< Ayyukan Manzanni 21 >

1 Bayan muka rabu da su da ƙyar, sai muka shiga jirgin ruwa, muka miƙe zuwa Kos. Kashegari muka tafi Rods daga can kuma muka je Fatara.
ไต รฺวิสฺฤษฺฏา: สนฺโต วยํ โปตํ พาหยิตฺวา ฤชุมารฺเคณ โกษมฺ อุปทฺวีปมฺ อาคตฺย ปเร'หนิ โรทิโยปทฺวีปมฺ อาคจฺฉาม ตตสฺตสฺมาตฺ ปาตารายามฺ อุปาติษฺฐามฯ
2 Sai muka sami wani jirgin ruwa da zai ƙetare zuwa Funisiya, sai muka shiga muka kama tafiya.
ตตฺร ไผนีกิยาเทศคามินมฺ โปตเมกํ ปฺราปฺย ตมารุหฺย คตวนฺต: ฯ
3 Bayan muka hangi Saifurus muka wuce shi ta kudu, sai muka ci gaba zuwa Suriya. Muka sauka a Taya, inda jirgin ruwanmu zai sauke kayansa.
กุโปฺรปทฺวีปํ ทฺฤษฺฏฺวา ตํ สวฺยทิศิ สฺถาปยิตฺวา สุริยาเทศํ คตฺวา โปตสฺถทฺรวฺยาณฺยวโรหยิตุํ โสรนคเร ลาคิตวนฺต: ฯ
4 Da muka sami almajirai a can, sai muka zauna da su kwana bakwai. Ta wurin Ruhu, suka yi ƙoƙari su hana Bulus wucewa zuwa Urushalima.
ตตฺร ศิษฺยคณสฺย สากฺษาตฺกรณาย วยํ ตตฺร สปฺตทินานิ สฺถิตวนฺต: ปศฺจาตฺเต ปวิเตฺรณาตฺมนา เปาลํ วฺยาหรนฺ ตฺวํ ยิรูศาลมฺนครํ มา คม: ฯ
5 Amma da lokacin tashinmu ya yi, sai muka tashi muka ci gaba da tafiyarmu. Dukan almajirai da matansu da’ya’yansu suka raka mu har bayan birni, a can kuwa a bakin teku muka durƙusa muka yi addu’a.
ตตเสฺตษุ สปฺตสุ ทิเนษุ ยาปิเตษุ สตฺสุ วยํ ตสฺมาตฺ สฺถานาตฺ นิชวรฺตฺมนา คตวนฺต: , ตสฺมาตฺ เต สพาลวฺฤทฺธวนิตา อสฺมาภิ: สห นครสฺย ปริสรปรฺยฺยนฺตมฺ อาคตา: ปศฺจาทฺวยํ ชลธิตเฏ ชานุปาตํ ปฺรารฺถยามหิฯ
6 Bayan mun yi bankwana da juna, sai muka shiga jirgin ruwa, su kuwa suka koma gida.
ตต: ปรสฺปรํ วิสฺฤษฺฏา: สนฺโต วยํ โปตํ คตาเสฺต ตุ สฺวสฺวคฺฤหํ ปฺรตฺยาคตวนฺต: ฯ
7 Muka ci gaba da tafiyarmu daga Taya muka sauka a Tolemayis, inda muka gai da’yan’uwa muka yi kwana ɗaya tare da su.
วยํ โสรนคราตฺ นาวา ปฺรสฺถาย ตลิมายินครมฺ อุปาติษฺฐาม ตตฺราสฺมากํ สมุทฺรียมารฺคสฺยานฺโต'ภวตฺ ตตฺร ภฺราตฺฤคณํ นมสฺกฺฤตฺย ทินเมกํ ไต: สารฺทฺธมฺ อุษตวนฺต: ฯ
8 Da muka tashi kashegari, sai muka isa Kaisariya muka kuma sauka a gidan Filibus mai bishara, ɗaya daga cikin Bakwai ɗin nan.
