< Ayyukan Manzanni 2 >
1 Da ranar Fentekos ta yi, dukansu suna tare wuri ɗaya.
Pentekos hnin a pha vaengah pakhat la tun boeih om uh.
2 Ba zato ba tsammani sai aka ji motsi kamar ta babbar iska tana hurowa daga sama ta kuma cika dukan gidan da suke zaune.
Te vaengah vaan lamkah olhum tah khohli puei aka hli bangla tarha om tih aka ngol rhoek a om nah im te khuk bae.
3 Suka ga wani abin da ya yi kama da harsunan wuta, suka rarrabu suna kuma sassauka a kan kowannensu.
Te vaengah amih taengah hmai bangla thoeng a lai long khaw phik uh tih amih pakhat rhip soah a ngol thil.
4 Dukansu kuwa suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka kuma fara magana da waɗansu harsuna yadda Ruhu ya sa suka iya.
Te vengah Mueihla Cim neh boeih bae uh tih Mueihla loh amih taengah thui ham a paek vanbangla ol tloe neh koe cal uh.
5 To, a Urushalima akwai Yahudawa masu tsoron Allah, daga kowace ƙasa a duniya.
Te vaengah Jerusalem kah khosa Judah rhoek, vaan hmui neh namtom boeih khuikah aka cuep hlang rhoek khaw om uh.
6 Da suka ji wannan motsi, taro ya haɗu wuri ɗaya a ruɗe, domin kowannensu ya ji suna magana da yarensa.
Tekah ol a om vaengah amih kah a thui te pakhat rhip loh amah ol la a yaak uh dongah rhaengpuei loh tingtun tih puen uh.
7 Cike da mamaki, suka yi tambaya suna cewa, “Ashe, duk waɗannan mutane masu magana ba Galiliyawa ba ne?
Limlum uh tih a ngaihmang uh dongah, “Hekah aka om boeih he Galilee ol la aka cal rhoek moenih a he?
8 To, yaya kowannenmu yana ji suna yarensa?
Balae tih mamih loh n'thaang nah kah m'mah ol la rhip n'yaak uh.
9 Fartiyawa, Medes da Elamawa; mazaunan Mesofotamiya, Yahudiya da Kaffadokiya, Fontus da Asiya,
Parthian, Mede neh Elamite khaw, Mesopotamia kah khosa rhoek khaw, Judea neh Kappadokia khaw, Pontus neh Asia khaw,
10 Firjiya da Famfiliya, Masar da sassa Libiya kusa da Sairin; baƙi daga Roma
Phrygia neh Pamphylia khaw, Egypt neh Lybia pingpang Kurene ben khaw, Roman laiom khaw,
11 (Yahudawa da kuma waɗanda suka tuba suka shiga Yahudanci); Kiretawa da Larabawa, mun ji su suna shelar abubuwan banmamaki na Allah da yarenmu!”
Judah rhoek neh poehlip rhoek long khaw, Krete neh Arab rhoek long kaw a thui te mah ol n'yaak uh tih, Pathen tah lenduet pai,” a ti uh.
12 A ruɗe kuma cike da mamaki, suka tambayi junansu cewa, “Mene ne wannan yake nufi?”
Hlang boeih loh limlum uh tih hit uh. Pakhat loh pakhat taengah, “Balae a ngaih tih he tlam he a om,” a ti uh.
13 Duk da haka waɗansu suka yi musu ba’a suka ce, “Sun yi tatil da ruwan inabi ne.”
Tedae a tloe rhoek loh a nueih thil uh tih, “Didip tui aka rhuihmil rhoek ni,” a ti uh.
14 Sai Bitrus ya miƙe tsaye tare da Sha Ɗayan nan, ya ɗaga muryarsa ya yi wa taron jawabi ya ce, “’Yan’uwana Yahudawa da dukanku da kuke zama cikin Urushalima, bari in bayyana muku wannan, ku saurara da kyau ga abin da zan faɗa.
Tedae Peter neh hlaikhat loh a pai doeah a ol a huel tih amih te, “Judah hlang rhoek neh Jerusalem kah khosa boeih, he tah nangmih loh na hmat uh hamla om saeh lamtah ka olthui mah hna kaenguh.
15 Waɗannan mutane ba su bugu ba, kamar yadda kuka ɗauka. Yanzu ƙarfe tara na safe ne kawai!
Na ngaihoih uh bangla he rhoek tah a rhui uh moenih. Khothaih khonoek pataeng pathum ni a. lo pueng.
16 A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
Tedae hekah he tah tonghma Joel lamloh a thui te ni.
17 “Allah ya ce, ‘A kwanakin ƙarshe, zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane.’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, samarinku za su ga wahayoyi, dattawanku kuma za su yi mafarkai.
