< Ayyukan Manzanni 23 >

1 Bulus ya zuba wa Majalisar ido ya ce, “’Yan’uwana, na cika aikina ga Allah cikin lamiri mai kyau har yă zuwa yau.”
U Paulo akavalola ghanila avaanhu avahighi na kujova, “Vanyalukolo vango, nikalile pa vulongolo pa Nguluve nu vufumbue uvunofu mpaka umusyughu iji.”
2 Da jin wannan Ananiyas babban firist ya umarci waɗanda suke tsaye kusa da Bulus su buge bakinsa.
Un'tekesi um'bahaum'baha akavalaghila vala vano vakimile pipi nu mwene van'tove umulomo ghwa mwene.
3 Sai Bulus ya ce masa, “Allah zai buge ka, kai farin bango! Ka zauna a can kana hukunta ni bisa ga doka, ga shi kai kanka kana ƙetare dokar ta wurin ba da umarni a buge ni!”
Pe u Paulo akam'bula, “U Nguluve ikukutova uve, uluvumba luno luvikilue ilikeji. Ghu kalile ghukunihigha nindaghilo, ghulaghila nitovue kinyume nhi ndaghilo?”
4 Waɗanda suke tsaye kusa da Bulus kuwa suka ce masa, “Babban firist na Allah za ka zaga?”
Vala vano vakimile pipi nu mwene vakaati, “Anala pe ghukumuligha u n'tekesi um'baha ghwa Nguluve?”
5 Bulus ya amsa ya ce, “’Yan’uwa, ai, ban san cewa shi ne babban firist ba; gama yana a rubuce cewa, ‘Kada ka yi mugun magana game da mai mulkin mutanenka.’”
u Paulo akaati, “Vanyalukolo vango, une nanikagwiile Kati uju ghwe n'tekesi um'baha. Ulwakuva lilembilue naghujova fiivi kwa ntemi ughwa vaanhu vaako.”
6 Bulus, da ya gane cewa waɗansu daga cikinsu Sadukiyawa ne sauran kuma Farisiyawa ne, sai ya ɗaga murya a Majalisar ya ce, “’Yan’uwana, ni Bafarisiye ne, ɗan Farisiyawa. Ana mini shari’a saboda begen da nake da shi a kan tashin matattu.”
U Paulo ye alolile ulubale lumo ulwa vahighi veva Masadukayo navange va Mafarisayo, akapalisia ilisio na kuuti, “Vanyalukolo vango, une nilii Mufarisayo, mwana ghwa Mufarisayo. Ulwakuuva nihuvila uvukangafu uvwa kusyuuka kuva fue vano nihighana naveene.”
7 Da ya faɗi haka, sai gardama ta tashi tsakanin Farisiyawa da Sadukiyawa, taron kuwa ya rabu biyu.
Ye ajovile isi, imikuno im'baha sikahumila pakate pa avatar Mafarisayo na Masadukayo, ni kipugha kika ghaving'ine.
8 (Sadukiyawa suna cewa babu tashin matattu, babu mala’iku ko ruhohi. Amma Farisiyawa kuwa sun tsaya a kan cewa duk akwai.)
Nakiki ava Masadukaya vijova kuuti uvusyuke kwevusili, avanyamola vala nakwejili inhumbula, kange avatar Farisayo viiti aghast ghooni kweghale.
9 Aka yi babbar hayaniya. Waɗansu daga cikin malaman dokokin da suke Farisiyawa suka miƙe tsaye suka yi gardama mai ƙarfi suna cewa, “Ba mu sami wani laifi a wurin mutumin nan ba. A ce wani ruhu ko mala’ika ne ya yi masa magana fa?”
Ulunjughanjugha uluvaha lukahumila navamo avalembi vanovakale ulubale lwa Mafarisayo vakima nana kujova, “Natulolile ikinu kyekyoni kila ikivivi mwa muunhu uju. Ndani umhepo nambe unyamola ajovile nu mwne?”
10 Gardamar kuwa ta yi tsanani har shugaban ƙungiyar sojan ya ji tsoro za su yayyage Bulus. Ya umarci sojoji su tafi su ƙwace shi ƙarfi da yaji daga wurinsu su kawo shi cikin barikin soja.
Unsiki kukahumile ilisaghe ilivaha, um'baha ghwa kipugha akoghopa kuuti u Paulo ademulinie ifighavefighave na veene, pe akalaghila ifipugha fiike paasi na kukun'tola ni ngufu kuhuma kwakwa nyamola avavahighi, na pikutwala mu lilinga.
