< Ayyukan Manzanni 22 >
1 “’Yan’uwa da iyaye, ku saurari kāriyata yanzu.”
“Na fi dunu amola ada huluane, na da ni hou gaga: musa: dilia nabima!”
2 Da suka ji ya yi musu magana da Arameyik, sai suka yi tsit. Sai Bulus ya ce,
E da Hibulu sia: ga ilima sia: be amo nababeba: le, ilia da baligiliwane ouiya: i. Bolo da eno amane sia: i:,
3 “Ni mutumin Yahuda ne haifaffen Tarshish na Silisiya, amma a nan birnin ne aka rene ni. Aka horar da ni sosai cikin dokokin kakanninmu a ƙarƙashin Gamaliyel ni ma dā mai himma ne cikin bauta wa Allah kamar yadda kowannenku yake a yau.
“Na da Yu fi dunu. Na da Dasase moilai bai bagade Silisia sogega lalelegele, Yelusaleme moilai bai bagade amoga misini, na da Gama: iliele ea sugulu ganodini sugulu hamosu. E da gasa bagadewane, nini aowalalia sema nama olelei. Na da dili huluane wali eso gilisi amo defele, Gode Ea hou gasawane gagui galu.
4 Na tsananta wa masu bin wannan Hanyar har ga mutuwarsu, ina kama maza da mata ina kuma jefa su cikin kurkuku,
Na musa: da Yesu Gelesu Ea Logoga ahoasu dunu se nabima: ne fananu amola bogoma: ne fasu. Na da ilia gagulaligili, se dabe iasu diasu ganodini ha: digi.
5 kamar yadda babban firist da dukan Majalisa za su iya shaida. Na ma karɓi wasiƙu daga gare su zuwa ga’yan’uwansu a Damaskus, na kuma tafi can don in kawo waɗannan mutane a daure zuwa Urushalima don a hukunta su.
Gobele salasu Ouligisu dunu amola Gasolo dunu huluane, ilia da na sia: da dafawane dawa: Ilia na: iyado Yu dunu Dama: sagase moilaiga esalu ilima meloa dedene nama i. Amaiba: le, na da Yesu Ea hou lalegagui dunu amo gagulaligili, sia: inega la: gili, se dabe iasu ima: ne Yelusaleme moilai bai bagade amoga bu hiouginana asi dagoi.
6 “Wajen tsakar rana da na yi kusa da Damaskus, ba zato ba tsammani sai wani babban haske daga sama ya haskaka kewaye da ni.
Na da logoga ahoanoba, Dama: sagase moilai gadenenewane doaga: loba, esomogoa hadigi bagade muagado misini nama sisiga: i ba: i.
7 Sai na fāɗi a ƙasa na kuma ji wata murya ta ce mini, ‘Shawulu! Shawulu! Don me kake tsananta mini?’
Na da osoboga diasa: ili, sia: amane nabi, `Solo! Solo! Di da abuliba: le nama se iabela: ?’
8 “Sai na yi tambaya na ce, ‘Wane ne kai, ya Ubangiji?’ “Ya amsa ya ce, ‘Ni ne Yesu Banazare, wanda kake tsanantawa.’
Na da amane adole ba: i, ‘Hina! Di da nowala: ?’ E da nama bu adole i, ‘Na da Yesu, Na: salede dunu! Di da nama se iaha!’
9 Abokan tafiyata suka ga hasken, amma ba su fahimci muryar mai magana da ni ba.
Dunu eno sigi ahoasu dunu da hadigi ba: i, be sia: ea bai hame dawa: i galu.
10 “Sai na yi tambaya, na ce, ‘Me zan yi, ya Ubangiji?’ “Ubangiji ya ce, ‘Tashi, ka tafi cikin Damaskus. A can za a faɗa maka duk abin da aka shirya za ka yi.’
Na amane adole ba: i, ‘Hina! Na da adi hamoma: bela: ?’ Hina Gode da bu adole i, ‘Di wa: legadole, Dama: sagase moilaiga masa! Amo moilaiga, dunu eno da dia hawa: hamosu amo Gode da dima ilegei, amo dima olelemu.’
