< Ayyukan Manzanni 2 >

1 Da ranar Fentekos ta yi, dukansu suna tare wuri ɗaya.
P'ent'e k'ost'eyi baaliyi aawa eteetso b́ bodtsok'on bo jametsuwots ik wotdek't ikoke kakuwedek'tni botesh,
2 Ba zato ba tsammani sai aka ji motsi kamar ta babbar iska tana hurowa daga sama ta kuma cika dukan gidan da suke zaune.
Gawerawo eegurahi kup'ok'o arts k'aaro darotse b́weyi, bítse bo beyiru moonowere s'een b́wutsi.
3 Suka ga wani abin da ya yi kama da harsunan wuta, suka rarrabu suna kuma sassauka a kan kowannensu.
Taaw laluw artso boats bobe'eyi, kaye kayeyatnúwere bo ik ikotsats k'ot'bodek'i.
4 Dukansu kuwa suka cika da Ruhu Mai Tsarki suka kuma fara magana da waɗansu harsuna yadda Ruhu ya sa suka iya.
Jamwotswere shayiri S'ayinon bo s'eeni, Shayiri S'ayinon bo keewituwok'o boosh b́ imtsok'on k'osh k'osh noonon keewo dek't botuwi.
5 To, a Urushalima akwai Yahudawa masu tsoron Allah, daga kowace ƙasa a duniya.
Dats jamatse beyir datsatse waatsuwots, Ik' k'onon kup'iru ayhudiwots Iyerusalemitsa bobeefo.
6 Da suka ji wannan motsi, taro ya haɗu wuri ɗaya a ruɗe, domin kowannensu ya ji suna magana da yarensa.
K'áármano bo shishtsok'on ayi ashuwots bo ko'eyi, bo took took nononowere bokewufere bo shishtsotse bo'adi.
7 Cike da mamaki, suka yi tambaya suna cewa, “Ashe, duk waɗannan mutane masu magana ba Galiliyawa ba ne?
Tek'at adtnuwere hank'o bo eti, «Hank'o keewiru jamanots Gelil dats ash nosha?
8 To, yaya kowannenmu yana ji suna yarensa?
Eshe no nó took noonon keewo bokeewefere noshishir aawuk'oneya?
9 Fartiyawa, Medes da Elamawa; mazaunan Mesofotamiya, Yahudiya da Kaffadokiya, Fontus da Asiya,
No P'arteen, Miedn, Elamn, Mesp'et'omin, Yhdon, K'op'dok'n, P'ant'osn, Isiyon,
10 Firjiya da Famfiliya, Masar da sassa Libiya kusa da Sairin; baƙi daga Roma
Frgiyoon, P'nfiliyon, Gbs'n, K'eren ganoke fa'úwots Libiyi awurajuwotsitse beyiruwotsiye, Romitse waats ayhudiyotsnat ayhudiwots jiro maantso kindtsowots daatseyiruwone,
11 (Yahudawa da kuma waɗanda suka tuba suka shiga Yahudanci); Kiretawa da Larabawa, mun ji su suna shelar abubuwan banmamaki na Allah da yarenmu!”
Mank'owere K'ert'esitsnat Araawi dats ashuwots daatsetune, Hamb jamanots Ik'o een fino nononon bo keewufere shishiruwonee!»
12 A ruɗe kuma cike da mamaki, suka tambayi junansu cewa, “Mene ne wannan yake nufi?”
Mann jametswots adt bo keewituwo t'ut't iko ikosh «Keewan eebiye k'úna b́wotiti!» bo et.
13 Duk da haka waɗansu suka yi musu ba’a suka ce, “Sun yi tatil da ruwan inabi ne.”
K'oshuwotsmó «Weyiniyon dutsets biri handro úsht mashwutsernee!» eton boon boaatsni.
14 Sai Bitrus ya miƙe tsaye tare da Sha Ɗayan nan, ya ɗaga muryarsa ya yi wa taron jawabi ya ce, “’Yan’uwana Yahudawa da dukanku da kuke zama cikin Urushalima, bari in bayyana muku wannan, ku saurara da kyau ga abin da zan faɗa.
