< Ayyukan Manzanni 23 >

1 Bulus ya zuba wa Majalisar ido ya ce, “’Yan’uwana, na cika aikina ga Allah cikin lamiri mai kyau har yă zuwa yau.”
A Pauli gubhaakolondolesheyenje meyo bhalukumbi bhala, kungai gubhashite, “Ashaapwanga, mpaka lelo juno njikwakagula a Nnungu kwa tumbilila na ng'aniyo ya muntima.”
2 Da jin wannan Ananiyas babban firist ya umarci waɗanda suke tsaye kusa da Bulus su buge bakinsa.
Penepo Bhakulungwa bha Bhaabhishila a Anania gubhaamulishenje bhalinginji tome na a Pauli bhala bhaakomanje lipapa pakang'wa.
3 Sai Bulus ya ce masa, “Allah zai buge ka, kai farin bango! Ka zauna a can kana hukunta ni bisa ga doka, ga shi kai kanka kana ƙetare dokar ta wurin ba da umarni a buge ni!”
Bhai, a Pauli gubhaabhalanjile, “Na mmwe a Nnungu shibhankome, mmwe nni mbuti langalanga likuju nkati mbamba jika! Mmwe ntemi nkung'ukumula nne kwa kaguya shalia akuno nkakagula malajilo kwa amulisha bhandunji bhangomanje?”
4 Waɗanda suke tsaye kusa da Bulus kuwa suka ce masa, “Babban firist na Allah za ka zaga?”
Bhandunji bhajimingenenje tome na a Pauli bhala gubhaabhalanjilenje, “Bhuli, mmwe nnakwatukana Bhakulungwa Bhaabhishila bha a Nnungu!”
5 Bulus ya amsa ya ce, “’Yan’uwa, ai, ban san cewa shi ne babban firist ba; gama yana a rubuce cewa, ‘Kada ka yi mugun magana game da mai mulkin mutanenka.’”
A Pauli gubhajangwile, “Ashapwanga nangamumanya kuti bhenebho ni Bhakulungwa Bhaabhishilla, pabha ishijandikwa kuti, ‘Nnaabheleketele yangali ya mbone bhakulungwa bha bhandunji bhenu.’”
6 Bulus, da ya gane cewa waɗansu daga cikinsu Sadukiyawa ne sauran kuma Farisiyawa ne, sai ya ɗaga murya a Majalisar ya ce, “’Yan’uwana, ni Bafarisiye ne, ɗan Farisiyawa. Ana mini shari’a saboda begen da nake da shi a kan tashin matattu.”
A Pauli bhakamumanyeje kuti nkumbi gumo gwa bhalukumbi bhala pugwaaliji gwa ashi Mashadukayo na guna gwa a Shimapalishayo. Bhai, gubhautiye lilobhe lyabho pa lukumbi pala bhalinkuti, “Ashapwanga nne Nampalishayo, mwana juka Mpalishayo, ngunaukumulwa kwa ligongo lya ngulupai ja yuka bhawilenje.”
7 Da ya faɗi haka, sai gardama ta tashi tsakanin Farisiyawa da Sadukiyawa, taron kuwa ya rabu biyu.
Bhakabheleketeje genego, ashi Mapalishayo na ashi Mashadukayo gubhataukengenenje na shitamo gushigabhanishe ikundi ibhili.
8 (Sadukiyawa suna cewa babu tashin matattu, babu mala’iku ko ruhohi. Amma Farisiyawa kuwa sun tsaya a kan cewa duk akwai.)
Pabha ashi Mashadukayo bhakutinji kwakwa kuyuka kwa bhandunji bhawilenje, wala bhakwapinji ashimalaika bha a Nnungu wala ashimaoka, ikabheje ashi Mapalishayo bhanakulupalilanga yoweyo.
9 Aka yi babbar hayaniya. Waɗansu daga cikin malaman dokokin da suke Farisiyawa suka miƙe tsaye suka yi gardama mai ƙarfi suna cewa, “Ba mu sami wani laifi a wurin mutumin nan ba. A ce wani ruhu ko mala’ika ne ya yi masa magana fa?”
Nyenye guipundile na bhaajiganya bhananji bha Malajilo ga a Musha munkumbi gwa Mapalishayo, gubhajimingenenje kubheleketa kwa utiya bhalinkutinji, “Tukakushibhona shoshowe shibhalebhile abha bhandubha, pana mbumu eu malaika jwa a Nnungu ashikunguluka nabho.”
10 Gardamar kuwa ta yi tsanani har shugaban ƙungiyar sojan ya ji tsoro za su yayyage Bulus. Ya umarci sojoji su tafi su ƙwace shi ƙarfi da yaji daga wurinsu su kawo shi cikin barikin soja.
Mpwai gukapundeje, bhakulungwa bha ashimanjola gubhajogwepe a Pauli bhanapopotolwa na bhandunji bhala, kwa nneyo gubhaamulishenje ashimanjola bhakaashoyanje a Pauli kwa mashili pa lugwinjili pala, nikwajinjiya nnugwani lwa ashimanjola.
