< Ayyukan Manzanni 26 >
1 Sai Agiriffa ya ce wa Bulus, “An ba ka izini ka yi magana.” Saboda haka Bulus ya yi alama da hannunsa ya fara kāriyarsa.
Anala, u Agripa akam'bula u Paulo, 'Ghuta kukutanga, pe u Paulo akagholosia uluvoko lwa mwene akitanga ndiki.
2 Ya ce, “Sarki Agiriffa, na yi sa’a da na tsaya a gabanka yau yayinda nake kāriyata game da dukan zargin Yahudawa,
“Nikuvona nili nuluvelo, Untua Agripa, kuuti kuvomba u n'kole pavulongolo palyuve umusyughu amasitaka ghoni agha va Yahudi.
3 musamman ma domin ka saba sosai da dukan al’adun Yahudawa da kuma maganganunsu. Saboda haka ina roƙonka ka saurare ni da haƙuri.
Lino, ulwakuva uve ulin'kagusi ghwa lwigho isa va Yahudi na maswali. Pe nisuma umulikisiaghe mulugudo.
4 “Yahudawa duk sun san yadda na yi rayuwa tun ina yaro, daga farkon rayuwata a ƙasarmu da kuma a Urushalima.
Kyang'haani, ava Yahudi vooni vakagwile pene nilyale nikukala kuvujelela vwango mukisina kyango kula ku Yerusalemu.
5 Sun san ni tun da daɗewa za su kuwa shaida, in suna so, cewa bisa ga ɗarikar addininmu mafi tsanani, na yi rayuwar Bafarisiye ne.
Vang'awile kuhuma kuvwasio luvanoghile kuuti vitike kuuti nikikale ghwene Mfarisayo, ikipugha kiino kilinuvwimo vunyangufu mu lukano lwitu.
6 Yanzu kuwa saboda begena cikin abin da Allah ya yi wa kakanninmu alkawari ne, ake mini shari’a yau.
Lino nimile apa nihighua ulwakuva une nilola ulufingo luno u Nguluve alyavombile nava Nhaata viitu.
7 Wannan shi ne alkawarin da kabilanmu goma sha biyu suke bege su ga cikawarsa, yayinda suke bauta wa Allah da himma dare da rana. Ya Sarki, saboda wannan bege ne fa Yahudawa suke zargena.
Ulu lwe lufingo luno amakabila ghitu ifijigho fivili vihuvila kukwupila ndavule vikun'suma u Nguluve ni ngufu pakilo na pamwisi. Vwa vwimila uvwa luhuvilo ulu, untua u Agripa, kuuti ava Yahudi vikunisitaki.
8 Don me wani a cikinku zai yi shakka cewa Allah yana tā da matattu?
Nakiki ghwe ghwoni mulyumue isagha kuuti kidegho kuuti u Nguluve isyusia avafue?
9 “Ni ma a dā na tabbata cewa ya kamata in yi duk abin da zan iya yi domin in yi gāba da sunan Yesu Banazare.
Un'siki ghumo nikasaghile june kuuti ngele nivombile amasio minga vwimila vwa litavua lya Yesu ghwa Nazareti.
10 Abin da na yi ke nan a Urushalima. Da izinin manyan firistoci na sa tsarkaka da yawa a kurkuku, sa’ad da kuma ake kashe su, nakan ka da ƙuri’ata gāba da su.
Nika ghavombile agha mu Yerusalemu; nikavakungile ava vitiki vinga mu ndinde, kange nilyale nu mutavulilua kuhuma mu vavaha nava tekesi kuvomba anala; unsiki ghuno vaka m'budagha, nilyatovile ikura kuvene.
11 Sau da dama nakan bi majami’a-majami’a, in sa a yi musu hukunci. Na kuma yi ƙoƙarin tilasta su su yi saɓo. Don kuma tsananin fushi da su, sai da na fafare su har waɗansu garuruwa na ƙetaren iyaka, ina tsananta musu.
