin jirgin guda huɗu daga bayan jirgin suka yi fata gari ya waye.
Vakhatala vakhadwada ukhuta uyuutukhietika mulunalawe vakhisya ifyombo fine ukhuma uluvafu ulwakwimiencha puvalikhudova ukhuta vukhale vukhinchage iembeevi.
30 Cikin ƙoƙarin tserewa daga jirgin, sai masu tuƙin jirgin suka saukar da ɗan ƙaramin jirgin ruwan cikin tekun, suka yi kamar za su saki waɗansu ƙugiyoyi daga sashen gaba na babban jirgin ne.
Avavomba mbombo vamungalava pwu valiekhulonda ukhuyielekha ingalava palapala, vakhisya uwato uwakhuvapoka ukhufwa, vakhava vilaha khuvulongo khuwato.
31 Sai Bulus ya ce wa jarumin da kuma sojojin, “In mutanen nan ba su tsaya a cikin jirgin nan ba, ba za ku tsira ba.”
U Pavuli pwalikhuvavula avalonghonchi avalighoha ilya Khiloma na vasikhali, “Samukhawesye ukhupona hange avanu ava visigala mu ngalava”.
32 Sai sojojin suka yayyanke igiyoyin da suke riƙe da ɗan ƙaramin jirgin, suka bar shi ya bi ruwa.
Pwu avasikhali vala vakha dumula iemilegeehe igya wato vakhavulekha vukhagwa mumagasi.
33 Kafin gari ya waye Bulus ya roƙe su duka su ci abinci. Ya ce, “Kwana goma sha huɗu ke nan, kuna zama cikin zulumi kun kuma kasance ba abinci, ba ku ci kome ba.
Vuvuliepakhukya, uPavuli akhavadova voni valye ikyakhula. Akhanchova, “Eekhi khigono kya khinchigho nifine mwikhina khitalya khinu.
34 Ina roƙonku yanzu ku ci abinci. Kuna bukatarsa don ku rayu. Ba ɗayanku da zai rasa ko gashin kansa guda ɗaya.”
Nikhuvadova mtote ikyakhula khidebe mulye, ulwakhuva khuvupokhi weinyo, ulwakhuva asikhuli umunu yuywa akhiva lwihega uluywiele lumo khuntwe.
35 Bayan da ya faɗi haka, sai ya ɗauki burodi ya yi godiya ga Allah a gabansu duka. Sa’an nan ya gutsuttsura ya fara ci.
Avile anchovi eiwo akhatota, akhatota eikhisyesye akhansana Unguluve pamiho pavene. Akhamanyula ikhisyesye akhatengula ukhulya.
36 Dukansu kuwa suka sami ƙarfafawa, suka kuma ci abinci.
Voni vakhanogwa pwu vakhatola ifinu vakhalya.
37 Dukanmu a jirgin kuwa mutane 276 ne.
Mungalava twate twivanu 276.
38 Sa’ad da suka ci iyakar abin da suke so, sai suka rage nauyin jirgin ta wurin zubar da hatsin a cikin tekun.
Vavile valile vakhigwuuta, valikhutola einganu valikhutaga munyanja ingalava yilikhuva mepe.
39 Da gari ya waye, ba su gane ƙasar da suke ba, amma suka ga wani lungu da gaci mai yashi, sai suka yanke shawara su kai jirgin can in za su iya.
Yuvile yievile musi pwu vakhalalumnya ukhuta valikhukhilunga inkhincha magasi hange pwu valikhuvona ikhilunga ikhingile mugaati magasi ikhili nunsanga umwingi.
40 Da suka yanke ƙugiyoyin, sai suka bar su a cikin teku a lokaci guda kuma suka ɓalle maɗaurin abin juya jirgin. Sai suka tā da filafilan gaban jirgin daidai yadda iska za tă tura shi gaba, sa’an nan suka nufi gaci.
Pwu valikhunchova ukhuta inave viwesya ukhugeendencha ingalava ukhuluta ukhwa. Pwu valiekhuhudula iendeghehe nukhunchilekha munyanja. Unsiekhi ugwa valikhudula indeghehe incha ngalava nukhupiemba khuvulongolo ukhuluta ukhuyileikho imepu, pwu valiekhuhegelela khunsanga.
41 Amma jirgin ruwan ya shiga yashi ya kafe. Kan jirgin ya shiga cikin yashin ya kāsa motsi, sai jirgin ya fara farfashewa ta baya saboda haukan raƙuman ruwa.
Vakhahegela khuvulongolo vakafika aponu upwu amaga agaa inyanja ivieli nchagiine. Ingalava pwu yikhima yiliekhulemwa ukhugeenda pwu yikhatengula ingalava ukhudenyeekha ulwakhuva umbelo gwale mbaha.
42 Sojojin suka yi niyya su kakkashe’yan kurkukun don hana waninsu yă yi iyo yă tsere.
Avasikhali vanchovine ukhuvabuuda avankungwa voni, ulwakhuva akhee iva asipali umunu yuywa akhale iwesya ukwogela nukhuhega aponu apo.
43 Amma jarumin ya so yă ceci ran Bulus, sai ya hana su aiwatar da niyyarsu. Ya kuma yi umarni duk waɗanda suka iya ruwa su fara fāɗawa zuwa gaci.
Ulwakhuva unsikhali valigoha ilya Kiloma alikhunogwa ukhumpoka uPavuli, pwakhimikha inchuvasagiile; pwa akhatavula vala aviwesya ukwogela, vanyele ukhuhuma mungalava vatale ukhuluta ukhugasikhuli amagasi.
44 Sauran kuma su bi katakai zuwa can ko kuma a kan tarkacen jirgin ruwan. Ta haka kowa ya kai bakin teku lafiya.
Pwu avagosi avange valiekhulonda umwakhumile ukwieyibatilila mumbavo na mufinu ifinge ukhuta vahume mungalava. Vavile vagahile ewo pwu vakhapona voni vakhahuma vunonu khunji khukoa amagasi gasikhuli.

< Ayyukan Manzanni 27 >