11 Kashegari da dare Ubangiji ya tsaya kusa da Bulus ya ce, “Ka yi ƙarfin hali! Don kamar yadda ka yi shaida game da ni a Urushalima, haka kuma lalle, za ka yi shaidata a Roma.”
Pa shilo shakwe Bhakulungwa gubhaikopweye gubhajimi tome na a Pauli, gubhaabhalanjile, “Mwilume ntima pabha malinga shinshite ngong'ondela pa Yelushalemu pano, nneyo peyo nnapinjikwa kungong'ondela ku Loma.”
12 Kashegari, Yahudawa suka ƙulla makirci suka kuma yi rantsuwa cewa ba za su ci ko sha ba sai sun kashe Bulus.
Kukasheje, Bhayaudi gubhatabhilenje shitabho kuti bhakalyanganga wala bhakapapilanga mpaka bhaaabhulaganje a Pauli.
13 Fiye da mutane arba’in ne suka ƙulla wannan makirci.
Bhene bhandunji bhatabhilenje shene shitabhosho, pubhalinginji kupunda makumi nsheshe.
14 Suka je wajen manyan firistoci da dattawa suka ce, “Mun yi babbar rantsuwa cewa ba za mu ci kome ba sai mun kashe Bulus.
Bhai gubhapitengenenje kubhakulungwanji bha bhaabhishila na bhanangulungwa, gubhashitenje, “Uwe tushitabha shitabho kuti tunalye shoshowe mpaka twabhulaje a Pauli.
15 Saboda haka, sai ku da Majalisa sai ku roƙi shugaban ƙungiyar sojan yă kawo shi a gabanku kamar kuna so ku ƙara samun cikakken bayani game da zancensa. Mu kuwa muna a shirye mu kashe shi kafin yă iso nan.”
Kwa nneyo bhai, mmanganyanji na bhalukumbi mwaabhalanjilanje bhakulungwa bha bhakomana ngondo bhampeleshelanje a Pauli kwitembanga kuti nnapinganga kujimanya ngani jabho ukoto. Na uwe shitwabhulaje bhakanabhe bhandishila.”
16 Amma da ɗan’yar’uwar Bulus ya ji wannan makirci, sai ya tafi cikin barikin soja ya gaya wa Bulus.
Ikabheje mwipwagwabho a Pauli gwapilikene jene nganijo, gwapite jinjila nnugwani lwa ashimanjola mula gwabhalugulile a Pauli jene nganijo.
17 Sai Bulus ya kira ɗaya daga cikin jarumawan ya ce, “Ka kai wannan saurayi wurin shugaban ƙungiyar soja; yana da wani abin da zai faɗa masa.”
Penepo a Pauli gubhaashemile bhakulungwa bhamo bha ashimanjola gubhaabhalanjile, “Muntole aju nshandaju mumpeleshe ku bhakulungwa bha bhakomana ngondo shipali shindu shapinga kwaalugulila.”
18 Saboda haka ya ɗauke shi ya kai wajen shugaban ƙungiyar sojan. Jarumin ya ce, “Bulus, ɗan kurkukun nan ya kira ni, ya roƙe ni in kawo wannan saurayi a wurinka domin yana da wani abin da zai faɗa maka.”
Bhai, linjola jula ankutolaga nshanda jula gwampeleshe ku bhakulungwa bha bhaakomana ngondo, gwashite, “A Pauli bhatabhwilwe bhala bhashinkunnjema ninyuga nimpeleshe aju nshandaju kwenu mmwe pabha ashikola lilobhe lyapinga kunnugulila.”
19 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya kama hannun saurayin ya ja shi gefe, ya tambaye shi cewa, “Mene ne kake so ka gaya mini?”
Bhakulungwa bha bhakomana ngondo bhala gubhankamwile nkono nshanda jula, gubhapite najo kujika, gubhammushiye, “Upinga malanjila nndi?”
20 Saurayin ya ce, “Yahudawa sun ƙulla za su roƙe ka ka kawo Bulus a gaban Majalisa gobe kamar suna neman ƙarin cikakken bayani game da Bulus.
Jwalakwe gwashite, “Bhayaudi bhashilagana, malabhi bhannjuganje mmwe mwaapeleshe a Pauli ku lukumbi bhaitembanje kuti bhalukumbi bhanapinganga bhajimanyanje ukoto ngani jabho.
21 Kada ka yarda da su, domin fiye da mutum arba’in daga cikinsu suna fakonsa. Sun yi rantsuwa ba za su ci ko sha ba sai sun kashe shi. Suna nan a shirye yanzu, suna jira ka amince da roƙonsu.”
Ikabheje mmwe nnakunde pabha bhandunji bha punda makumi nsheshe bhanakwajubhililanga. Bhashilumbilanga kuti bhakalyanganga wala papila mpaka bhaabhulaganje a Pauli. Na nnaino bhalinginji tayali pilikana nkubheleketa bhuli.”