Nakalingi nikavatovile munyumba ija kufunyila jooni kange nikaghelile kuvomba navangitikaghe u lwitiko luvanave. Nilyale ni ng'alasi kyongo kuvana nikavadaghile kange mulikaja ilya kuvuhesia.
12 “A cikin irin tafiye-tafiyen nan ne ina kan hanya zuwa Damaskus tare da izini daga manyan firistoci.
Unsiki ghuno nilyale nivomba agha, nikalutile ku Dameski, nilyale ni ndaghilo kange nu vatavulilua kuhuma kuvatekesi ava vaha;
13 Da tsakar rana, ya sarki, sa’ad da nake kan hanya, sai na ga wani haske daga sama, fiye da hasken rana, yana haskakawa kewaye da ni da abokan tafiyata.
unsiki ghuno nikale musila pa mwisi, Untua, nilyalwaghile ulumuli kuhuma kukyanya luno lukale lumulika kukila ilijuva lukamulike kusyuta une na vaanhu vano vakale vighenda palikimo nune.
14 Dukanmu muka fāɗi ƙasa, na kuwa ji wata murya tana ce mini da harshen Arameyik, ‘Shawulu, Shawulu, don me kake tsananta mini? Yana da wuya ka shuri tsinken tsokanar dabba.’
Usue tweni ye twingile paasi, nikapulike ilisio lijova nune liiti mu njovele ija Kiebrania: 'Sauli, Sauli! nakiki ghuku nesa? Kitalamu kulyuve kutova iteke amam'fua.
15 “Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Ni ne Yesu wanda kake tsananta wa.
Pe nikati, 'Uve veve veni, Mutwa?' U Mutwa akamula, 'Une nene Yesu juno ghukunipumusia.
16 Yanzu ka tashi, ka tsaya da ƙafafunka. Na bayyana a gare ka don in naɗa ka bawa da kuma mai shaidar abin da ka gani game da ni da kuma abin da zan nuna maka.
Lino ghwime kumaghulu ghako, ulwakuva nu luhuvilo ulu une nihufisie kulyuve, nukusalwile kuuti uve m'bomba mbombo kange uve mwolesi ghwa masio agha ghukagula vwimila une lino na masio ghano nikukusona ye ghakilile agha;
17 Zan tsirar da kai daga mutanenka da kuma daga Al’ummai. Ina aikan ka zuwa gare su domin
Nikum'poka kuhuma kuvaanhu kange vaanhu ava panji kuno nikukwomola,
18 ka buɗe idanunsu su kuwa juyo daga duhu zuwa haske, daga mulkin Shaiɗan kuma zuwa wurin Allah, domin su sami gafarar zunubai da kuma matsayi a cikin waɗanda aka tsarkake ta wurin bangaskiya a cikina.’
kudindula amaso gha vanave napikuvahumia mu ng'iisi kuluta kuvuvalafu nakuluta kungufu isa setano vasyetukile u Nguluve; neke vupile kuhuma kwa Nguluve ululaghilo ulwa vahosi nu vuhasi vuno nivapelile vala vano nivabaghwile nu lwitiko luno lilikulyune.
19 “Saboda haka fa, Sarki Agiriffa, ban yi rashin biyayya ga wahayin nan daga sama ba.
Pa uluo, Untua u Agripa, nanikanoghile ku galuka inyifunyo isa ku kyanya,
20 Da farko ga waɗanda suke a Damaskus, sa’an nan ga waɗanda suke a Urushalima da kuma cikin dukan Yahudiya, da kuma ga Al’ummai su ma, na yi wa’azi don su tuba su juyo ga Allah su kuma tabbatar da tubansu ta wurin ayyukansu.
looli, kuvala vano vano vali mu Dameski pavwasio, kange ku Yerusalemu na ku iisi jooni ija ku Yudea, kange na vaanhu ava kufisina ifinge, nikadalikile kuuti valete na kukunsyetukila u Nguluve, vavombe imbombo sino sinoghile ululato.
21 Shi ya sa Yahudawa suka kama ni a filin haikali suka kuma yi ƙoƙarin kashe ni.
Ulwakuva uluii ava Yahudi vakanin'kolile mu nyumba im'baha inyimike ija ku funyila, pe vakaghela kukum'buda.
