< Ayyukan Manzanni 22 >

1 “’Yan’uwa da iyaye, ku saurari kāriyata yanzu.”
“Mobantu mwense, banse, ne bamatata, kamunyumfwani kukana mulandu kwakame.”
2 Da suka ji ya yi musu magana da Arameyik, sai suka yi tsit. Sai Bulus ya ce,
Pakunyumfwa kwambeti Paulo, lambanga mu mulaka wabo, balamwena tonto kwambeti banyumfwishishe cena. Paulo walapitilisha kubambileti,
3 “Ni mutumin Yahuda ne haifaffen Tarshish na Silisiya, amma a nan birnin ne aka rene ni. Aka horar da ni sosai cikin dokokin kakanninmu a ƙarƙashin Gamaliyel ni ma dā mai himma ne cikin bauta wa Allah kamar yadda kowannenku yake a yau.
“Ame nde Muyuda, ndalasemenwa mu munshi wa Taliso, mucishi ca Kilikiya, nsombi ndalakulila muno mu munshi wa Yelusalemu. Ndalikuba shikwiya wa Gamaliyeli, uyo walanjiyisha mwakukonkela Milawo yalapewa ku bamashali betu bakulukulu. Kayi ndalikuba walibenga kusebensela Lesa, mbuli ncemubele mwense omuli pano.
4 Na tsananta wa masu bin wannan Hanyar har ga mutuwarsu, ina kama maza da mata ina kuma jefa su cikin kurkuku,
Ndalikupensha bantu balikukonkela nshila ya Mwami Yesu, nabambi ndalikubashinisha. Ndalikwikata batuloba ne batukashi ne kubatwala mujele.
5 kamar yadda babban firist da dukan Majalisa za su iya shaida. Na ma karɓi wasiƙu daga gare su zuwa ga’yan’uwansu a Damaskus, na kuma tafi can don in kawo waɗannan mutane a daure zuwa Urushalima don a hukunta su.
Mukulene wa Beshimilumbo, ne bomboloshi ba nkuta ngabasumineti ndambanga cakubinga. Pakwinga balo ebalampa makalata, akunsuminisha kutwala ku Bayuda balikwikala mu munshi wa Damasiko. Neco ndalaya akubekata bantu bashoma Yesu ne kubaleta ku Yelusalemu, kabali basungwa ncetani kwambeti bese bapewe cisubulo.
6 “Wajen tsakar rana da na yi kusa da Damaskus, ba zato ba tsammani sai wani babban haske daga sama ya haskaka kewaye da ni.
“Mpondalashika pepi ne munshi wa Damasiko, cindi ca 12 koloko munshi, mumuni unene walafuma kwilu walamunikila mpondalikuba.
7 Sai na fāɗi a ƙasa na kuma ji wata murya ta ce mini, ‘Shawulu! Shawulu! Don me kake tsananta mini?’
Ndalawa panshi, popelapo ndalanyumfwa liswi lya kwambeti, ‘Saulo! Saulo! Inga ulampenshelenga cani cisa’
8 “Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ya amsa ya ce, ‘Ni ne Yesu Banazare, wanda kake tsanantawa.’
Ndalepusheti, ‘Inga njamwe bani Nkambo,’ Walikwamba walankumbuleti, ‘Njame Yesu waku Nasaleti ngolapenshenga.”
9 Abokan tafiyata suka ga hasken, amma ba su fahimci muryar mai magana da ni ba.
Bantu mbondalikuba nabo baliya kunyumfwa liswi lya muntu walikwamba nenjame sobwe, nsombi mumuni balaubona.
10 “Sai na yi tambaya, na ce, ‘Me zan yi, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Tashi, ka tafi cikin Damaskus. A can za a faɗa maka duk abin da aka shirya za ka yi.’
Popelapo ndalepusheti, “Inga nicani ncendelela kwinsa Nkambo? Apo Mwami walambeti, ‘Nyamuka, wenga mu Damasiko, nibenga bakwambile byonse Lesa mbyalayandangeti winse.’