“Khohnin hnukkhueng dongla a om vaengah, Pathen loh, 'Pumsa boeih te ka Mueihla ka lun thil vetih, na canu na capa rhoek loh ol a phong uh ni. Na cadong rhoek loh mikhlam a hmuh uh ni. Nangmih kah patong rhoek loh mang a man uh ni.
18 Kai, har ma a kan bayina, maza da mata, zan zubo Ruhuna a waɗancan kwanaki, za su kuwa yi annabci.
Tekah khohnin ah Ka sal rhoek so neh ka salnu rhoek soah khaw ka Mueihla ka lun vetih ol a phong uh ni.
19 Zan nuna abubuwan banmamaki a sararin sama da alamu a nan ƙasa, jini da wuta da kuma hauhawan hayaƙi.
Vaan so ah khobae rhambae, diklai hmui ah miknoek te thii, hmai, tuihu hmaikhu neh ka paek ni.
20 Za a mai da rana duhu, wata kuma ya zama jini, kafin zuwa rana mai girma da kuma ta ɗaukaka ta Ubangiji.
Boeipa kah a len neh mingom khohnin ha pawk tomah tah khomik loh yinnah la, hla khaw thii la poeh ni.
21 Kuma duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.’
Te vaengah ana om bitni, Boeipa ming aka phoei boeih te tah daem ni.
22 “Mutanen Isra’ila, ku saurari wannan. Yesu Banazare shi ne mutumin da Allah ya tabbatar muku ta wurin mu’ujizai, ayyukan banmamaki, da kuma alamu, waɗanda Allah ya yi a cikinku ta wurinsa, kamar yadda ku kanku kuka sani.
Israel hlang rhoek, ol he hnatun uh. Nazareth Jesuh, nangmih taengah Pathen loh han tai hlang te, na ming uh bangla anih lamkah ni thaomnah, khobae rhambae neh miknoek khaw Pathen loh nangmih lakli ah a saii.
23 An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.
Pathen kah mangtaengnah neh mingnah loh a hoep anih te lailak kut loh han tloeng dongah na tai uh tih na ngawn uh.
24 Amma Allah ya tashe shi daga matattu, ya’yantar da shi daga azabar mutuwa, don ba ya yiwuwa mutuwa ta riƙe shi.
Tedae dueknah loh anih a pin ham tah a coeng koi la a om pawt dongah dueknah bungtloh te a hlam pah tih Pathen loh amah te a thoh.
25 Dawuda ya yi faɗi game da shi cewa, “‘Kullum ina ganin Ubangiji a gabana. Gama yana a hannuna na dama, ba zan jijjigu ba.
Anih te David long khaw a thui tih, “Boeipa te ka hmaiah vawp vawp ka hmaitang yoeyah tih ka bantang ah a om dongah ka hinghoek mahpawh.
26 Saboda haka, zuciyata na farin ciki, harshena kuma na murna, jikina kuma zai kasance da bege,
Te dongah ka thinko loh a uum tih ka ol loh hlampan. Ka pum long khaw ngaiuepnah dongah kho a sak bal pueng ni.
27 gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs )
Ka hinglu he saelkhui ah na phap sut pawt tih na hlangcim te pocinah tong sak ham na paek moenih. (Hadēs )
28 Ka sanar da ni hanyoyin rai, za ka cika ni da farin ciki a gabanka.’
Hingnah longpuei te kai nan tueng tih, na mikhmuh ah omngaihnah neh kai nan baetawt sak.
29 “’Yan’uwa, zan iya tabbatar muku gabagadi cewa kakanmu Dawuda ya mutu aka kuma binne shi, kabarinsa kuwa yana a nan har yă zuwa yau.
Manuca rhoek, ka hlang rhoek aw, patuel David kawng he nangmih taengah sayalh la thui ham m'pae mai. Anih te duek coeng tih a up bal coeng dae a phuel tah tihnin duela mamih taengah om.
30 Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa.
Te dongah tonghma la aka om long khaw Pathen loh a pumpu kah a thaih khui lamkah a ngolkhoel dongah ngol sak ham a taengah olhlo neh a toemngam te khaw a ming.
31 Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs )
Anih te saelkhui ah phap sut pawt ham neh a pumsa loh pocinah tong pawt ham khaw Khrih kah thohkoepnah kawng te a hmaitang tih a thui coeng. (Hadēs )
32 Allah ya tashe wannan Yesu zuwa rai, mu kuwa duk shaidu ne ga wannan.
Pathen loh Jesuh a thoh dongah mamih boeih he laipai la n'om uh.