Manoor P'et'ros tatse ikuwotsnton need'dek't b́ k'aaro eenshdek't ash ashosh hank'o ett b́ keewi, «It Yhud dats ashuwotsnat Iyerusalemn beyiru jametsuwotso, wotts keewan danosh tkeewo k'ewere,
15 Waɗannan mutane ba su bugu ba, kamar yadda kuka ɗauka. Yanzu ƙarfe tara na safe ne kawai!
Guuron keez sa'ato b́wottsotse it it aasabtsok'o ashaanots masheratsnee.
16 A’a, ai, abin da aka yi magana ta bakin annabi Yowel ke nan cewa,
Ernmó han b́wotiye Nebiyiyo Iyu'el hank'o et b́ keewuts keewo b́ s'eenishe,
17 “Allah ya ce, ‘A kwanakin ƙarshe, zan zubo Ruhuna bisa dukan mutane.’Ya’yanku maza da mata za su yi annabci, samarinku za su ga wahayoyi, dattawanku kuma za su yi mafarkai.
‹Ik'oniye dúri s'uwi aawots hank'o wotituwe etre, T Shayiro ash jamats kut'ituwe, Bo nungushnana'onat mááts nana'uwotsn bek'on keewitunee. Bo jawetswotswere bek'o bek'etune. Bo eenashuwotswere gúmo gumetunee.
18 Kai, har ma a kan bayina, maza da mata, zan zubo Ruhuna a waɗancan kwanaki, za su kuwa yi annabci.
Mank'o, manoori aawumanotsitse T guuts nungushuwotsnat máátsuwots atsats T shayiro kut'ituwe, Bowere bek'on keewitunee.
19 Zan nuna abubuwan banmamaki a sararin sama da alamu a nan ƙasa, jini da wuta da kuma hauhawan hayaƙi.
Danbe darotse adits keewwotsi, Dashe datsatse adits milkituwotsi kitsituwe, S'atso, taawo, s'uwi s'aawiyonuwere be'etuwe.
20 Za a mai da rana duhu, wata kuma ya zama jini, kafin zuwa rana mai girma da kuma ta ɗaukaka ta Ubangiji.
Eenonat aditso Doonzo aawo b́waafetsere shino, Aawo t'aluwituwee, Aashitsunuwere s'atso arituwanee.
21 Kuma duk wanda ya kira bisa sunan Ubangiji zai sami ceto.’
Doonzo shútso s'eegetu jamo kashituwe.›
22 “Mutanen Isra’ila, ku saurari wannan. Yesu Banazare shi ne mutumin da Allah ya tabbatar muku ta wurin mu’ujizai, ayyukan banmamaki, da kuma alamu, waɗanda Allah ya yi a cikinku ta wurinsa, kamar yadda ku kanku kuka sani.
«Israe'el ashuwotso! aap'an k'ewude'ere, It it tookon it dantsok'on Nazrettso Iyesus koni b́wottsok'o Ik'o it dagotse b́weeron b́ k'alts een een finwotsi, aditsuwotsnat milikituwots arikon daneewtsernee.
23 An ba da wannan mutum gare ku bisa ga nufin Allah da kuma rigyasaninsa, ku kuma tare da taimakon mugayen mutane, kuka kashe shi ta wurin kafa shi a kan gicciye.
Bíwor b́ tookon Ik'o shin shino b́ k'anitsok'onat b́dants finok'on itsh besheyat bí imeyi. It were morrgonduwots kishon jiteyar b́k'irituwok'o it woshi.
24 Amma Allah ya tashe shi daga matattu, ya’yantar da shi daga azabar mutuwa, don ba ya yiwuwa mutuwa ta riƙe shi.
Ik'onmó k'iri angotse farit k'irotse bín b́ tuuzi mansh k'iro bín deshde oriyo falrtsatse.
25 Dawuda ya yi faɗi game da shi cewa, “‘Kullum ina ganin Ubangiji a gabana. Gama yana a hannuna na dama, ba zan jijjigu ba.
Dawit b́ jangosh hank'o etfe, Doonzo úni aawo tshinatse bek'iruwe, T shek'erawok'owere bí t k'ani aaratse
26 Saboda haka, zuciyata na farin ciki, harshena kuma na murna, jikina kuma zai kasance da bege,
Manshe tnibo geneeúwre, T nononwere geneeúwone s'eene, Mank'owere tmeetsonú kótón jangáár beetuwe.