ปเร 'หนิ เปาลสฺตสฺย สงฺคิโน วยญฺจ ปฺรติษฺฐมานา: ไกสริยานครมฺ อาคตฺย สุสํวาทปฺรจารกานำ สปฺตชนานำ ผิลิปนามฺน เอกสฺย คฺฤหํ ปฺรวิศฺยาวติษฺฐามฯ
9 Yana da’ya’ya huɗu’yan mata da ba su yi aure ba, waɗanda suka yi annabci.
ตสฺย จตโสฺร ทุหิตโร'นูฒา ภวิษฺยทฺวาทินฺย อาสนฺฯ
10 Bayan muka yi’yan kwanaki da dama a can, sai wani annabin da ake kira Agabus ya gangaro daga Yahudiya.
ตตฺราสฺมาสุ พหุทินานิ โปฺรษิเตษุ ยิหูทียเทศาทฺ อาคตฺยาคาพนามา ภวิษฺยทฺวาที สมุปสฺถิตวานฺฯ
11 Da ya zo wurinmu, sai ya ɗauki ɗamarar Bulus, ya ɗaura hannuwansa da ƙafafunsa da ita sa’an nan ya ce, “Ruhu Mai Tsarki ya ce, ‘Haka Yahudawan Urushalima za su daure mai wannan ɗamara su kuma ba da shi ga Al’ummai.’”
โสสฺมากํ สมีปเมตฺย เปาลสฺย กฏิพนฺธนํ คฺฤหีตฺวา นิชหสฺตาปาทานฺ พทฺธฺวา ภาษิตวานฺ ยเสฺยทํ กฏิพนฺธนํ ตํ ยิหูทียโลกา ยิรูศาลมนคร อิตฺถํ พทฺธฺวา ภินฺนเทศียานำ กเรษุ สมรฺปยิษฺยนฺตีติ วากฺยํ ปวิตฺร อาตฺมา กถยติฯ
12 Sa’ad da muka ji haka, sai mu da mutanen da suke can muka roƙi Bulus kada yă je Urushalima.
เอตาทฺฤศีํ กถำ ศฺรุตฺวา วยํ ตนฺนครวาสิโน ภฺราตรศฺจ ยิรูศาลมํ น ยาตุํ เปาลํ วฺยนยามหิ;
13 Sai Bulus ya amsa ya ce, “Don me kuke kuka kuna kuma ɓata mini zuciya? A shirye nake ba ma a daure ni kawai ba, amma har ma in mutu a Urushalima saboda sunan Ubangiji Yesu.”
กินฺตุ ส ปฺรตฺยาวาทีตฺ, ยูยํ กึ กุรุถ? กึ กฺรนฺทเนน มมานฺต: กรณํ วิทีรฺณํ กริษฺยถ? ปฺรโภ รฺยีโศ รฺนามฺโน นิมิตฺตํ ยิรูศาลมิ พทฺโธ ภวิตุํ เกวล ตนฺน ปฺราณานฺ ทาตุมปิ สสชฺโชสฺมิฯ
14 Da dai ya ƙi rarrasuwa, muka yi shiru, muka ce, “Bari Ubangiji yă yi nufinsa.”
เตนาสฺมากํ กถายามฺ อคฺฤหีตายามฺ อีศฺวรสฺย ยเถจฺฉา ตไถว ภวตฺวิตฺยุกฺตฺวา วยํ นิรสฺยามฯ
15 Bayan haka, sai muka shirya muka kuma haura zuwa Urushalima.
ปเร'หนิ ปาเถยทฺรวฺยาณิ คฺฤหีตฺวา ยิรูศาลมํ ปฺรติ ยาตฺรามฺ อกุรฺมฺมฯ
16 Waɗansu almajirai daga Kaisariya suka raka mu suka kawo mu gidan Minason, inda za mu sauka. Shi mutumin Saifurus ne kuma ɗaya daga cikin almajirai na farko.
ตต: ไกสริยานครนิวาสิน: กติปยา: ศิษฺยา อสฺมาภิ: สารฺทฺธมฺ อิตฺวา กฺฤปฺรีเยน มฺนาสนฺนามฺนา เยน ปฺราจีนศิเษฺยน สารฺทฺธมฺ อสฺมาภิ รฺวสฺตวฺยํ ตสฺย สมีปมฺ อสฺมานฺ นีตวนฺต: ฯ
