< Ayyukan Manzanni 2 >
1 Da ranar Fentekos ta yi, dukansu suna tare wuri ɗaya.
Yekifikile ikighono kya Pentekoste, vanilla valyakong'anile papamo.
2 Ba zato ba tsammani sai aka ji motsi kamar ta babbar iska tana hurowa daga sama ta kuma cika dukan gidan da suke zaune.
Nakaliingi lukahumila ulugulumo kuhuma kukyanya here luujilo lwa mepo lukamema munyumba Joni jino valikalile.
3 Suka ga wani abin da ya yi kama da harsunan wuta, suka rarrabu suna kuma sassauka a kan kowannensu.
Sikavahumila imiili, sikalekeng'ana here ndapi said mwoto Kira munhu sikale pakyanya pamutu ghwa mwene.
4 Dukansu kuwa suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka kuma fara magana da waɗansu harsuna yadda Ruhu ya sa suka iya.
Avenu voni vakamemesevua uMhepo mwimike pevakatengula kujova injovelo isinge, ndavele uMhepo akavatangile kujova.
5 To, a Urushalima akwai Yahudawa masu tsoron Allah, daga kowace ƙasa a duniya.
Unsiki ghulaghula pevalyiale avayahudi vano vakikalagha muYerusalemu, vakamulumbagha uNguluve, kuhuma mu iise soni sino silipasi pavulanga.
6 Da suka ji wannan motsi, taro ya haɗu wuri ɗaya a ruɗe, domin kowannensu ya ji suna magana da yarensa.
Inguluumo is yesipulikike, ikipugha kya vanhu kikaghona palikimo vakava nhu vwoghofi ulwakuva Kira much akapulike panovijova ninjovele Ja mwene jujuo.
7 Cike da mamaki, suka yi tambaya suna cewa, “Ashe, duk waɗannan mutane masu magana ba Galiliyawa ba ne?
Vakaghasuka napideghanapidegha Avenue vakajova, “kyang'ani, available voni vanoviju kwekuti navaGalilaya?
8 To, yaya kowannenmu yana ji suna yarensa?
Lwakuva kiiki tukuvapulika, usue tweni munjovele situ sino tukaholilue na sope?
9 Fartiyawa, Medes da Elamawa; mazaunan Mesofotamiya, Yahudiya da Kaffadokiya, Fontus da Asiya,
Waparthia na vaMedi nava Elamu, navmo vikukala khu Mesopotamia, Yahudi namu Ponto naku Asia,
10 Firjiya da Famfiliya, Masar da sassa Libiya kusa da Sairin; baƙi daga Roma
Mu Frigia, Pamilia, namu Misri, naku Libya naku Kirene, navahesia voni kuhuma ku Rumi,
11 (Yahudawa da kuma waɗanda suka tuba suka shiga Yahudanci); Kiretawa da Larabawa, mun ji su suna shelar abubuwan banmamaki na Allah da yarenmu!”
Va Yahudi, na vimiike, Wakrete na Vaarabu, tukavapulika vijova munjovele situ ulwa vutavulilua lwa mbombo saNguluve.”
12 A ruɗe kuma cike da mamaki, suka tambayi junansu cewa, “Mene ne wannan yake nufi?”
Voni valyaghaswike napikwalangana; valijofisie vavuo Kwan vavuo,
13 Duk da haka waɗansu suka yi musu ba’a suka ce, “Sun yi tatil da ruwan inabi ne.”
“Ulu lulindani?” Niiki avenge valyasyojuli vakati, “Ava vamemile uluhujo ulupya.”
14 Sai Bitrus ya miƙe tsaye tare da Sha Ɗayan nan, ya ɗaga muryarsa ya yi wa taron jawabi ya ce, “’Yan’uwana Yahudawa da dukanku da kuke zama cikin Urushalima, bari in bayyana muku wannan, ku saurara da kyau ga abin da zan faɗa.
Loli uPetro akiima palikimo navala kijigho na jimo, akakolelela kiongo, akavavula, “Mwevanhu va Yudea navoni vano vikukala apa pa Yerusalemu, iili live pavuvalafu paliumue, mupulikisyiaghe vunofu amasio aghango.
15 Waɗannan mutane ba su bugu ba, kamar yadda kuka ɗauka. Yanzu ƙarfe tara na safe ne kawai!
Avanhu ava navaghalile ndavule musagha, ulwakuva unsiki ughu lwakilavo kivalilo kya vutatu.
16 A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
Loli iili lilyajovilue kukilila kwa m'bili uYoheli:
17 “Allah ya ce, ‘A kwanakin ƙarshe, zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane.’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, samarinku za su ga wahayoyi, dattawanku kuma za su yi mafarkai.