11 Kashegari da dare Ubangiji ya tsaya kusa da Bulus ya ce, “Ka yi ƙarfin hali! Don kamar yadda ka yi shaida game da ni a Urushalima, haka kuma lalle, za ka yi shaidata a Roma.”
Ikilo jino jikavingilile u Mutwa akimile pipi nu mwene na kuuti, “Nungoghopaghe ulwakuva nivolelilile Muyerusalemu, pe ghuhumia uvwolesi kange mu Roma.”
12 Kashegari, Yahudawa suka ƙulla makirci suka kuma yi rantsuwa cewa ba za su ci ko sha ba sai sun kashe Bulus.
Ye kukile, ava Yahudi vamo vakavombile ulufingo nakukemela ulughuno vwimila vuvanave vavuo: vakajovile kuuti navililia nambe kunyua kyekyoni kila m'paka vam'bude u Paulo.
13 Fiye da mutane arba’in ne suka ƙulla wannan makirci.
Kwevalyale avaanhu fijigho fine vano vakagohile isi.
14 Suka je wajen manyan firistoci da dattawa suka ce, “Mun yi babbar rantsuwa cewa ba za mu ci kome ba sai mun kashe Bulus.
Vakaluta kuvavaha ava matekesi nava sehe na kujova, “Tuvikile jusue mulughuno uluvaha, natungalisaghe kyekyoni kila m'paka pano tukum'buda u Paulo.
15 Saboda haka, sai ku da Majalisa sai ku roƙi shugaban ƙungiyar sojan yă kawo shi a gabanku kamar kuna so ku ƙara samun cikakken bayani game da zancensa. Mu kuwa muna a shirye mu kashe shi kafin yă iso nan.”
Kange lino, um'baha ghwa n'sikari avavula avahighi vantwale kulyumue, kwekuuti mulamule un'kole ghwa vunofu. UsueUsue kulyusue tuning'anisie kukum'buda ya kyale kukwisa apa.”
16 Amma da ɗan’yar’uwar Bulus ya ji wannan makirci, sai ya tafi cikin barikin soja ya gaya wa Bulus.
Looli umwana ghwa nuna ghwa mwene nu Paulo akapulika kuuti kukale ni njama, akaluta akingila mun'kate mulilinga na pikum'bula u Paulo.
17 Sai Bulus ya kira ɗaya daga cikin jarumawan ya ce, “Ka kai wannan saurayi wurin shugaban ƙungiyar soja; yana da wani abin da zai faɗa masa.”
U Paulo akan'kemela u akida jumbo akaati, “Mun'tole unsoleka uju um'baha ghwa va n'sikari; ulwakuva ali nilisio ilya kum'bula.”
18 Saboda haka ya ɗauke shi ya kai wajen shugaban ƙungiyar sojan. Jarumin ya ce, “Bulus, ɗan kurkukun nan ya kira ni, ya roƙe ni in kawo wannan saurayi a wurinka domin yana da wani abin da zai faɗa maka.”
Kange u akida akantoola un'soleka jula akatwala kwa m'baha ghwa va n'sikari akambula, “U Paulo jula un'kungua akang'emelile akalondagha nin'twalile un'soleka uju kulyuve. Ali nili sio ilya kukuvula.”
19 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya kama hannun saurayin ya ja shi gefe, ya tambaye shi cewa, “Mene ne kake so ka gaya mini?”
Um'baha Julia ughwa va n'sikari akan'kola nuluvoko akibaghuile akima mwene, pe akam'posia, “kiinu kiki kino ghulonda kukum'bula?”
20 Saurayin ya ce, “Yahudawa sun ƙulla za su roƙe ka ka kawo Bulus a gaban Majalisa gobe kamar suna neman ƙarin cikakken bayani game da Bulus.
Un'soleka jula akaati, “ava Yahudi vapuling'ine kukun'suma atwale u Paulo pakilavo kuvahighi ulwakuti vilonda kukwupila imola sa mwene ku vunnofu fiijo.
21 Kada ka yarda da su, domin fiye da mutum arba’in daga cikinsu suna fakonsa. Sun yi rantsuwa ba za su ci ko sha ba sai sun kashe shi. Suna nan a shirye yanzu, suna jira ka amince da roƙonsu.”
Looli uve nungitikaghe ulwakuva avaanhu fijigho fiine vikumwuvila. Vikungile nulughuno, Navangalisaghe kange navanganywisaghe nambe kyavikum'buda. Nambe lino viling'anisie, vighulila uvutavike kuhuma kuvanave.”
