< Ayyukan Manzanni 21 >
1 Bayan muka rabu da su da ƙyar, sai muka shiga jirgin ruwa, muka miƙe zuwa Kos. Kashegari muka tafi Rods daga can kuma muka je Fatara.
Unsiki ghuno tukalekine navene, tukyula ku nyanja, tukafikile mulikaja ilya Kosi, ikighono kinokikafikile mu likaja lya Rodo, na kuhuma ukuo tukafikile mulikaja lya Patara.
2 Sai muka sami wani jirgin ruwa da zai ƙetare zuwa Funisiya, sai muka shiga muka kama tafiya.
Ye tupatile i meli jinojino jilovoka kuluta ku Foinike, tukapandile na kukyula.
3 Bayan muka hangi Saifurus muka wuce shi ta kudu, sai muka ci gaba zuwa Suriya. Muka sauka a Taya, inda jirgin ruwanmu zai sauke kayansa.
Ye tufikile pavulongolo pa kiponge ikya Kipro, tukajilekile ulubale ulwa ng'ighi, tukakyula kuluta ku Siria, tukima mulikaja ilya Tiro, ulwakuva ukuo kwekuno imeli jikale jipakilvue ishehena ja mwene.
4 Da muka sami almajirai a can, sai muka zauna da su kwana bakwai. Ta wurin Ruhu, suka yi ƙoƙari su hana Bulus wucewa zuwa Urushalima.
Ye avavuene avavulanisivua, tukikala ukuo ifighono budika lubale. Ava vulanisivua avaava vakam'bula u Paulo kukilila uMhepo kuuti umwene nangisaghe ku Yerusalemu.
5 Amma da lokacin tashinmu ya yi, sai muka tashi muka ci gaba da tafiyarmu. Dukan almajirai da matansu da’ya’yansu suka raka mu har bayan birni, a can kuwa a bakin teku muka durƙusa muka yi addu’a.
Ye visile ifighono fila, usue tukabuka kuluta kulyusue. Vooni palikimo, nava mama vavanave palikimo navaana vavanave, vakatuhingilisie musila siitu yeye tuhumile kunji kulikaja. Kange tukafughama ku pwani, tukifunya, tukalaghine tweeni.
6 Bayan mun yi bankwana da juna, sai muka shiga jirgin ruwa, su kuwa suka koma gida.
Tukapandile imeli, kuno avenge vigomoka kange kunyumba sivanave.
7 Muka ci gaba da tafiyarmu daga Taya muka sauka a Tolemayis, inda muka gai da’yan’uwa muka yi kwana ɗaya tare da su.
Kange ye tumalile ulughendo lwitu kuhuma ku Tiro, tukafikile ku Tolemai. Pala tukahungile avanyalukolo na pikukala na vene kighono kimo.
8 Da muka tashi kashegari, sai muka isa Kaisariya muka kuma sauka a gidan Filibus mai bishara, ɗaya daga cikin Bakwai ɗin nan.
Ikighono kino kikwisa tukabukile tukalutile ku Kaisaria. Usue tukingile munyumba ja Filipo, undaliki ughwa livangili, juno alyale jumbo vava budika lubale, najusue tukikala palikimo nu mwene.
9 Yana da’ya’ya huɗu’yan mata da ba su yi aure ba, waɗanda suka yi annabci.
Umuunhu uju alyale navahinja vano vakavilagha.
10 Bayan muka yi’yan kwanaki da dama a can, sai wani annabin da ake kira Agabus ya gangaro daga Yahudiya.
Ye ikalile ukuo ifighono n'diiki, akika kuhuma kuvu Yahudi um'biili jumo juno itambulivua Agabo.
11 Da ya zo wurinmu, sai ya ɗauki ɗamarar Bulus, ya ɗaura hannuwansa da ƙafafunsa da ita sa’an nan ya ce, “Ruhu Mai Tsarki ya ce, ‘Haka Yahudawan Urushalima za su daure mai wannan ɗamara su kuma ba da shi ga Al’ummai.’”
