< Ayyukan Manzanni 25 >

1 Kwana uku bayan isowa a lardin, sai Festus ya haura daga Kaisariya zuwa Urushalima,
Uugwa uFesto nai wakingila mukati i jimbo nilanso hangi ze yakilaa mahiku ataatu akalongola kupuma ku Kaisaria kupikiila ku Yerusalemu.
2 inda manyan firistoci da shugabannin Yahudawa suka bayyana a gabansa suka kuma gabatar da ƙararsu a kan Bulus.
uKuhani nu mukulu ni Ayahudi ni asanigwe ai aletile usemelwa kutula Paulo kung'wa Festo. hangi ai aligitilye ku ngulu kung'wa Festo.
3 Suka roƙi Festus a gaggauce a matsayin alfarma gare su, da yă sa a mai da Bulus Urushalima, gama sun’yan kwanto su kashe shi a hanya.
Hangi ai amulompile uFesto Fadhili migulya a makani ang'wa Paulo alije kumitanga ku Yerusalemu iti ahume kumubulaga mu nzila.
4 Festus ya amsa ya ce, “Bulus yana tsare a Kaisariya, ni da kaina kuma zan je can ba da daɗewa ba.
Kuiti uFesto ai usukiiye kina uPaulo ai watulaa mutungwa mu Kaisaria, ni kina ung'wenso mukola ukukaya kusuka kung'wanso.
5 Ku sa waɗansu daga cikin shugabanninku su tafi tare da ni su kawo ƙararsu a kan mutumin a can, in ya aikata wani laifi.”
Ai uligitilye, “Kululo, awo naza ahumile, ahumile kulongola uko nu sese. Anga ize kikoli kintu kibibi ku muntu uyu, mutakiwe kumusemela.”
6 Bayan ya yi kwanaki takwas ko goma tare da su, sai ya gangara zuwa Kaisariya, kashegari kuma ya kira a yi zaman kotu ya kuma umarta a kawo Bulus a gabansa.
Ze yakilaa ki kie mahiku mu nana ang'wi ikumi ni ikilo, wikasuka ku Kaisaria. Nu luhiku nai lutyatile wakikie mi ituntu nila ulamuli nu kulagiilya uPaulo waletwe kitalakwe.
7 Da Bulus ya bayyana, sai Yahudawan da suka gangaro daga Urushalima suka tsaya kewaye shi, suna kawo ƙarar masu tsanani da yawa a kansa, waɗanda ba su iya tabbatarwa ba.
Nai wakapika, Ayahudi kupuma ku Yerusalemu akimika pakupi, Akapumya usemelwa widu ulito naiza shanga ikahuma ku ukaminkiilya.
8 Sa’an nan Bulus ya kāre kansa ya ce, “Ban aikata wani laifi game da dokokin Yahudawa ko game da haikali ko kuma game da Kaisar ba.”
uPaulo ai witambuiye nu kuligitya, 'Shanga ku lina nila Ayahudi, shanga migulya itekeelo, ni shanga migulya ang'wa Kaisari, nitumile u ubi.'
9 Festus, da yake yana so yă yi wa Yahudawa alfarma, sai ya ce wa Bulus, “Ka yarda ka je Urushalima a yi maka shari’a a can a gabana a kan waɗannan zarge?”
Kuiti uFesto ai uloilwe kielya ku Ayahudi, ni lulo aka musukiilya uPaulo ku kuligitya, 'Itii, uloilwe kulongola ku Yerusalemu nu kulamulwa nu nene kutula i makani aya kuko?'
10 Bulus ya amsa ya ce, “Yanzu ina tsaye a gaban kotun Kaisar, inda ya kamata a yi mini shari’a. Ban yi wani laifi ga Yahudawa ba, kai da kanka ma ka san da haka sarai.
uPaulo ai uligitilye, 'nimekile ntongeela i ituntu nila ulamuli ni lang'wa Kaisari naiza ntakiwe kulamulwa. Shanga nia tumuie i Ayahudi, anga u ewe nulingile ibahu.
11 In kuwa ina da wani laifin da ya isa kisa, ban ƙi in mutu ba. Amma in ƙarar da waɗannan Yahudawa suka kawo a kaina ba gaskiya ba ne, ba wanda yake da iko ya ba da ni a gare su. Na ɗaukaka ƙara zuwa gaban Kaisar!”
Anga itule ntumue hangi anga itule nitumile ni ashanga inonee insha, shanga nihitile kusha. Kuiti anga u usemelwa nuao shanga kintu, kutili u muntu nuhumile kuninkiilya kitalao. Kumulompa uKaisari.'
12 Bayan Festus ya yi shawara da majalisarsa sai ya ce, “Ka ɗaukaka ƙara zuwa gaban Kaisar. To, ga Kaisar kuwa za ka tafi!”
Ze yakilaa u Festo kuligitya ni i anza akasukiilya, “ukumulompa u Kaisari; ukulongola kung'wa Kaisari.”
13 Bayan’yan kwanaki sai Sarki Agiriffa da Bernis suka iso Kaisariya don su yi wa Festus gaisuwar bangirma.
Ze yakilaa mahiku kituunga, u mutemi u Agripa nu Bemike ai apikile ku Kaisaria kituma wiumbaumbi kung'wa Festo.
14 Da yake za su yi kwanaki da dama a can, sai Festus ya tattauna batun Bulus da sarki. Ya ce, “Akwai mutumin da Felis ya bari a daure.