11 Abokan tafiyata suka ja ni a hannu zuwa cikin Damaskus, saboda ƙarfin hasken ya makanta ni.
Ndalashipilwa cebo ca mumuni unene walamunikila cakwinseti balanjikatilila kucikasa bantu mbondalikuba nabo pa kuntwala mu Damasiko.”
12 “Wani mutumin da ake kira Ananiyas ya zo ya gan ni. Shi mai ibada ne wajen kiyaye dokoki wanda dukan Yahudawan da suke zama a can suna girmama shi ƙwarai.
Mu munshi uwu mwalikuba muntu walikukwiweti Hananiya, muntu wali kukonkela Milawo, ne kukambilila Lesa ne moyo wakendi wonse. Bayuda bonse baku Damasiko balikumupa bulemu.
13 Ya tsaya kusa da ni ya ce, ‘Ɗan’uwa Shawulu, ka sami ganin garinka!’ A daidai lokacin kuwa na iya ganinsa.
Walemana pepi ne njame ne kwambeti, “Saulo mukwabo, kocaluka menso utatike kubona kayi!” Pacindi copeleco ndalacikonsha kulanga ne kumubona Hananiya.
14 “Sa’an nan ya ce, ‘Allah na kakanninmu ya zaɓe ka ka san nufinsa ka kuma ga Mai Adalcin nan ka kuma ji kalmomi daga bakinsa.
Popelapo walambeti, “Lesa ngobali kukambilila bamashali betu bakulukulu, lakusala kwambeti winshibe kuyanda kwakendi ne kubona Walulama ne kunyumfwa liswi lyakendi.
15 Za ka zama mai shaidarsa ga dukan mutane game da abin da ka gani ka kuma ji.
Pakwinga nukamubele kamboni pakubambila bantu bintu mbyowalabona, ne kunyumfwa.
16 Yanzu me kake jira? Ka tashi, a yi maka baftisma, a wanke zunubanka, ta wurin kira bisa ga sunansa.’
Inga lino ucipembelela cani? Nyamuka, ubatishiwe kwambeti Lesa akuswepeshe bwipishi bwakobe mpolapailinga Lesa.
17 “Sa’ad da na dawo Urushalima ina cikin addu’a a haikali, sai na ga wahayi
“Mpondalabwelela ku Yelusalemu, cindi ncondalikupaila mu Ng'anda ya Lesa ndalabona cimbonimboni.
18 na ga Ubangiji yana magana. Ya ce mini, ‘Maza! Ka bar Urushalima, gama ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.’
Ndalabona Mwami kang'ambileti, ‘Fwambana, fuma mu Yelusalemu muno, pakwinga bantu nteti bakunyumfwile bukamboni mbweti wambenga bulambanga sha njame.’
19 “Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka.
Ame ndalambeti, ‘Nkambo, bonse bacinshi kwambeti ndalikuya mu mibungano ya Bayuda, kusunga ne kubauma abo bashoma muli njamwe.
20 Sa’ad da kuma aka zub da jinin Istifanus mashaidinka, na tsaya can ina ba da goyon bayana ina kuma tsaron tufafin masu kisansa.’
Kayi mpobalikumushina Stefano uyo walikwambila bantu makani ali pali njamwe, ame ndalikubapo. Ndalasuminishako kwambeti bamushine, kayi njame ndalikuba ndekata mu makasa byakufwala bya kunsa bya bantu abo balikumushina.’
21 “Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, ‘Je ka; zan aike ka can nesa a wurin Al’ummai.’”
Lino Mwami walang'ambileti, ‘Koya, pakwinga ni nkakutume kutali ku bantu bakunsa.’”
22 Taron suka saurari Bulus sai da ya yi wannan magana. Sa’an nan suka ɗaga muryoyinsu suka yi ihu suka ce, “A raba duniya da wannan mutum! Bai cancanci yă rayu ba!”