Umwene akisile kulyusue akatola ukanda ghwa Paulo. Ku uluo akipinya amaghulu nana mavoko gha mwene jujuo akaati, “U Mhepo u Mwitike iiti ndiiki,” “Ava Yahudi ku Yerusalemu vikupinya u muunhu juno itema ukanda ughu, voope vikupela mumavoko gha vaanhu avapanji.”
12 Sa’ad da muka ji haka, sai mu da mutanen da suke can muka roƙi Bulus kada yă je Urushalima.
Ye tum'pulike amasio agha usue navaanhu vano vakale vikukala pala tukam'bula u Paulo aleke pitogha kuluta ku Yerusalemu.
13 Sai Bulus ya amsa ya ce, “Don me kuke kuka kuna kuma ɓata mini zuciya? A shirye nake ba ma a daure ni kawai ba, amma har ma in mutu a Urushalima saboda sunan Ubangiji Yesu.”
Pe u Paulo akamula, “Muvomba kiki, mulila na kudenyania inumbula jango? Ulwakuva niling'anisie, nambe kukungua kweene, looli kange kufwila ukuo ku Yerusalemu vwimila vwa litavua ilya Mutwa Yesu.”
14 Da dai ya ƙi rarrasuwa, muka yi shiru, muka ce, “Bari Ubangiji yă yi nufinsa.”
Ulwakuva u Paulo nakale ilonda kuvulua, tukabuhilile na kujoova, “kange uvughane vwa Mutwa vuvombike.”
15 Bayan haka, sai muka shirya muka kuma haura zuwa Urushalima.
Ifighono ifi, tukatolile amafuko ghitu nakuluta ku Yerusalemu.
16 Waɗansu almajirai daga Kaisariya suka raka mu suka kawo mu gidan Minason, inda za mu sauka. Shi mutumin Saifurus ne kuma ɗaya daga cikin almajirai na farko.
Avavulanisivua vamo kuhuma ku Kaisaria tukafwatine nusue. Vakan'twala umuunhu jumo juno itambulivua Mnasoni, muunhu ghwa ku Kipro, um'bulanisivua ghwa pakali, juno tulikalile palikimo.
17 Sa’ad da muka zo Urushalima,’yan’uwa suka karɓe mu da murna.
Ye tufikile ku Yerusalemu, avanyalukolo vakatuupile nulukelo.
18 Kashegari Bulus da sauranmu muka tafi domin mu ga Yaƙub, dukan dattawan kuwa suna nan.
Ikighono kino kikwisa u Paulo akalutile palikimo nusue kwa Yakobo, nava ghogholo vooni vano pevakale.
19 Bulus ya gaishe su ya kuma ba su rahoto dalla-dalla a kan abin da Allah ya yi a cikin Al’ummai ta wurin aikinsa.
Ye tuhungile, akavapela imola jino ye jikyale ijinge amasio ghano uNguluve alyavombile mu vanave mu vapanji kuhumila mumbombele inofu ijaija ija mweene.
20 Da suka ji haka, sai suka yabi Allah. Sa’an nan suka ce wa Bulus, “Ka gani ɗan’uwa, yawan dubban Yahudawan da suka gaskata, kuma dukansu masu himma ne a wajen bin doka.
Unsiki ye vam'pulike agha, vakam'pala u Nguluve, pe vakam'bula, “Ghulola, nyalukolo kweghale amaelufu ghalingi vitiike muvala muva Yahuhudi. Aveene Vooni valinuvufumbue uvwakukola indaghilo.
21 An sanar da su cewa kana koya wa dukan Yahudawan da suke zama a cikin Al’ummai cewa su juye daga Musa, kana kuma faɗa musu kada su yi wa’ya’yansu kaciya ko su yi rayuwa bisa ga al’adunmu.
Vavulilue kusimilisivua uve, kuuti ghu vulanisia ava Yahudi vino vikukala pakate pavapanji kulekana nu Musa, kuuti ghukuvavula vano navakekile avaana vavanave, kangekange navangafwataghe injio isa kali.
22 To, me za mu yi ke nan? Lalle za su ji cewa ka iso,
Tunoghile tuvombe kiki? Vikagula kuuti vipulika uve ghwisile.