Jiliva mufighono ifya vusililo, u Nguluve ijova, nilikung'ilila umhepo ghuango ku vanhu voni. Avana vinhu navalivinhu vihumiagha uvuvili, avasoleka vinhu vilisonuagha sinosivoneka, navaghogholo vinhu vilighonelagha injosi.
18 Kai, har ma a kan bayina, maza da mata, zan zubo Ruhuna a waɗancan kwanaki, za su kuwa yi annabci.
Vulevule ulwa vavombi vango name vavombi vango ava hinja mufighono ifio, nikung'a uMhepo ghwango vope vilivilagha.
19 Zan nuna abubuwan banmamaki a sararin sama da alamu a nan ƙasa, jini da wuta da kuma hauhawan hayaƙi.
Nihufiagha isakudegha kukyanya kuvulanga nifidegho pasi pa iisi, idanda, umwoto, niliiosi ilighifu.
20 Za a mai da rana duhu, wata kuma ya zama jini, kafin zuwa rana mai girma da kuma ta ɗaukaka ta Ubangiji.
IlijuvaIlijuva lilahambusivua kuva ng'isi naghumwesi kuva danda, ye kikyale ikighono ikivaha nhi fidegho fya Mutwa.
21 Kuma duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.’
Liliva ndiki umunhu ghueni Juno ikulitambulagha iliisio lya Mutwa ilivanguka.'
22 “Mutanen Isra’ila, ku saurari wannan. Yesu Banazare shi ne mutumin da Allah ya tabbatar muku ta wurin mu’ujizai, ayyukan banmamaki, da kuma alamu, waɗanda Allah ya yi a cikinku ta wurinsa, kamar yadda ku kanku kuka sani.
Mwevanhu va Islaeli, mupulikaghe amasio agha: U Yesu ghwa Nazareti, umunhu Juno mpesie nhu Nguluve kuliumue ni mbombo savatavulilua ni sakudegha, nifidegho fino uNguluve kukila pakate paliumue, ndavulejumue mulumanyile-
23 An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.
Ulwakuva uvutavike vulyahuvilue kuhuma kuvutengulilo, nhuvupakasi vwa Nguluve, alyatavulivue, numue, mumavoko gha vanhu avanangi, mulya n'komelile na pikum'buda,
24 Amma Allah ya tashe shi daga matattu, ya’yantar da shi daga azabar mutuwa, don ba ya yiwuwa mutuwa ta riƙe shi.
Juno unguluveunguluve alya mwimike, akavusia uvuvafi vwa vufue Kwa mwene, ulwakuva nalukunoghile Kwa mwene kutemua nuluo.
25 Dawuda ya yi faɗi game da shi cewa, “‘Kullum ina ganin Ubangiji a gabana. Gama yana a hannuna na dama, ba zan jijjigu ba.
Ndiki u Daddy ijova vwimila vwa mwene, nilyamwaghile u Mutwa jatu pamaso ghango, umwene alikuluvokoko lwango ulwa kundio apene lolii nani veghelesivuagha.
26 Saboda haka, zuciyata na farin ciki, harshena kuma na murna, jikina kuma zai kasance da bege,
Ulwene umwojo ghwango ghuliale nhu lukelo nalulumilii lwango lulya hovosivue. Kange naghum'bilii ghwango ghukukalagha n'kangafu.
27 gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs )
Nhulaluleka uluvelo lyango lulaluta kuvulugu, nambe naghulikuntavula umwimike ghwako kulola uvuvole. (Hadēs )
28 Ka sanar da ni hanyoyin rai, za ka cika ni da farin ciki a gabanka.’
Uve uhufisie kuliune iisila is vwumi; ghukumbika nimeme ulukelo pavulongolo pa maso ghako.'
29 “’Yan’uwa, zan iya tabbatar muku gabagadi cewa kakanmu Dawuda ya mutu aka kuma binne shi, kabarinsa kuwa yana a nan har yă zuwa yau.
Nyalukolo, nakaguile kujova kuliumue ulukangasio ulwa Nata ghwitu Daudi: umwene alyafuile nakusyilua, najimbipa ja mwene jilipalikimo nusue mpaka umusyiughu iji.
30 Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa.
Anala, alyale m'bili kange aliyah kaguile kuuti uNguluve alijighile ulwuigho Kwan mwene, pa kitengo ikya vutwa.
31 Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs )
Iili alyalyaghila ng'ani pe akajova ulwakusyiuka lwa kilisite, 'nambe nalyamulekile kuvulugu, nambe naghu m'bili ghwna mwene na ghuvolile. (Hadēs )
32 Allah ya tashe wannan Yesu zuwa rai, mu kuwa duk shaidu ne ga wannan.
U Yesu uju - u Nguluve alyan'syusisie, Juno usue twueni tulivolesi.