17 Sa’ad da muka zo Urushalima,’yan’uwa suka karɓe mu da murna.
อสฺมาสุ ยิรูศาลมฺยุปสฺถิเตษุ ตตฺรสฺถภฺราตฺฤคโณ'สฺมานฺ อาหฺลาเทน คฺฤหีตวานฺฯ
18 Kashegari Bulus da sauranmu muka tafi domin mu ga Yaƙub, dukan dattawan kuwa suna nan.
ปรสฺมินฺ ทิวเส เปาเล'สฺมาภิ: สห ยากูโพ คฺฤหํ ปฺรวิษฺเฏ โลกปฺราจีนา: สรฺเวฺว ตตฺร ปริษทิ สํสฺถิตา: ฯ
19 Bulus ya gaishe su ya kuma ba su rahoto dalla-dalla a kan abin da Allah ya yi a cikin Al’ummai ta wurin aikinsa.
อนนฺตรํ ส ตานฺ นตฺวา สฺวียปฺรจารเณน ภินฺนเทศียานฺ ปฺรตีศฺวโร ยานิ กรฺมฺมาณิ สาธิตวานฺ ตทียำ กถามฺ อนุกฺรมาตฺ กถิตวานฺฯ
20 Da suka ji haka, sai suka yabi Allah. Sa’an nan suka ce wa Bulus, “Ka gani ɗan’uwa, yawan dubban Yahudawan da suka gaskata, kuma dukansu masu himma ne a wajen bin doka.
อิติ ศฺรุตฺวา เต ปฺรภุํ ธนฺยํ โปฺรจฺย วากฺยมิทมฺ อภาษนฺต, เห ภฺราต รฺยิหูทียานำ มเธฺย พหุสหสฺราณิ โลกา วิศฺวาสิน อาสเต กินฺตุ เต สรฺเวฺว วฺยวสฺถามตาจาริณ เอตตฺ ปฺรตฺยกฺษํ ปศฺยสิฯ
21 An sanar da su cewa kana koya wa dukan Yahudawan da suke zama a cikin Al’ummai cewa su juye daga Musa, kana kuma faɗa musu kada su yi wa’ya’yansu kaciya ko su yi rayuwa bisa ga al’adunmu.
ศิศูนำ ตฺวกฺเฉทนาทฺยาจรณํ ปฺรติษิธฺย ตฺวํ ภินฺนเทศนิวาสิโน ยิหูทียโลกานฺ มูสาวากฺยมฺ อศฺรทฺธาตุมฺ อุปทิศสีติ ไต: ศฺรุตมสฺติฯ
22 To, me za mu yi ke nan? Lalle za su ji cewa ka iso,
ตฺวมตฺราคโตสีติ วารฺตฺตำ สมากรฺณฺย ชนนิวโห มิลิตฺวาวศฺยเมวาคมิษฺยติ; อเตอว กึ กรณียมฺ? อตฺร วยํ มนฺตฺรยิตฺวา สมุปายํ ตฺวำ วทามสฺตํ ตฺวมาจรฯ
23 saboda haka, ka yi abin da muka faɗa maka. Akwai mutum huɗu tare da mu da suka yi alkawari.
วฺรตํ กรฺตฺตุํ กฺฤตสงฺกลฺปา เย'สฺมำก จตฺวาโร มานวา: สนฺติ
24 Ka ɗauki waɗannan mutane, ka tafi da su ku tsarkaka gaba ɗaya, ka kuma biya musu kome don su samu su yi aski. Ta haka kowa zai sani babu gaskiya a waɗannan rahotanni game da kai, za a kuma ga cewa kai kanka kana kiyaye dokar.
ตานฺ คฺฤหีตฺวา ไต: สหิต: สฺวํ ศุจึ กุรุ ตถา เตษำ ศิโรมุณฺฑเน โย วฺยโย ภวติ ตํ ตฺวํ เทหิฯ ตถา กฺฤเต ตฺวทียาจาเร ยา ชนศฺรุติ รฺชายเต สาลีกา กินฺตุ ตฺวํ วิธึ ปาลยนฺ วฺยวสฺถานุสาเรเณวาจรสีติ เต โภตฺสนฺเตฯ
25 Game da Al’ummai masu bi kuwa, mun yi musu wasiƙa a kan shawararmu cewa su guji abincin da aka miƙa wa gumaka, da jini, da naman dabbar da aka maƙure da kuma fasikanci.”
ภินฺนเทศียานำ วิศฺวาสิโลกานำ นิกเฏ วยํ ปตฺรํ ลิขิเตฺวตฺถํ สฺถิรีกฺฤตวนฺต: , เทวปฺรสาทโภชนํ รกฺตํ คลปีฑนมาริตปฺราณิโภชนํ วฺยภิจารศฺไจเตภฺย: สฺวรกฺษณวฺยติเรเกณ เตษามนฺยวิธิปาลนํ กรณียํ นฯ
26 Kashegari, sai Bulus ya ɗauki mutanen ya kuma tsarkake kansa tare da su. Sa’an nan ya tafi haikali domin yă sanar da ranar cikar tsarkakewarsu da kuma ranar da za a ba da sadaka domin kowannensu.