22 Amma na sami taimakon Allah har yă zuwa yau. Yanzu ga ni a tsaye a nan, ina shaida ga babba da yaro. Ba na faɗin kome fiye da abin da annabawa da Musa suka ce zai faru,
U Nguluve akanangile kufika lino, pe nikwima na kuvolelela avaanhu va vulevule na kuvala avavaha, vwimila vwa sila sino avaviili nu Musa valyajovile kuuti silihula na sikunua;
23 cewa Kiristi zai sha wahala, kuma a matsayin wanda yake na fari da zai tashi daga matattu, zai yi shelar haske ga mutanensa da kuma Al’ummai.”
Kuuti u Kilisite lasima apumuke kange iiva ghwa kwasia kusyuka kuhuma kuvafue na kupulisia ulumuli ku vayahudi na vaanhu ava panji.
24 A nan ne fa Festus ya tsai da kāriyar Bulus. Ya yi ihu ya ce, “Bulus! Kai dai ruɗaɗɗe ne, yawan karatunka yana juya maka kai.”
U Paulo ye amalile pikutanga, u Festo akajova ku lisio ilivaha, 'Paulo, uve uli nyalukwale! amasomo ghako ghakubikile uve nyalukwale.
25 Bulus ya amsa ya ce, “Ba na hauka, ya mafifici Festus. Abin da nake faɗi gaskiya ne da kuma mai kyau.
Looli u Paulo akaati, une naninyalukwale, mwoghopua Festo; looli kulukangasio nijova amasio agha kya ng'haani ghooni.
26 Sarki ya san waɗannan abubuwa, ina kuma iya yin magana da shi a sake. Na tabbata cewa ba ɗaya daga cikin waɗannan da ya kuɓuce saninsa, domin ba a ɓoye aka yi shi ba.
Ulwakuva untua ikagula vwimila vwa masio agha; pa oluo, nijova nu vwavuke vwa mwene, ulwakuva niili nuvwa kyang'haani kuuti nakwelile lyoni lino lifisime kwa mwene; ulwakuva iili nalivombilue palubale.
27 Sarki Agiriffa ka gaskata da annabawa? Na san ka gaskata.”
Vuuli, ghukwitika avaviili, u Ntua u Agripa? nikagula kuuti ghukwitika.'
28 Sai Agiriffa ya ce wa Bulus, “Kana tsammani cewa a cikin ɗan ƙanƙanin lokaci kana so ka mai da ni Kirista?”
U Agripa akam'bula u Paulo, 'Kunsiki undebe unoghile kukunivula une kange kukumbika nive Mwitiki?
29 Bulus ya amsa ya ce, “Ko a ɗan lokaci, ko a lokaci mai yawa, ina addu’a ga Allah cewa, ba kai kaɗai ba amma duk waɗanda suke saurare ni a yau su zama abin da nake, sai dai ban da sarƙoƙin nan.”
U Paulo akaati, “Nikunsuma u Nguluve kuuti, kunsiki n'dbe nambe n'tali, naveve juve kange vooni vano vikunipulika umusyughu, veve ndavule une, looli kange kisila manyororo agha mu ndinde
30 Sai sarki ya tashi, haka kuma gwamna da Bernis da kuma waɗanda suke zaune tare da su.
Pe untua akima, nhu n'sikali kange nhu Bernike, na vala vano vakikalile palikimo na vene,
31 Suka bar ɗakin, kuma yayinda suke magana da juna, sai suka ce, “Wannan mutum ba ya yin kome da ya isa kisa ko dauri.”
ye vabukile kuvukumbi, vakajovile vavuo kwa vavuo na kuuti, “Umuunhu uju nanoghile uvufue kange kupinyu,'
32 Sai Agiriffa ya ce wa Festus, “Da ba don wannan mutum ya ɗaukaka ƙara zuwa gaban Kaisar ba da an sake shi.”
U Agripa akam'bula u Festo, “Umuunhu uju anoghile kuuti ave mwavuke ndavule nakekile i piru kuva Kaisari.”