23 saboda haka, ka yi abin da muka faɗa maka. Akwai mutum huɗu tare da mu da suka yi alkawari.
Lino vombagha kino usue tukukuvula: tuulinavoope vaanhu vane vano vavikile ulujigho.
24 Ka ɗauki waɗannan mutane, ka tafi da su ku tsarkaka gaba ɗaya, ka kuma biya musu kome don su samu su yi aski. Ta haka kowa zai sani babu gaskiya a waɗannan rahotanni game da kai, za a kuma ga cewa kai kanka kana kiyaye dokar.
Vatole avaanhu ava pe ghuvalasie ghwe mwene palikimo navene, pe uvahombele ighalama savanave, neke vakeete amatue ghavanave. Mu uluo umuunhu jumo akagule kuuti ghano gha vombilue vwimila uve gha vudesi. Vamanyile kuuti uve ghugadilile indaghilo.
25 Game da Al’ummai masu bi kuwa, mun yi musu wasiƙa a kan shawararmu cewa su guji abincin da aka miƙa wa gumaka, da jini, da naman dabbar da aka maƙure da kuma fasikanci.”
Looli imola isa vapanji vaano viitiki, tulyalembile na kuhumia ululaghilo kuuti vanoghile kukujileka ni fiinu fino fihumisivue mumatekelo agha fihweni, ni danda, kuhuma ni kila kino kinyongilue, kange vavulekaghe uvuvafu.”
26 Kashegari, sai Bulus ya ɗauki mutanen ya kuma tsarkake kansa tare da su. Sa’an nan ya tafi haikali domin yă sanar da ranar cikar tsarkakewarsu da kuma ranar da za a ba da sadaka domin kowannensu.
Pe pano, u Paulo akavatoola avaghosi, ikighono ikyavuvili, akinosisie jujuo palikimo na veene, akingila mu nyumba imbaha inyimike ijakufunyila, kupulisia unsiki ughwa kighono ikyakuvavulanisia na lilitekelo lihumisivue vwimila umuunhu ghweni ughwa vanave.
27 Da kwana bakwai ɗin suka yi kusan cika, waɗansu Yahudawa daga lardin Asiya suka ga Bulus a haikali. Sai suka zuga taron duka, suka kama shi,
Ifighono fila ifya budika lubale ye flipipi kusila, ava Yahudi vamo kuhuma ku Asia vakamwaghile u Paulo mu nyumba imbaha inyimike ija kufunyila, namapugha vakakalala, kange vakamugholokesia amavoko.
28 suna ihu suna cewa “Mutanen Isra’ila ku taimake mu! Ga mutumin da yake koya wa dukan mutane ko’ina cewa su ƙi mutanenmu da dokarmu da kuma wannan wuri. Ban da haka ma, ya kawo Hellenawa a cikin filin haikali ya ƙazantar da wurin nan mai tsarki.”
Valyale vijeghela, “Avaanhu ava ku Israeli, mututange, uju ghwe muunhu jula juno ivulanisia avaanhu kwooni amasio ghano gha pungine na vaanhu, indaghilo pano tulipuo apa. Kange avaletile ava Yunani mu nyumba inyimike ijakufunyila na piku panyasia apa pa vwimike.”
29 (Dā ma can sun ga Turofimus mutumin Afisa a birni tare da Bulus suka yi tsammani Bulus ya kawo shi filin haikali.)
Ulwakuva pavwasio valyale vamwaghile u Trofimo mu Efeso alyale nu mwene palikimo kulikaja, aveene vyalale viiti u Paulo akan'twala ku nyumba imbaha inyimike ija kufunyila.
30 Duk birnin ya ruɗe, mutane suka zaburo da gudu daga kowane gefe. Suka kama Bulus, suka ja shi daga haikali, nan da nan aka rurrufe ƙofofi.
Ilikaja lyooni lilyale nuludegho, na vaanhu vakakimbiila palikimo na ku n'kola u Paulo. Vakamumia kunji mu nyumba imbaha ijakufunyila, kaange amalyango ghakadindua.