ตต: เปาลสฺตานฺ มานุษานาทาย ปรสฺมินฺ ทิวเส ไต: สห ศุจิ รฺภูตฺวา มนฺทิรํ คตฺวา เศาจกรฺมฺมโณ ทิเนษุ สมฺปูรฺเณษุ เตษามฺ เอไกการฺถํ ไนเวทฺยาทฺยุตฺสรฺโค ภวิษฺยตีติ ชฺญาปิตวานฺฯ
27 Da kwana bakwai ɗin suka yi kusan cika, waɗansu Yahudawa daga lardin Asiya suka ga Bulus a haikali. Sai suka zuga taron duka, suka kama shi,
เตษุ สปฺตสุ ทิเนษุ สมาปฺตกลฺเปษุ อาศิยาเทศนิวาสิโน ยิหูทียาสฺตํ มเธฺยมนฺทิรํ วิโลกฺย ชนนิวหสฺย มน: สุ กุปฺรวฺฤตฺตึ ชนยิตฺวา ตํ ธฺฤตฺวา
28 suna ihu suna cewa “Mutanen Isra’ila ku taimake mu! Ga mutumin da yake koya wa dukan mutane ko’ina cewa su ƙi mutanenmu da dokarmu da kuma wannan wuri. Ban da haka ma, ya kawo Hellenawa a cikin filin haikali ya ƙazantar da wurin nan mai tsarki.”
โปฺรจฺไจ: ปฺราโวจนฺ, เห อิสฺราเยโลฺลกา: สรฺเวฺว สาหายฺยํ กุรุตฯ โย มนุช เอเตษำ โลกานำ มูสาวฺยวสฺถายา เอตสฺย สฺถานสฺยาปิ วิปรีตํ สรฺวฺวตฺร สรฺวฺวานฺ ศิกฺษยติ ส เอษ: ; วิเศษต: ส ภินฺนเทศียโลกานฺ มนฺทิรมฺ อานีย ปวิตฺรสฺถานเมตทฺ อปวิตฺรมกโรตฺฯ
29 (Dā ma can sun ga Turofimus mutumin Afisa a birni tare da Bulus suka yi tsammani Bulus ya kawo shi filin haikali.)
ปูรฺวฺวํ เต มเธฺยนครมฺ อิผิษนครียํ ตฺรผิมํ เปาเลน สหิตํ ทฺฤษฺฏวนฺต เอตสฺมาตฺ เปาลสฺตํ มนฺทิรมธฺยมฺ อานยทฺ อิตฺยนฺวมิมตฯ
30 Duk birnin ya ruɗe, mutane suka zaburo da gudu daga kowane gefe. Suka kama Bulus, suka ja shi daga haikali, nan da nan aka rurrufe ƙofofi.
อเตอว สรฺวฺวสฺมินฺ นคเร กลโหตฺปนฺนตฺวาตฺ ธาวนฺโต โลกา อาคตฺย เปาลํ ธฺฤตฺวา มนฺทิรสฺย พหิรากฺฤษฺยานยนฺ ตตฺกฺษณาทฺ ทฺวาราณิ สรฺวฺวาณิ จ รุทฺธานิฯ
31 Yayinda suke ƙoƙari su kashe shi, sai labari ya kai ga shugaban ƙungiyar sojan Roma cewa birnin Urushalima duk ta hargitse.
เตษุ ตํ หนฺตุมุทฺยเตษุ ยิรูศาลมฺนคเร มหานุปทฺรโว ชาต อิติ วารฺตฺตายำ สหสฺรเสนาปเต: กรฺณโคจรีภูตายำ สตฺยำ ส ตตฺกฺษณาตฺ ไสนฺยานิ เสนาปติคณญฺจ คฺฤหีตฺวา ชเวนาคตวานฺฯ
32 Nan da nan ya ɗibi waɗansu hafsoshi da sojoji suka gangara a guje wurin taron. Da masu hargitsin suka ga shugaban ƙungiyar sojan da sojojinsa, sai suka daina dūkan Bulus.