11 Abokan tafiyata suka ja ni a hannu zuwa cikin Damaskus, saboda ƙarfin hasken ya makanta ni.
Hadigi bagade da na si wadela: lesiba: le, na da hamedafa ba: i. Amaiba: le, na fidisu dunu da na lobolele, Dama: sagase moilaiga oule asi.
12 “Wani mutumin da ake kira Ananiyas ya zo ya gan ni. Shi mai ibada ne wajen kiyaye dokoki wanda dukan Yahudawan da suke zama a can suna girmama shi ƙwarai.
Amo moilai ganodini, dunu afae ea dio amo A: nanaia: se esalu. E da Godema bagade dawa: su dunu. E da ninia Sema nabawane hamosu amola Yu dunu huluane da ema nodone dawa: i.
13 Ya tsaya kusa da ni ya ce, ‘Ɗan’uwa Shawulu, ka sami ganin garinka!’ A daidai lokacin kuwa na iya ganinsa.
E da nama misini, na dafulili lela, amane sia: i, ‘Na fi dunu, Solo. Di bu ba: ma.’ Amalalu, mae aligili na si bu ba: i. Na A: nanaia: se ba: i.
14 “Sa’an nan ya ce, ‘Allah na kakanninmu ya zaɓe ka ka san nufinsa ka kuma ga Mai Adalcin nan ka kuma ji kalmomi daga bakinsa.
E nama amane sia: i, ‘Ninia aowalali dunu ilia Gode da di Ea ida: iwane hawa: hamosu dunu Yesu Gelesu amo ba: ma: ne amola Ea sia: E lafidili sia: i nabima: ne, dima ilegei dagoi.
15 Za ka zama mai shaidarsa ga dukan mutane game da abin da ka gani ka kuma ji.
Di da Yesu Ea ba: su dunu amo hawa: hamosu hamomuyo. Di da dunu huluanema dia ba: i liligi amola dia nabi liligi, olelemu.
16 Yanzu me kake jira? Ka tashi, a yi maka baftisma, a wanke zunubanka, ta wurin kira bisa ga sunansa.’
Be wali, udigili mae esaloma! Wa: legadole, hanoga fane salasu hou hamoma! Di Godema sia: ne gadosea, dia wadela: i hou huluane dodofei dagoi ba: mu!’
17 “Sa’ad da na dawo Urushalima ina cikin addu’a a haikali, sai na ga wahayi
Na da Yelusaleme moilai bai bagade amoga buhagi. Na da Debolo Diasu ganodini Godema sia: ne gadosa, esalawane ba: i.
18 na ga Ubangiji yana magana. Ya ce mini, ‘Maza! Ka bar Urushalima, gama ba za su yarda da shaidarka game da ni ba.’
Amo ganodini, na Hina Yesu Gelesu ba: i. E da nama amane sia: i, ‘Hadi mabu! Yelusaleme moilai bai bagade hedolo yolesima. Di da guiguda: esalebe dunuma dia ba: su liligi amola Na hou olelesea, ilia da hame nabimu.’
19 “Na amsa na ce, ‘Ubangiji, waɗannan mutane sun san cewa na bi majami’a-majami’a na jefa waɗanda suka gaskata da kai a cikin kurkuku, in kuma yin musu dūka.
Na Ema bu adole i, ‘Hina! Na da musa: sinagoge diasuga asili, na da Dia hou lalegagui dunu gagulaligili fasu.
20 Sa’ad da kuma aka zub da jinin Istifanus mashaidinka, na tsaya can ina ba da goyon bayana ina kuma tsaron tufafin masu kisansa.’
Ilia da Dia ba: su dunu Sidibene amo medole legeloba, na amola da amoga esalu. Na da ea medosu hahawane ba: i, amola na da ea medosu dunu ilia abula ouligimusa: gagui.’
21 “Sa’an nan Ubangiji ya ce mini, ‘Je ka; zan aike ka can nesa a wurin Al’ummai.’”
Be Hina Yesu Gelesu da nama sia: i, ‘Masa! Na da di sedaga esalebe Dienadaile dunu amo olelema: ne, asunasimu galebe!’
22 Taron suka saurari Bulus sai da ya yi wannan magana. Sa’an nan suka ɗaga muryoyinsu suka yi ihu suka ce, “A raba duniya da wannan mutum! Bai cancanci yă rayu ba!”