Bantu bali kabakutika mpaka pacindi ncalamba maswi akuya kubantu bakunsa. Neco balatatika kubilikisheti, “Katumushinani! Nkelela kubapo pacishi capanshi muntuyu sobwe!”
23 Da suna ihu suna kaɗa mayafansu suna da tā da ƙura sama,
Balabilikisha ne kuwala byakufwala byabo bya kunsa mwilu, ne kutukula lusuko.
24 sai shugaban ƙungiyar sojan ya umarta a kai Bulus a barikin soja. Ya ba da umarni a yi masa bulala a kuma tambaye shi abin da ya sa mutane suke masa ihu haka.
Popelapo mukulene wa bashilikali bonse walabambileti bamutwale Paulo, munkambe ya bashilikali kuya kumukwapula, kwambeti ayubulule ncobayobekelanga bantu bonse.
25 Suna kwantar da shi ke nan domin a yi masa bulala, sai Bulus ya ce wa jarumin da yake tsaye a nan, “Ashe, daidai ne bisa ga doka a yi wa ɗan ƙasar Roma bulala wanda ba a ma tabbatar da laifi a kansa ba?”
Lino mpobalamusunga kwambeti batatike kumukwipa, Paulo walepusha mushilikali walikwendelesha bashilikali mwanda, walikuba wemana pepi, “Sena mulawo wasuminisha kukwipa bikoti muntu Muloma, kamutana mu mombolosheti mucane mulandu?”
26 Da jarumin ya ji haka sai ya je wurin shugaban ƙungiyar sojan ya ce masa, “Me kake so yi ne? Wannan mutum ɗan ƙasar Roma ne.”
Uyu mukulene wabashilikali mpwalanyumfweco, walaya kwambila mukulene wa bashilikali bonse, ne kumwipusheti, “Inga mulayandanga kwinsa cani? Muntuyu ni Muloma!”
27 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya je ya tambayi Bulus ya ce, “Faɗa mini, kai ɗan ƙasar Roma ne?” Bulus ya ce, “I.”
Popelapo mukulene wa bashilikali bonse walaya kuli Paulo, kuya kumwipusheti, “Kong'ambila cena, sena omu Loma?” Paulo walakumbuleti, “Ee.”
28 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya ce, “Sai da na biya kuɗi mai yawa kafin in zama ɗan ƙasa.” Bulus ya ce, “Ni kuwa an haife ni ɗan ƙasa.”
Mukulene wa bashilikali bonse walambeti, “Ame ndalensa kula ne mali angi, kwambeti mbe Mu loma.” Paulo walakumbuleti, “Ame nde mu Loma mukusemwa.”
29 Waɗanda dā suke shirin yin masa tambayoyi suka ja da baya nan da nan. Shugaban ƙungiyar sojan kansa ya tsorata da ya fahimci cewa ya sa wa Bulus, ɗan ƙasar Roma sarƙa.
Cindico bashilikali basa balikuyanda kumwipusha balasonoka. Nendi mukulene wa bashilikali bonse walatina mpwaleshibeti Paulo ni Muloma, kayi bamusunga ncetani.
30 Kashegari da yake shugaban ƙungiyar sojan ya so yă tabbatar da ainihin abin da ya sa Yahudawa suke zargin Bulus, sai ya sake shi ya kuwa umarci manyan firistoci da dukan Majalisar su taru. Sa’an nan ya kawo Bulus ya sa ya tsaya a gabansu.
Neco pabusuba bwalakonkapo, mukulene wa bashilikali bonse walikuyanda kwinshiba cena mulandu ngobali kuyanda kumupa Paulo Bayuda, walambila bashilikali kwambeti bamusungulule Paulo, kufumapo walambila beshimilumbo bamakulene ne bendeleshi ba nkuta bonse kwambeti babungane. Neco balamwimanika Paulo pantangu pabo.

< Ayyukan Manzanni 22 >