< Ayyukan Manzanni 22 >
1 “’Yan’uwa da iyaye, ku saurari kāriyata yanzu.”
“Ka püi Isarele aw, ka ngsungkhameinak vai na ngai ua” a ti.
2 Da suka ji ya yi musu magana da Arameyik, sai suka yi tsit. Sai Bulus ya ce,
Hebru ngthu am, ami veia ngthu pyenki ti ami ksing ja, käh khihkheh law u se, acunüng, Pawluh naw,
3 “Ni mutumin Yahuda ne haifaffen Tarshish na Silisiya, amma a nan birnin ne aka rene ni. Aka horar da ni sosai cikin dokokin kakanninmu a ƙarƙashin Gamaliyel ni ma dā mai himma ne cikin bauta wa Allah kamar yadda kowannenku yake a yau.
“Kei cun Kilikih hne, Tasuh mlüha ngtüikia Judah khyanga ka kyaki, acunsepi, hina Jerusalema Kamaleilaha vei ngthei lü ka ngbang lawki, jah mjükphyüinakiea thume pi ka ngthei khawiki, tungawi üng nangmia mäiha Pamhnama phäha ka ktha na khawiki.
4 Na tsananta wa masu bin wannan Hanyar har ga mutuwarsu, ina kama maza da mata ina kuma jefa su cikin kurkuku,
Acunüng, nghnumi kpami ja man lü thawngim üng jah khyum lü, thihnak vaia acuna Bawipaa Mawnglam läkie cun ka jah mkhuimkha khawiki.
5 kamar yadda babban firist da dukan Majalisa za su iya shaida. Na ma karɓi wasiƙu daga gare su zuwa ga’yan’uwansu a Damaskus, na kuma tafi can don in kawo waɗannan mutane a daure zuwa Urushalima don a hukunta su.
Ktaiyü ngvaie ja kawngcie naküt naw pi acuna ngthu cun cangki tia na ksing püikie, Damateta veki ka püi Judahe vei ami yuk ca pi ka yahki; acuna kyase acua cit lü, jah man lü Jerusalema jah cehpüi lü jah mkhuimkha khaia ka citki.
6 “Wajen tsakar rana da na yi kusa da Damaskus, ba zato ba tsammani sai wani babban haske daga sama ya haskaka kewaye da ni.
Cit lü, Damateta pei ka pha law üng, mhnüp nglunga angxita khana ka akvai aktäa vaiki ka peia vai lawki.
7 Sai na fāɗi a ƙasa na kuma ji wata murya ta ce mini, ‘Shawulu! Shawulu! Don me kake tsananta mini?’
Mdek üng ka kyuk üng, ka veia, “Sawluh, Sawluh, ise na na mkhuimkhaki ni?” tia kthai ka ngjak.
8 “Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ya amsa ya ce, ‘Ni ne Yesu Banazare, wanda kake tsanantawa.’
Acunüng, kei naw, ‘Bawipa aw, nang u ni?’ ti lü ka msang be. Acunüng, ani naw, ‘Kei Nazaret Jesuh, na mkhuimkhaa ka kyaki’ a ti.
9 Abokan tafiyata suka ga hasken, amma ba su fahimci muryar mai magana da ni ba.
Acunüng, ka püie naw akvai cun ami hmu te, na ngthuheipüikia kthai cun am ngjak u.
10 “Sai na yi tambaya, na ce, ‘Me zan yi, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Tashi, ka tafi cikin Damaskus. A can za a faɗa maka duk abin da aka shirya za ka yi.’
Kei naw, ‘Bawipa aw i ka pawh khai?’ ka ti. Acunüng, Bawipa naw, ‘Tho law lü, Damateta cita, na pawh vai naküt cun ning mtheh khaie ni’ a ti.
11 Abokan tafiyata suka ja ni a hannu zuwa cikin Damaskus, saboda ƙarfin hasken ya makanta ni.
Acuna akvaia phäha ka mik mü se, ka püie naw ami kut am na kaih u lü, Damateta ka citki.
12 “Wani mutumin da ake kira Ananiyas ya zo ya gan ni. Shi mai ibada ne wajen kiyaye dokoki wanda dukan Yahudawan da suke zama a can suna girmama shi ƙwarai.
Khyang mat Anani ngming naki, thum kcang na lü Judahe naw ami leisawng acua veki.
13 Ya tsaya kusa da ni ya ce, ‘Ɗan’uwa Shawulu, ka sami ganin garinka!’ A daidai lokacin kuwa na iya ganinsa.
Ka veia law lü, ka peia ngdüi lawki naw, ‘Ka na Sawluh aw, mdei law be a ti. Acunüng, hmu law be ngüse ka teng kyet.
14 “Sa’an nan ya ce, ‘Allah na kakanninmu ya zaɓe ka ka san nufinsa ka kuma ga Mai Adalcin nan ka kuma ji kalmomi daga bakinsa.
Ani naw, ‘Mi pupaea Pamhnam naw, a hlüei na ksing khaia, ngsungpyunki Mpya na hmu khaia, a ngthu na ngjak khaia, ning xü pängki ni;
15 Za ka zama mai shaidarsa ga dukan mutane game da abin da ka gani ka kuma ji.
Na hmu ja na ngjaka ngthu cun khyang naküta veia ania phäh saksi khai.
16 Yanzu me kake jira? Ka tashi, a yi maka baftisma, a wanke zunubanka, ta wurin kira bisa ga sunansa.’
Ise na ve sawxatki ni? Tho law lü, Baptican khana. A veia na ktaiyü üng na mkhyekatnake ja kpyawta kya khai’ a ti.