33 An ɗaukaka shi zuwa ga hannun dama na Allah, ya karɓi alkawarin Ruhu Mai Tsarki daga Uba, ya kuma zubo abin da yanzu kuke gani kuke kuma ji.
Pa uluo, ye anyanyulivue muluvoko ulwa Nguluve ulwa ndio, ye upile ulufingo lwa Mhepo Mwimike kuhuma Kwa Nhata, umwene akung'ilile ulufingo ulu, lung umue mukuluvona na kupulika.
34 Gama Dawuda bai hau zuwa sama ba, duk da haka ya ce, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
Nakuva u Daudi nalya toghile kuluta kukyanya, loli iiti, 'U Mutwa alyajovile Kwan Mutwa ghwango,
35 sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
“ikaale kuluvoko lwango ulwa ndiio, kudugha niliva nikuvavombela avalugu vako kitengo kya maghulu ghako.
36 “Saboda haka bari dukan Isra’ila su tabbatar da wannan. Allah ya mai da wannan Yesu, da kuka gicciye, Ubangiji da kuma Kiristi.”
Ku luo inyumba jooni Jack Israeli jikagule said kyang'ani u Nguluve ambikili umwene kuva Mutwa kange kilisite, uYesu Juno mulyankomelile.”
37 Sa’ad da mutane suka ji wannan, sai suka soku a zuci sai suka ce wa Bitrus da sauran manzanni, “’Yan’uwa, me za mu yi?”
Lino yevapulike Ayala, sikavanyanya munhumbula savanave, vakambula uPetro navasung'wa avenge e, “Vanyalukolo, tuvombekiki?”
38 Bitrus ya amsa, “Ku tuba a kuma yi muku baftisma, kowannenku a cikin sunan Yesu Kiristi domin gafarar zunubanku. Za ku kuwa karɓi kyautar Ruhu Mai Tsarki.
U Petrol pe akavavula, “Mulataaghe, mwofughue, umunhu ghweni, mulitavua lya Yesu kilisite ulya kusaghilua uvohosi vwinu, Kane mukupilagha uluvonolo lwa Mhepo Mwimike.
39 Alkawarin dominku ne da’ya’yanku da kuma dukan waɗanda suke da nesa, domin dukan waɗanda Ubangiji Allahnmu zai kira.”
Ulyakuva kulyiumue lwe lufingo na kuvana voni navano valikuvutali, avanhu vinga ndavule uMutwa u Nguluve ghwitu ndavulendavule kyande ikuvakemela.
40 Da waɗansu kalmomi masu yawa ya gargaɗe su; ya kuma roƙe su cewa, “Ku ceci kanku daga wannan lalataccen zamani.”
Kumasio minga alyavolekile na kuvapelepesia; akati, “Mujavule muhume mukikolo iiki kivuafu.”
41 Waɗanda suka yarda da saƙonsa kuwa aka yi musu baftisma, a ranar kuwa yawansu ya ƙaru da mutum kusan dubu uku.
Pepano vakavupilagha amasio gha mwene na kukwofughuagha, apuo pe vakongelela mukighono ikio ndavule kufika imbelo imbilima itatu.
42 Suka ba da kansu ga koyarwar manzanni da kuma ga zumunci, ga gutsuttsura burodin da kuma ga addu’a.
Vakajigha vagadilile imbulanisio said vasung'wa name kutangilanila, mulwa kumenyula unkate na munyifunyo.
43 Kowa ya cika da tsoro, manzannin kuwa suka aikata abubuwan banmamaki da alamu masu yawa.
Uludwesi lukisa kumbelo soon, nisakudegha mufidegho siksvombeka kukilila ku va sung'wa.
44 Dukan masu bi suna tare, suna kuma mallakar kome tare.
Vanilla vano valyitike valyalevalyale palikimo na kuva nifinhu fivanave palikimo,
45 Suka dinga sayar da ƙaddarorinsu da kayayyakinsu, suka ba wa kowa gwargwadon bukatarsa.
pevakaghusiagha ifinhu fivanave na pighavania ku vooni kuling'ana nujunge ndavule akalondagha.
46 Kowace rana suka ci gaba da taruwa a filin haikali. Suka gutsuttsura burodi a gidajensu suna cin abinci tare da farin ciki da zuciya ɗaya,
Uluo ikighono pa kighono vakaghendelelagha nuvutavike vumo munyumba imbaha inyimikeinyimike ijakufunyila, valyamenyuile un'kate munyumba, valyahangilanile kuliakulia ikyakulia nulukelo nhu vukoola vwa numbula.
47 suna yabon Allah suna kuma samun tagomashin dukan mutane. Ubangiji kuwa ya ƙara yawansu kowace rana na waɗanda suke samun ceto.
Valyamughinisie u Nguluve vakitikisivuagha na vanhu voni. U Mutwa alyavongelisie mukighono kange mukighono vano valyale vivanguka.