< Ayyukan Manzanni 22 >
1 “’Yan’uwa da iyaye, ku saurari kāriyata yanzu.”
“Ashaapwanga na asha awawa, nnaino mmbilikananje shinguti bheleketa nkwitapula!”
2 Da suka ji ya yi musu magana da Arameyik, sai suka yi tsit. Sai Bulus ya ce,
Bhakapilikananjeje bhalibheleketa Shiebhulania gubhapundilenje kupumula. Na bhalabho a Pauli gubhapundile kubheleketa.
3 “Ni mutumin Yahuda ne haifaffen Tarshish na Silisiya, amma a nan birnin ne aka rene ni. Aka horar da ni sosai cikin dokokin kakanninmu a ƙarƙashin Gamaliyel ni ma dā mai himma ne cikin bauta wa Allah kamar yadda kowannenku yake a yau.
“Nne Nanyaudi, kumelekwe ku Tasho shilambo sha Kilikia. Ikabheje punelelwe pa Yelushalemu pepano na bhaajiganya bhangu a Gamalieli. Nashinkujiganywa ukoto Shalia ja ashinakulu bhetu. Nashinkwiishoya kwa ntima gwangu gowe kwa a Nnungu malinga lelo shinninginji mmanganyanjishi.
4 Na tsananta wa masu bin wannan Hanyar har ga mutuwarsu, ina kama maza da mata ina kuma jefa su cikin kurkuku,
Nashinkwaapotekanga mpaka kwaabhulaganga bhandunji bhakaagulanga a Yeshu. Natendaga kwaakamulanga bhanabhalume na bhanabhakongwe nikwaatabhanga, nikwaugalilanga nnigelesha.
5 kamar yadda babban firist da dukan Majalisa za su iya shaida. Na ma karɓi wasiƙu daga gare su zuwa ga’yan’uwansu a Damaskus, na kuma tafi can don in kawo waɗannan mutane a daure zuwa Urushalima don a hukunta su.
Bhakulungwa bha bhaabhishila na bhanangulungwa bhowe bha lukumbi shibhakong'ondelanje gegano. Gumboshele bhaluwa kukopoka kunngwabhonji jibhajandishilwenje ashaapwetu Bhayaudi bhalinginji ku Dameshiki. Gumbite ku Dameshiki nkupinga ngaakamulanje bhene bhandunjibho na kwiyanabhonji ku Yelushalemu bhali bhatabhilwenje nkupinga bhaukumulwanje.
6 “Wajen tsakar rana da na yi kusa da Damaskus, ba zato ba tsammani sai wani babban haske daga sama ya haskaka kewaye da ni.
“Bhai, punaaliji mumpanda malanga ga shaa shita ja mui tome naika ku Dameshiki, shangupe shikukoposhelaga shilangaya sha punda kukopoka ku nnungu gushinangashiye mmbali yowe.
7 Sai na fāɗi a ƙasa na kuma ji wata murya ta ce mini, ‘Shawulu! Shawulu! Don me kake tsananta mini?’
Penepo gung'wile pai, gumbilikene lilobhe lilimalanjila, ‘Shauli, Shauli! Kwa nndi unamboteka?’
8 “Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ya amsa ya ce, ‘Ni ne Yesu Banazare, wanda kake tsanantawa.’
Nne gumushiye, ‘Mmwe Mmakulungwa agani?’ Nabhalabho gubhamalanjile, ‘Nne a Yeshu Bhanashaleti bhunkwaapoteka.’
9 Abokan tafiyata suka ga hasken, amma ba su fahimci muryar mai magana da ni ba.
Na bhene bhalinginji pamo na nne bhala, bhashibhweninji shilangaya shila ikabheje bhangalipilikana lilobhe lika jwene abheleketaga na nne.
10 “Sai na yi tambaya, na ce, ‘Me zan yi, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Tashi, ka tafi cikin Damaskus. A can za a faɗa maka duk abin da aka shirya za ka yi.’
Bhai, gumushiye, ‘Ndende bhuli Mmakulungwa?’ Bhakulungwa bhala gubhamalanjile, ‘Jima, ujende ku Dameshiki na kweneko shiubhalanjilwe yupinjikwa utende.’