ตโต โลกา: เสนาคเณน สห สหสฺรเสนาปติมฺ อาคจฺฉนฺตํ ทฺฤษฺฏฺวา เปาลตาฑนาโต นฺยวรฺตฺตนฺตฯ
33 Shugaban ƙungiyar sojan ya zo ya kama shi ya ba da umarni a daure shi da sarƙoƙi biyu. Sa’an nan ya yi tambaya ko shi wane ne, da kuma abin da ya yi.
ส สหสฺรเสนาปติ: สนฺนิธาวาคมฺย เปาลํ ธฺฤตฺวา ศฺฤงฺขลทฺวเยน พทฺธมฺ อาทิศฺย ตานฺ ปฺฤษฺฏวานฺ เอษ ก: ? กึ กรฺมฺม จายํ กฺฤตวานฺ?
34 Waɗansu daga cikin taron suka ɗau kururuwa suna ce abu kaza, waɗansu kuma suna ce abu kaza, da yake shugaban ƙungiyar sojan ya kāsa samun ainihin tushen maganar saboda yawan hayaniyar, sai ya yi umarni a kai Bulus barikin soja.
ตโต ชนสมูหสฺย กศฺจิทฺ เอกปฺรการํ กศฺจิทฺ อนฺยปฺรการํ วากฺยมฺ อเราตฺ ส ตตฺร สตฺยํ ชฺญาตุมฺ กลหการณาทฺ อศกฺต: สนฺ ตํ ทุรฺคํ เนตุมฺ อาชฺญาปยตฺฯ
35 Sa’ad da Bulus ya kai bakin matakala, sai da sojoji suka ɗaga shi sama saboda tsananin haukan taron.
เตษุ โสปานโสฺยปริ ปฺราปฺเตษุ โลกานำ สาหสการณาตฺ เสนาคณ: เปาลมุตฺโตลฺย นีตวานฺฯ
36 Taron da suka bi suka dinga kururuwa, suna cewa, “A yi da shi!”
ตต: สรฺเวฺว โลกา: ปศฺจาทฺคามิน: สนฺต เอนํ ทุรีกุรุเตติ วากฺยมฺ อุจฺไจรวทนฺฯ
37 Da sojoji suka kai gab da shigar da Bulus cikin bariki, sai ya ce wa shugaban ƙungiyar sojan, “Ko ka yarda in yi magana da kai?” Sai ya amsa ya ce, “Ka iya Girik ne?
เปาลสฺย ทุรฺคานยนสมเย ส ตไสฺม สหสฺรเสนาปตเย กถิตวานฺ, ภวต: ปุรสฺตาตฺ กถำ กถยิตุํ กิมฺ อนุมนฺยเต? ส ตมปฺฤจฺฉตฺ ตฺวํ กึ ยูนานียำ ภาษำ ชานาสิ?
38 Ba kai ba ne mutumin Masar nan da ya haddasa tawaye har ya yi jagorar’yan ta’ada dubu huɗu zuwa hamada a shekarun baya?”
โย มิสรีโย ชน: ปูรฺวฺวํ วิโรธํ กฺฤตฺวา จตฺวาริ สหสฺราณิ ฆาตกานฺ สงฺคิน: กฺฤตฺวา วิปินํ คตวานฺ ตฺวํ กึ เสอว น ภวสิ?
39 Bulus ya amsa ya ce, “Ni mutumin Yahuda ne, daga Tarshish a Silisiya shahararren birnin nan. In ka yarda bari in yi wa mutane magana.”
ตทา เปาโล'กถยตฺ อหํ กิลิกิยาเทศสฺย ตารฺษนครีโย ยิหูทีโย, นาหํ สามานฺยนครีโย มานว: ; อเตอว วินเย'หํ ลากานำ สมกฺษํ กถำ กถยิตุํ มามนุชานีษฺวฯ
40 Da ya sami izini daga shugaban ƙungiyar sojan, sai Bulus ya tsaya a matakala, ya ɗaga wa taron hannu. Da dukan suka yi shiru, sai ya ce musu da Arameyanci,
เตนานุชฺญาต: เปาล: โสปาโนปริ ติษฺฐนฺ หเสฺตเนงฺคิตํ กฺฤตวานฺ, ตสฺมาตฺ สรฺเวฺว สุสฺถิรา อภวนฺฯ ตทา เปาล อิพฺรียภาษยา กถยิตุมฺ อารภต,

< Ayyukan Manzanni 21 >