Dunu huluane da Bolo ea sia: noga: le nabi. Be e da Dienadaile dunuma masunu sia: beba: le, ilia bu ha: giwane halasu, amane, “Amo dunu bogoma: ne medoma! E da bu esalumu da defea hame galebe!”
23 Da suna ihu suna kaɗa mayafansu suna da tā da ƙura sama,
Ilia da ‘a: i’ ea gusa: ne, amola ilia abula fadegale fefeloasu, osobo gasa: le gadosu.
24 sai shugaban ƙungiyar sojan ya umarta a kai Bulus a barikin soja. Ya ba da umarni a yi masa bulala a kuma tambaye shi abin da ya sa mutane suke masa ihu haka.
Louma dadi gagui ouligisu dunu da ea dadi gagui dunuma, ilia Bolo gagili sali diasu amo ganodini oule masa: ne sia: i. E da Yu dunu da Bolo medoma: ne bagadewane halasu amo ea bai nabima: ne, ilia Bolo bagadewane fama: ne, e sia: i.
25 Suna kwantar da shi ke nan domin a yi masa bulala, sai Bulus ya ce wa jarumin da yake tsaye a nan, “Ashe, daidai ne bisa ga doka a yi wa ɗan ƙasar Roma bulala wanda ba a ma tabbatar da laifi a kansa ba?”
Be ilia Bolo fama: ne ifaga la: gi dagoiba: le, Bolo da dadi gagui ouligisu dunu afae gadenene lela ema amane sia: i, “Di da Louma dunudafa amo ea wadela: i hou hogoma: ne mae fofada: ne, udigili famu da Louma sema defele ganabela: ?”
26 Da jarumin ya ji haka sai ya je wurin shugaban ƙungiyar sojan ya ce masa, “Me kake so yi ne? Wannan mutum ɗan ƙasar Roma ne.”
Amo dadi gagui ouligisu da amo sia: nababeba: le, e da ouligisudafa ema asili, ema amane adole ba: i, “Di da adi hamosala: ? Amo dunu da Louma dunudafa!”
27 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya je ya tambayi Bulus ya ce, “Faɗa mini, kai ɗan ƙasar Roma ne?” Bulus ya ce, “I.”
Amalalu, dadi gagui ouligisu da Boloma asili, ema amane adole ba: i, “Adoma! Di da Louma dunudafala: ?” Bolo da bu adole i, “Ma!”
28 Sai shugaban ƙungiyar sojan ya ce, “Sai da na biya kuɗi mai yawa kafin in zama ɗan ƙasa.” Bulus ya ce, “Ni kuwa an haife ni ɗan ƙasa.”
Dadi gagui ouligisu da bu adole i, “Na da muni bagade Gamanema ia dagoiba: le, Louma dunudafa hamoi galu.” Bolo da bu adole i, “Be na ada da Louma dunuba: le, na da Louma dunudafa esala!”
29 Waɗanda dā suke shirin yin masa tambayoyi suka ja da baya nan da nan. Shugaban ƙungiyar sojan kansa ya tsorata da ya fahimci cewa ya sa wa Bulus, ɗan ƙasar Roma sarƙa.
Hedolowane, dadi gagui dunu ilia Boloma adole ba: musa: dawa: i dunu, amo sia: nababeba: le beda: iwane mugului. Dadi gagui ouligisu dunu amola da bagadewane beda: i. Bolo da Louma dunudafa, amola e da amo sa: inega la: gi dagoi, amo dawa: beba: le, e bagadewane beda: i.
30 Kashegari da yake shugaban ƙungiyar sojan ya so yă tabbatar da ainihin abin da ya sa Yahudawa suke zargin Bulus, sai ya sake shi ya kuwa umarci manyan firistoci da dukan Majalisar su taru. Sa’an nan ya kawo Bulus ya sa ya tsaya a gabansu.
Dadi gagui ouligisu da moloiwane Yu dunu ilia Boloma halasu ea bai dawa: ma: ne dawa: i galu. Amaiba: le, golale hahabe, e da ea dunuma Bolo sia: ine fadegama: ne sia: i. E da Gobele salasu Hina dunu amola Gasolo dunu huluane gilisima: ne sia: i. Amalalu, e da Bolo oule misini, Bolo da huluane ba: ma: ne leloma sia: i.