11 Abokan tafiyata suka ja ni a hannu zuwa cikin Damaskus, saboda ƙarfin hasken ya makanta ni.
Kwa ligongo lyapunda langaya shilangaya shila nangakombola kulola kwa nneyo gubhangamwilenje nkono ni nongoya mpaka ku Dameshiki.
12 “Wani mutumin da ake kira Ananiyas ya zo ya gan ni. Shi mai ibada ne wajen kiyaye dokoki wanda dukan Yahudawan da suke zama a can suna girmama shi ƙwarai.
“Kweneko ashinkupagwa mundu jumo lina lyakwe a Anania, mundu abhajogopaga a Nnungu na kunda Shalia jetu na manyika na eshimika na Bhayaudi bhatamanganaga ku Dameshiki.
13 Ya tsaya kusa da ni ya ce, ‘Ɗan’uwa Shawulu, ka sami ganin garinka!’ A daidai lokacin kuwa na iya ganinsa.
Gubhaishe mmona, gubhajimi tome na nne, gubhashite, ‘Apwanga a Shauli! Nnole kabhili.’ Popo pepo gunnolile, gunaabhweni.
14 “Sa’an nan ya ce, ‘Allah na kakanninmu ya zaɓe ka ka san nufinsa ka kuma ga Mai Adalcin nan ka kuma ji kalmomi daga bakinsa.
Kungai Anania gubhashite, ‘Nnungu jwa ashainabhetu ashikunng'agula mmwe nkupinga mwiimanye ibhapinga na mwaamanye Bhakamula Maengo bhabho bhanguja na pilikana lilobhe likopoka nkang'wa jabho.
15 Za ka zama mai shaidarsa ga dukan mutane game da abin da ka gani ka kuma ji.
Pabha shimwaakong'ondele kubhandu bhowe ga imwibhweni na imwipilikene.
16 Yanzu me kake jira? Ka tashi, a yi maka baftisma, a wanke zunubanka, ta wurin kira bisa ga sunansa.’
Bhai, igala nkulinda nndi? Nnjime, nkabhatishwe nneshelelwe ilebho yenu kwa tenda nneyo shinnisheme lina lya Bhakulungwa.’
17 “Sa’ad da na dawo Urushalima ina cikin addu’a a haikali, sai na ga wahayi
“Bhai, ngabhujeje ku Yelushalemu, nilinkujuga Nnungu nniekalu guniibhweni agamii.
18 na ga Ubangiji yana magana. Ya ce mini, ‘Maza! Ka bar Urushalima, gama ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.’
Gunaabhweni Bhakulungwa bhalimalanjila, ‘Shangu! Ujabhule pa Yelushalemu pabha bhandunji bha pepano bhakakukundanga pushiungong'ondele nne.’
19 “Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka.
Gunaajangwile, ‘Mmakulungwa, bhalabhonji bhamumanyinji kuti nne natendaga pita mmashinagogi kwaakamulanga na kwaakomanga bhankulupalilangaga mmwe bhala.
20 Sa’ad da kuma aka zub da jinin Istifanus mashaidinka, na tsaya can ina ba da goyon bayana ina kuma tsaron tufafin masu kisansa.’
Na kabhili pubhabhulegwe bhaakong'ondela bhenu a Shitepano, nne namwene naapali popo nguliengwa na yatendekaga ila akuno nilingamwile nngubho yabhonji bhaabhulagangaga bhala.’
21 “Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, ‘Je ka; zan aike ka can nesa a wurin Al’ummai.’”
Na Bhakulungwa gubhamalanjile, ‘Jenda, shinikutume kwaatalika kubhandunji bha ilambo ina.’”
22 Taron suka saurari Bulus sai da ya yi wannan magana. Sa’an nan suka ɗaga muryoyinsu suka yi ihu suka ce, “A raba duniya da wannan mutum! Bai cancanci yă rayu ba!”
Bhandunji bhala gubhaapilikenishiyenje a Pauli mpaka penepo, ikabheje bhakabheleketeje genego, gubhatandwibhenje kujobhela bhalinkutinji, “Mwabhulaje! Mundu jwa nnei kubhulagwape.”