31 Yayinda suke ƙoƙari su kashe shi, sai labari ya kai ga shugaban ƙungiyar sojan Roma cewa birnin Urushalima duk ta hargitse.
Ye valyale vighela kukum'buda imola sikam'fikila um'baha ghwa kipugha ikya valoleli kuuti i Yerusalemu jooni jilyale jimemile ulunjughanjugha.
32 Nan da nan ya ɗibi waɗansu hafsoshi da sojoji suka gangara a guje wurin taron. Da masu hargitsin suka ga shugaban ƙungiyar sojan da sojojinsa, sai suka daina dūkan Bulus.
Pa uluo akavatola avasikari nava jemedari akakimbilila ikipugha. Unsiki ghuno avaanhu ye vamwaghile um'baha ughwa valoleli navasikari, vakamuleka kun'tova u Paulo.
33 Shugaban ƙungiyar sojan ya zo ya kama shi ya ba da umarni a daure shi da sarƙoƙi biyu. Sa’an nan ya yi tambaya ko shi wane ne, da kuma abin da ya yi.
Kange um'baha ghwa kipugha ye alipipi akan'kosa u Paulo, pe akalaghila akungue namanyololo mu m'biili. Akam'posia umwene kaange ghwe veeni kange ghwe veeni avombile kicking.
34 Waɗansu daga cikin taron suka ɗau kururuwa suna ce abu kaza, waɗansu kuma suna ce abu kaza, da yake shugaban ƙungiyar sojan ya kāsa samun ainihin tushen maganar saboda yawan hayaniyar, sai ya yi umarni a kai Bulus barikin soja.
Vamo avaanhu mukipugha valyale vilalatila ikiiinu iiki navange ikinge. Ulwakuva u jemedari naghelile kukuvavula ikinu kye kyoni kila ulwakuva lwa njeghelo sila, akalaghila u Paulo ise munkate mu lilinga.
35 Sa’ad da Bulus ya kai bakin matakala, sai da sojoji suka ɗaga shi sama saboda tsananin haukan taron.
Kange ye afikile pa ngasi, pe akatolua nu nsikari ughwa kipugha vwimila uvwa lunjughanjugha.
36 Taron da suka bi suka dinga kururuwa, suna cewa, “A yi da shi!”
Pe ikipugha kikam'bingilila na kughendelela ni njeghelo, “M'busie uju!”
37 Da sojoji suka kai gab da shigar da Bulus cikin bariki, sai ya ce wa shugaban ƙungiyar sojan, “Ko ka yarda in yi magana da kai?” Sai ya amsa ya ce, “Ka iya Girik ne?
U Paulo ye itwalua munkate mu ngome, akam'bula um'baha ghwa kipugha, “Lunoghile kukum'bula ikinu?” Um'baha jula ughwa kipugha akaati, “Ghujova ikii Yunani?
38 Ba kai ba ne mutumin Masar nan da ya haddasa tawaye har ya yi jagorar’yan ta’ada dubu huɗu zuwa hamada a shekarun baya?”
Asi, uve naveve mu Misri juno pavutengulilo alongosia uvugalusi kaange atoola avalugu imbilima shine kulukuve?”
39 Bulus ya amsa ya ce, “Ni mutumin Yahuda ne, daga Tarshish a Silisiya shahararren birnin nan. In ka yarda bari in yi wa mutane magana.”
U paulo akaati, “Une nili Muyahudi kuhuma mulikaja ilya Tarso ilya ku Krikia. UneUne nili muholua ghwa likaja lino litanbulike. Nikuvasuma, munitavule nijove na vaanhu.”
40 Da ya sami izini daga shugaban ƙungiyar sojan, sai Bulus ya tsaya a matakala, ya ɗaga wa taron hannu. Da dukan suka yi shiru, sai ya ce musu da Arameyanci,
Unsiki ghuno u jemedari atavwile, u Paulo Akiva pa ngasi akahumia indaghilo ku vaanhu kuluvoko lwa mwene. Unsiki ghuno ghukalilime fiijo pe akajova navoope kuki Hebrania. Akaati,