33 An ɗaukaka shi zuwa ga hannun dama na Allah, ya karɓi alkawarin Ruhu Mai Tsarki daga Uba, ya kuma zubo abin da yanzu kuke gani kuke kuma ji.
Te vaengah Pathen kah bantang ah a pomsang. Mueihla Cim kah olkhueh, na hmuh uh tih na yaak uh te pa taeng lamloh han lun tih, na dang uh.
34 Gama Dawuda bai hau zuwa sama ba, duk da haka ya ce, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
Te dongah David loh vaan la cet hlan dae anih te a voek vaengah,
35 sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
Boeipa loh, “Ka Boeipa aw, na rhal te na kho ham khotloeng la ka khueh hlan atah, kai kah bantang ah ngol dae,” a ti nah.
36 “Saboda haka bari dukan Isra’ila su tabbatar da wannan. Allah ya mai da wannan Yesu, da kuka gicciye, Ubangiji da kuma Kiristi.”
Te dongah Israel imkhui boeih loh Boeipa amah neh Pathen loh a khueh Khrih khaw rhep ming saeh. Jesuh amah he ni na tai uh,” a ti.
37 Sa’ad da mutane suka ji wannan, sai suka soku a zuci sai suka ce wa Bitrus da sauran manzanni, “’Yan’uwa, me za mu yi?”
A yaak uh vaengah thinko a thun pah tih Peter neh a tloe caeltueih rhoek taengah, “Ka manuca rhoek, ka hlang rhoek, balae ka saii uh eh,” a ti uh.
38 Bitrus ya amsa, “Ku tuba a kuma yi muku baftisma, kowannenku a cikin sunan Yesu Kiristi domin gafarar zunubanku. Za ku kuwa karɓi kyautar Ruhu Mai Tsarki.
Tedae Peter loh amih taengah, “Yut uh lamtah na tholh khodawkngainah ham nangmih khat rhip loh Jesuh Khrih ming dongah nuem uh lah. Te daengah ni Cim Mueihla kah kutdoe te na dang uh eh.
39 Alkawarin dominku ne da’ya’yanku da kuma dukan waɗanda suke da nesa, domin dukan waɗanda Ubangiji Allahnmu zai kira.”
Mamih kah Boeipa Pathen loh a khue boeiloeih atah na ca rhoek ham khaw, khohla kah rhoek boeih ham khaw nangmih taengah olkhueh om coeng,”a ti nah.
40 Da waɗansu kalmomi masu yawa ya gargaɗe su; ya kuma roƙe su cewa, “Ku ceci kanku daga wannan lalataccen zamani.”
Ol tloe nen khaw muep a uen tih amih a hloep vaengah, “Vilvak cadil khui lamkah he daem uh laeh,” a ti nah.
41 Waɗanda suka yarda da saƙonsa kuwa aka yi musu baftisma, a ranar kuwa yawansu ya ƙaru da mutum kusan dubu uku.
A ol aka dueh rhoek ngawn tah a nuem. Te dongah hnin at dongah hinglu thawngthum tluk thap uh thae.
42 Suka ba da kansu ga koyarwar manzanni da kuma ga zumunci, ga gutsuttsura burodin da kuma ga addu’a.
A om uh vaengah caeltueih rhoek kah thuituennah neh rhoinaengnah, vaidam aehnah neh thangthuinah te a khuituk uh.
43 Kowa ya cika da tsoro, manzannin kuwa suka aikata abubuwan banmamaki da alamu masu yawa.
Rhihnah loh hinglu boeih taengah cuen tih caeltueih loh khobae rhambae neh miknoek khaw muep a saii uh.
44 Dukan masu bi suna tare, suna kuma mallakar kome tare.
Te dongah aka tangnah rhoek boeih loh thikat la om uh tih tun boeih cut uh thae.
45 Suka dinga sayar da ƙaddarorinsu da kayayyakinsu, suka ba wa kowa gwargwadon bukatarsa.
Hnopai neh khuehtawn a yoih uh vaengah khaw khat rhip loh a ngoe atah rhip a tael uh.
46 Kowace rana suka ci gaba da taruwa a filin haikali. Suka gutsuttsura burodi a gidajensu suna cin abinci tare da farin ciki da zuciya ɗaya,
Hnin takuem bawkim te huek a khuituk uh. Im lamkah vaidam te khaw a tael uh. Kohoenah neh thinko lunghoih la buh a doe uh.
47 suna yabon Allah suna kuma samun tagomashin dukan mutane. Ubangiji kuwa ya ƙara yawansu kowace rana na waɗanda suke samun ceto.
Pathen a thangthen uh long te pilnam boeih taengah lungvatnah a dang uh bal. Khang la aka om rhoek te khaw a taengla hnin takuem Boeipa loh a thap.