17 “Sa’ad da na dawo Urushalima ina cikin addu’a a haikali, sai na ga wahayi
Jerusalema ka ceh be käna, temple k'uma ka ktaiyü k'um üng, mdangnak ka hmuhki,
18 na ga Ubangiji yana magana. Ya ce mini, ‘Maza! Ka bar Urushalima, gama ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.’
mdangnak üng Bawipa naw, ‘Angxita Jerusalem üngka naw cita; ka ngthu na sang vai ahin üng am ning ngja hlü ve u’ a ti cun ka khamei yahki.
19 “Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka.
Kei naw, ‘Bawipa aw, sinakok naküta jumeiki naküt thawngim üng ja khyum lü, ka jah kpai khawi ksingkie;
20 Sa’ad da kuma aka zub da jinin Istifanus mashaidinka, na tsaya can ina ba da goyon bayana ina kuma tsaron tufafin masu kisansa.’
na saksi Stephena thisen ami hnim üng, kei pi a peia ngdüi hnga lü, a thih vai yüna lü, hnimki hea ami suisak ka na kpawmki’ ka ti.
21 “Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, ‘Je ka; zan aike ka can nesa a wurin Al’ummai.’”
Ani naw, ‘Cita, hin üngka naw athuknak, khyangmjükceea veia ning tüih veng’ a ti.
22 Taron suka saurari Bulus sai da ya yi wannan magana. Sa’an nan suka ɗaga muryoyinsu suka yi ihu suka ce, “A raba duniya da wannan mutum! Bai cancanci yă rayu ba!”
Acuna ngthu a pyen veia khyange naw ngai u lü; acunüng, angsanga ngpyang u lü, “Ceh ta ua! Hnim ua, xüng khaia am daw ve” ami ti.
23 Da suna ihu suna kaɗa mayafansu suna da tā da ƙura sama,
Ngpyang u lü, ami suisake jah sut u lü, jah kha u lü, mput khan da phuh u se;
24 sai shugaban ƙungiyar sojan ya umarta a kai Bulus a barikin soja. Ya ba da umarni a yi masa bulala a kuma tambaye shi abin da ya sa mutane suke masa ihu haka.
acunüng, Romah yekap ngvai säih naw, Pawluh ise acukba ami pawh tia ksing hlü lü, “Yekapea venaka ceh u lü, kpai u lü ise Judahe acukba ngpyangkie ti cun kcet ua” ti lü a jah mtheh.
25 Suna kwantar da shi ke nan domin a yi masa bulala, sai Bulus ya ce wa jarumin da yake tsaye a nan, “Ashe, daidai ne bisa ga doka a yi wa ɗan ƙasar Roma bulala wanda ba a ma tabbatar da laifi a kansa ba?”
Acunüng, khit u lü kpai u se, Pawluh naw, a peia ngdüikia yekap ngvai üng, “Romah khyang naki, am mkhyenak angsinga am ksing xa u lü nami kpai hin nglawiki aw?” a ti.
26 Da jarumin ya ji haka sai ya je wurin shugaban ƙungiyar sojan ya ce masa, “Me kake so yi ne? Wannan mutum ɗan ƙasar Roma ne.”
Acunüng, yekap ngvai naw, acun a ngjak ja, yekap ngvai säiha veia cit lü, “Na bi law cän ngaia, hin hin Romah khyanga kya ve” ti lü, a mtheh.
27 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya je ya tambayi Bulus ya ce, “Faɗa mini, kai ɗan ƙasar Roma ne?” Bulus ya ce, “I.”
Acunüng, yekap ngvai säih naw law lü, a veia, “Romah, khyanga na kyaki aw? Na mtheha” a ti. Acunüng, ani naw, “Ä, kei Romah khyang ni” a ti.
28 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya ce, “Sai da na biya kuɗi mai yawa kafin in zama ɗan ƙasa.” Bulus ya ce, “Ni kuwa an haife ni ɗan ƙasa.”
Acunüng, yekap ngvai säih naw, “Romah khyanga ka kyanak vaia ngui khawha ka peki ni” ti lü, msang se, acunüng, Pawluh naw, “Kei cun Romah khyanga ka ngtüi lawki” a ti.
29 Waɗanda dā suke shirin yin masa tambayoyi suka ja da baya nan da nan. Shugaban ƙungiyar sojan kansa ya tsorata da ya fahimci cewa ya sa wa Bulus, ɗan ƙasar Roma sarƙa.
Acun ja kcet khaia bükie naw Pawluh cun angxita cehta u se; yekap ngvai säih naw pi, Romah khyang ni tia ksing lü, Romah khyang a khiha phäha aktäa kyühei lawki.
30 Kashegari da yake shugaban ƙungiyar sojan ya so yă tabbatar da ainihin abin da ya sa Yahudawa suke zargin Bulus, sai ya sake shi ya kuwa umarci manyan firistoci da dukan Majalisar su taru. Sa’an nan ya kawo Bulus ya sa ya tsaya a gabansu.
A ngawi üng, Judahe naw ise Pawluh ami hneng ti ksing hlü lü, yekap ngvai säih naw Pawluh cun xaki naw, ktaiyü ngvaie ja ngthumkhyahkie naküt jah ngbämsak lü, ani cun lawpüiki naw, ami hmaia a ngdüih lawsak.