23 Da suna ihu suna kaɗa mayafansu suna da tā da ƙura sama,
Gubhapundilenje kujobhela akuno bhalileshelanga kunani nngubho yabhonji na litutuli.
24 sai shugaban ƙungiyar sojan ya umarta a kai Bulus a barikin soja. Ya ba da umarni a yi masa bulala a kuma tambaye shi abin da ya sa mutane suke masa ihu haka.
Bhakulungwa bha bhakomana ngondo gubhaamulishe bhaapelekanje a Pauli nkati lugwani lwa manjola, gubhaabhalanjilenje bhaakomanje ibhoko nkupinga bhamumanye shiumilo shajamililwa nneila na Bhayaudi.
25 Suna kwantar da shi ke nan domin a yi masa bulala, sai Bulus ya ce wa jarumin da yake tsaye a nan, “Ashe, daidai ne bisa ga doka a yi wa ɗan ƙasar Roma bulala wanda ba a ma tabbatar da laifi a kansa ba?”
Ikabheje bhakaatabhanjeje nkupinga bhaakomanje ibhoko, a Pauli gubhaabhushiye bhakulungwa bha manjola bhajimi tome, “Bhuli, mwa mmbone mmanganya kunkoma mundu jwa ku Loma akanabhe ukumulwa?”
26 Da jarumin ya ji haka sai ya je wurin shugaban ƙungiyar sojan ya ce masa, “Me kake so yi ne? Wannan mutum ɗan ƙasar Roma ne.”
Bhakulungwa bha manjola bhala bhakapilikaneje nneyo, gubhaalugulile bhakulungwa bha bhakoma ngondo bhala bhalinkuti, “Nkupinga tenda nndi? Jwene munduju nshilambo jwa ku Loma!”
27 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya je ya tambayi Bulus ya ce, “Faɗa mini, kai ɗan ƙasar Roma ne?” Bulus ya ce, “I.”
Bhai, bhakulungwa bha bhakomana ngondo bhala gubhaajendele a Pauli gubhaabhushiye, “Mmalanjile, mmwe mmashilambo sha ku Loma?” A Pauli gubhaajangwile, “Elo.”
28 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya ce, “Sai da na biya kuɗi mai yawa kafin in zama ɗan ƙasa.” Bulus ya ce, “Ni kuwa an haife ni ɗan ƙasa.”
Bhakulungwa bha bhakomana ngondo gubhashite, “Nne njipata ushilambo gwa ku Loma kwalipila mmbiyayaigwinji.” A Pauli gubhashite, “Ikabheje nne nanshilambo jwa ku Loma kwa bhelekwa.”
29 Waɗanda dā suke shirin yin masa tambayoyi suka ja da baya nan da nan. Shugaban ƙungiyar sojan kansa ya tsorata da ya fahimci cewa ya sa wa Bulus, ɗan ƙasar Roma sarƙa.
Bhai, bhandunji bhapingangaga kwaabhuya a Pauli bhala shangupe gubhajabhulenje. Nkali bhakulungwa bha bhakomana ngondo bhala gubhajogwepe bhakamumanyeje kuti a Pauli pubhaliji bha shilambo sha Loma na pabha bhashinkwaatabha mindondolo.
30 Kashegari da yake shugaban ƙungiyar sojan ya so yă tabbatar da ainihin abin da ya sa Yahudawa suke zargin Bulus, sai ya sake shi ya kuwa umarci manyan firistoci da dukan Majalisar su taru. Sa’an nan ya kawo Bulus ya sa ya tsaya a gabansu.
Malabhi gakwe, bhakulungwa bha manjola gubhapinjle bhamumanye kuti Bhayaudi bhakwaalugulanga bhuli a Pauli. Kwa nneyo gubhaagopwele mindondolo a Pauli, gubhaamulishenje bhakulungwanji bha bhaabhishila na bha lukumbi bhowe bhatamangane shitamo. Kungai gubhaajimishe a Pauli pakatipakati lukumbi.