22 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya sallami saurayin ya kwaɓe shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa cewa ka faɗa mini wannan.”
Bhakulungwa bha bhakomana ngondo gubhanneshile nshanda jula aijendele gubhannajile, anammalanjile mundu jojowe kuti ashikwaabhalanjila genego.
23 Sai ya kira biyu daga cikin jarumawansa, ya umarce su cewa, “Ku shirya sojoji ɗari biyu, da masu hawan dawakai saba’in da kuma masu māsu ɗari biyu su tafi Kaisariya da ƙarfe tara na daren nan.
Bhai, bhakulungwa bha bhakomana ngondo bhala gubhaashemilenje bhakulungwanji bha manjola bhabhili gubhaabhalanjilenje, “Mwaabhikanje tayali ashimanjola mmia pabhili, bhaakwelanga palashi makumi shabha na ashimanjola mmia pabhili bha mapanga, bhajendangananje ku Kaishalia ikanabhe ishila shaa tatu ja shilo.
24 Ku shirya wa Bulus dawakai da zai hau don a kai shi wurin Gwamna Felis lafiya.”
Gubhaabhalanjilenje bhabhikanje bhannyama tayali bha kwakweya a Pauli na bhaapelekanje kwa ulele kwa a Pelikishi, bhakulungwa bha ku Yudea.”
25 Ya kuma rubuta wasiƙa kamar haka,
Bhakulungwa bha bhakomana ngondo bhala gubhajandishe bhaluwa nnei.
26 Kalaudiyus Lisiyas. Zuwa ga Mai Girma, Gwamna Felis. Gaisuwa.
“Mmakulungwa a Pelikishi, shalamu! Nne a Kilaudiashi Lishiashi ngunakunjandishila.
27 Yahudawa sun kama wannan mutum suna kuma dab da kashe shi, amma na zo da sojojina na ƙwato shi, saboda na ji shi ɗan ƙasar Roma ne.
“Bhayaudi bhashikunkamulanga jwene munduju na pubhalinginji tome na kummulaganga, ngapilikaneje kuti nshilambo jwa ku Loma gumbite na ashimanjola gunintapwile.
28 Na so in san abin da ya sa suke zarginsa, saboda haka na kawo shi a gaban Majalisarsu.
Nikumpeleka kulukumbi lwabhonji nkupinga nishimanye shiumilo shibhakunnugulanga jweneju.
29 Na tarar cewa zargin da ake masa ya shafi waɗansu abubuwan da suka shafi dokarsu ne, amma ba wani zargi a kansa da ya isa kisa ko a daure shi.
Guniimanyi kuti ibhakunnugulanga ni ya mitau ja shalia jabhonji gubhapegwilwenje na a Musha, ikabheje nangashibhona shoshowe shakuntenda abhulagwe eu atabhwe.
30 Sa’ad da na sami labari cewa akwai wani makircin da aka ƙulla masa, sai na aika shi wurinka nan da nan. Na kuma umarci masu zarginsa su kai ƙararsu gare ka.
Ngabhalanjilweje kuti Bhayaudi bhashilagananga kummulaga jwene munduju, shangupe ngunakumpeleshela mmwe, njikwaalajilanga bhakunnugulangabho, bhannugulanje kwenu mmwe.”
31 Saboda haka sojojin, don cika umarni, suka ɗauki Bulus da dad dare suka kawo shi har Antifatiris.
Bhai, ashimanjola gubhaatolilenje a Pauli malinga shibhalajilwenje, gubhaapelekenje shilo mpaka ku Antipatili.
32 Kashegari suka bar masu hawan dawakai suka ci gaba da shi, yayinda sojojin suka koma barikin soja.
Malabhi gakwe ashimanjola mia pabhili bhakwendangana na makongono bhala, gubhabhujilenje nikwalekanga bhakwendangana na palashi bhajendangananje na a Pauli.
33 Sa’ad da masu hawan dawakai suka isa Kaisariya, sai suka ba wa gwamna wasiƙar suka kuma miƙa masa Bulus.
Bhakaikanjeje ku Kaishalia, gubhaapelenje bhaluwa jila a Pelikishi bhakulungwa bha shilambo nikwabhika a Pauli mmakono gabho.
34 Gwamna ya karanta wasiƙar ya kuma tambaya ko daga wanda lardi ne ya fito. Da ya ji cewa shi daga Silisiya ne,
Bhakashomeje bhaluwa jila, gubhaabhushiyenje a Pauli bhakopweshe shilambo gani. Bhakabhalanjilweje kuti kubhakoposhele ku Kilikia,
35 sai ya ce, “Zan ji batunka lokacin da masu zarginka suka iso.” Sa’an nan ya ba da umarni a kai Bulus a tsare shi a fadar Hiridus.
gubhashite, “Shinimpilikane pushibhaikanje bhannugwilenjebho.” Kungai gubhalajile a Pauli bhabhishwe muulinda nnyumba ja uliwali ja a Elode.

< Ayyukan Manzanni 23 >