Ze yakilaa kikie papo ku mahiku idu, uFesto ai winkiiye usemelwa nuang'wa Paulo ku mutemi; Akaligitya, 'Muntu ung'wi aza ulekilwe papa nu Feliki anga mutungwa.
15 Sa’ad da na je Urushalima, manyan firistoci da dattawan Yahudawa suka kawo ƙara game da shi suka kuma nema a hukunta shi.
Naza natula ku Yerusalemu akuhani ni akulu ni anyampala a Ayahudi ai aletile usemelwa migulya a muntu uyu kitalane, ni enso ai akoiye migulya a ulamulwa ku ng'waakwe.
16 “Na gaya musu cewa ba al’adar Romawa ba ce a hukunta mutum kafin ya fuskanci masu ƙararsa ya kuma sami damar kāre kansa game da ƙararsu.
Ku ili unene aza niasukiiye kina ku ntendo nia a Roma kumupumya muntu ku kielya badala akwe, u musemelwa utakiwe kutula ni lyoma nila ku gugana ni asemi akwe nu kitambuilya ku usemelwa nuanso.
17 Da suka zo nan tare da ni, ban yi wani jinkiri ba, na kira zaman kotu kashegari kuma na umarta a kawo mutumin.
Ku lulo, nai akiza palung'wi apa, shanga ai nihumile kulindiila, kuiti luhiku nai lutyatile ai nikie mi tuntu nila ulamuli nu kulagiilya u muntu nuanso waletwe mukati.
18 Sa’ad da masu zarginsa suka tashi tsaye don su yi magana, ba su zarge shi da wani laifin da na yi tsammani ba.
Itungo i asemi naza imikile nu kumusemela, nikasiga kina kutili u usemelwa nu ukulu nu uletilwe kitalakwe.
19 A maimako haka, sai suka kawo waɗansu’yan maganganu game da addininsu da ba su yarda da shi ba da kuma game da wani Yesu da ya mutu wanda Bulus ya ce yana da rai.
Badala akwe ai akete u wikungumi nua kituunga palung'wi nu ng'wenso kutula kizindaalo ni kao ni kutula uYesu naiza ai watulaa wakule, kuiti uPaulo ukudaya kina ukoli upanga.
20 Na rasa yadda zan bincike irin abubuwan nan; saboda haka na yi tambaya ko zai yarda ya tafi Urushalima a yi masa shari’a a can game da waɗannan zargi.
Ai natulaa nkunikiwe kinya kudumiila ikolyo ili, hangi nikamukolya anga ize ukulongola ku Yerusalemu kulamulwa kutula makani aya.
21 Da Bulus ya ɗaukaka ƙara zuwa gaban Babban Sarki sai na umarta a tsare shi har kafin in aika shi zuwa ga Kaisar.”
Kuiti uPaulo nai wakitangwa waikwe pihi a usunja ku nsoko a ulamuli nua mutemi, ai ndagiiye waikwe ga ni nikamutwala kung'wa Kaisari.
22 Sai Agiriffa ya ce wa Festus, “Ni ma zan so in saurari mutumin da kaina.” Sai ya amsa ya ce, “Za ka kuwa ji shi gobe.”
uAgripa ai witambuie nu Festo, “aza nzeelowa ga nu kumutegeelya u muntu uyu.” “uFesto, akaligitya, “mudau ukumutegeelya.”
23 Kashegari Agiriffa da Bernis suka yi shiga irin ta sarauta suka shiga ɗakin jama’a tare da manyan sojoji da manyan mutanen birni. Da umarnin Festus, sai aka shigo da Bulus.
Iti gwa mudau akwe, uAgripa nu Bernike ai apikile ni sherehe idu; ai apikile mi itando ni a afisa ni idale, ni antu nia asanigwe mu kisali. Nu Festo ai upumilye ilagiilyo, uPaulo waletwe kitalao.
24 Sai Festus ya ce, “Sarki Agiriffa, da kuma dukan waɗanda suke tare da mu, kun ga wannan mutum! Dukan jama’ar Yahudawa sun kawo mini kararsa a Urushalima da kuma a nan Kaisariya, suna kururuwa suna cewa bai kamata a bar shi da rai ba.
uFesto akaligitya, “Mutemi Agripa, ni antu ihi naza amoli apa palung'wi nu sese, mu mihengile u muntu uyu; muhangu wihi nua Ayahudi uko ku Yerusalemu ni apa iti ga aloilwe ni asije, ni enso ikazogolya kitalane kina waleke kikie.
25 Ban same shi da wani laifin da ya isa kisa ba, amma saboda ya ɗaukaka ƙararsa zuwa gaban Babban Sarki sai na yanke shawara in aika da shi Roma.
Ai nihengile kina shanga ai witumile lihi nilinonee insha; kuiti ku nsoko wamitangaa u mutemi, ai namue kumutwala kitalakwe.
26 Ba ni da wata tabbatacciyar maganar da zan rubuta wa Mai Girma game da shi. Saboda haka na kawo shi a gabanku duka, musamman a gabanka, Sarki Agiriffa, saboda a sakamakon wannan bincike zan iya samun abin da zan rubuta.
Kuiti nimugila i kintu ni kikaminkiie nika kukilisa ku mutemi. Ku nsoko ili, numuletile kitalako Agripa, iti nihume kutula ni kintu nika kukilisa kutula usemelwa.
27 Don a ganina wauta ce a aika da ɗan kurkuku ba tare da an nuna zargin da ake yi a kansa ba.”
Ku nsoko kihenga kigila i ndogoelyo kumutwala u mutungwa hangi bila kulagiila u usemelwa nu umukinyiie.

< Ayyukan Manzanni 25 >