22 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya sallami saurayin ya kwaɓe shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa cewa ka faɗa mini wannan.”
Kange um'baha ghwa va n'sikari akamuleka un'soleka alutaghe, ye amulaghisie “Nungam'bulaghe umuunhu ghweni kuuti univulile aghast.”
23 Sai ya kira biyu daga cikin jarumawansa, ya umarce su cewa, “Ku shirya sojoji ɗari biyu, da masu hawan dawakai saba’in da kuma masu māsu ɗari biyu su tafi Kaisariya da ƙarfe tara na daren nan.
Akavakemela ava masinjala vaviili akaati valing'anie ava sikari filundu fivili valute ku Kaisaria navasikari avangulila farasi ifijigho lekela lubale nava nyamalala filundu viviili, muvuka mukipugha ikya vutatu.
24 Ku shirya wa Bulus dawakai da zai hau don a kai shi wurin Gwamna Felis lafiya.”
Akavavula valing'anie ifidimua fiino u Paulo ivombela na kukuntola vunufu kwa Feliki Gavana.
25 Ya kuma rubuta wasiƙa kamar haka,
Akalemba ikalata anala,
26 Kalaudiyus Lisiyas. Zuwa ga Mai Girma, Gwamna Felis. Gaisuwa.
U Klaudio Lisa kwa n'sikari Feliki, luhungilo.
27 Yahudawa sun kama wannan mutum suna kuma dab da kashe shi, amma na zo da sojojina na ƙwato shi, saboda na ji shi ɗan ƙasar Roma ne.
Umuunhu uju akakolilue nava Yahudi pipi pikum'buda, pe nikaluta nikipugha ikya va sikali nikamwavula, ye nipatile imola kuuti umwene vukalo uvwa Kirumi.
28 Na so in san abin da ya sa suke zarginsa, saboda haka na kawo shi a gaban Majalisarsu.
Nikalondile kukagula nakiki vamighile, pe nikantwala kuvahighi.
29 Na tarar cewa zargin da ake masa ya shafi waɗansu abubuwan da suka shafi dokarsu ne, amma ba wani zargi a kansa da ya isa kisa ko a daure shi.
Nikalolile kuuti alyale ihighua vwimila vwa maswali agha ndaghilo sivanave, nambe nakahighilue iilisio lyolyoni na kulondua kubudua nambe kukungua.
30 Sa’ad da na sami labari cewa akwai wani makircin da aka ƙulla masa, sai na aika shi wurinka nan da nan. Na kuma umarci masu zarginsa su kai ƙararsu gare ka.
Kange lumanyikika kulyune kuuti kwelule ulughelo kulyune pa uluo pe nikamwomuile ng'aning'ani kulyuve, kange valetaghe sino vamusitakile vano vikusitaka kange vatwale amakole gha mwene pavulongolo palyuve. Vakahwesania.”
31 Saboda haka sojojin, don cika umarni, suka ɗauki Bulus da dad dare suka kawo shi har Antifatiris.
Looli ava sikali vakaleva indaghilo: vakan'toola u Paulo vakan'twala kange ku Antipatri pakilo.
32 Kashegari suka bar masu hawan dawakai suka ci gaba da shi, yayinda sojojin suka koma barikin soja.
Ikighono kino kikavingilile, ava sikali vinga vakavaleka vinga valavala avapanda farasi valute palikimo nu mwene, voope vakagomoka ku lilinga.
33 Sa’ad da masu hawan dawakai suka isa Kaisariya, sai suka ba wa gwamna wasiƙar suka kuma miƙa masa Bulus.
Navapanda farasi ye vafikile ku Kaisaria, nakum'pela un'sikari ikarata jila, vakam'biika u Paulo pavulongolo pa mwene.
34 Gwamna ya karanta wasiƙar ya kuma tambaya ko daga wanda lardi ne ya fito. Da ya ji cewa shi daga Silisiya ne,
Ghwope untua ye imbile ikalata, Adam'posia u Paulo jihumile kukighavi kiliku; ye akagwile kuuti muunhu ghwa ku Kilikia,
35 sai ya ce, “Zan ji batunka lokacin da masu zarginka suka iso.” Sa’an nan ya ba da umarni a kai Bulus a tsare shi a fadar Hiridus.
akaati, “Nikukupulika uve pano vikwisa Valarie vano vakuhighile,” akalaghila avikue mu ikulu ja Herode.

< Ayyukan Manzanni 23 >