27 gama ba za ka bar ni cikin kabari ba, ba kuwa za ka yarda Mai Tsarkinka yă ruɓa ba. (Hadēs g86)
T kashunowere Si'olitse k'ayk'reratsnee, N S'ayinonowere dowootse o'or b́ oorituwok'o woshratsnee. (Hadēs g86)
28 Ka sanar da ni hanyoyin rai, za ka cika ni da farin ciki a gabanka.’
Kashi weeronowere taash danirne. Taanton nwottsonowere t geneúwo s'een wotituwe.»
29 “’Yan’uwa, zan iya tabbatar muku gabagadi cewa kakanmu Dawuda ya mutu aka kuma binne shi, kabarinsa kuwa yana a nan har yă zuwa yau.
«Eshuwotso! yoots nihiwotsitsi iko Dawit b́ k'irtsok'onat b́ duketsok'on, b́ dowonuwere andish b́ borfetso noganok b́ fa'ok'owo kishde itsh keewuna.
30 Amma shi annabi ne ya kuma san abin da Allah ya yi masa alkawari da rantsuwa cewa zai ɗora ɗaya daga cikin zuriyarsa a kan gadon sarautarsa.
Ernmó Dawit han b́ keewiye Nebiyo b́ teshtsotsnat Ik'o nnaarotse iko n naashi jorats beezituwe ett taaron jangit b́imts keewo b́ dantsotsne.
31 Ganin abin da yake gaba, ya yi magana a kan tashin Kiristi daga matattu cewa, ba a bar shi a kabari ba, jikinsa kuma bai ruɓa ba. (Hadēs g86)
Manatse tuutson Mesiyo Siolitse b́ oorerawok'onat b́ meetsonuwere o'or b́ oorerawok'o shin shino k'irotse b́tuwi jango b́keewi. (Hadēs g86)
32 Allah ya tashe wannan Yesu zuwa rai, mu kuwa duk shaidu ne ga wannan.
Iyesusi Ik'o k'irotse tuuzre, no noúnetswor keewansh gaw noone.
33 An ɗaukaka shi zuwa ga hannun dama na Allah, ya karɓi alkawarin Ruhu Mai Tsarki daga Uba, ya kuma zubo abin da yanzu kuke gani kuke kuma ji.
Ik'o k'ani aaromants beyosh danbaan b́tuwooronat jangiyets S'ayin shayiro Nihoke b́ dek'tsok'on it bek'iruhannat it shishiruwann kuut'b́k'ri.
34 Gama Dawuda bai hau zuwa sama ba, duk da haka ya ce, “‘Ubangiji ya ce wa Ubangijina, “Zauna a hannun damana,
Eshe dambaan daromantsan keshtso Dawiti b́ woterawotse Dawiti b́tookon hank'o ett keewre, ‹Doonzo t doonzsh N balangarwotsi ntufishirots tgerfetsosh T k'ani aaromants beewe› » etre.
35 sai na sa abokan gābanka su zama matashin sawunka.”’
36 “Saboda haka bari dukan Isra’ila su tabbatar da wannan. Allah ya mai da wannan Yesu, da kuka gicciye, Ubangiji da kuma Kiristi.”
«Eshe it itjittso Iyesusi Ik'o Doozonat Mesiyo b́ woshtsok'owo Israe'el ash jamo arikon dan de'e!»
37 Sa’ad da mutane suka ji wannan, sai suka soku a zuci sai suka ce wa Bitrus da sauran manzanni, “’Yan’uwa, me za mu yi?”
Ashuwotswere man bo shishitsok'oon bonibotse ayidek' shiyanat P'et'rosnat k'osh woshetswotssh, «No eshuwotso! eshe and eege nok'aliti?» boeti.
38 Bitrus ya amsa, “Ku tuba a kuma yi muku baftisma, kowannenku a cikin sunan Yesu Kiristi domin gafarar zunubanku. Za ku kuwa karɓi kyautar Ruhu Mai Tsarki.
P'et'rosuwere hank'o boosh bíeti, «Naandrone erere, it morro itsh orowa eteyish it ik ikets Iyesus Krstos shútson gupewere, Ik'i imtso Shayiri S'ayinono dek'etute
39 Alkawarin dominku ne da’ya’yanku da kuma dukan waɗanda suke da nesa, domin dukan waɗanda Ubangiji Allahnmu zai kira.”
B́ jangiyets aap'onwere itnat it nanaúwotssh, no Doonz Izar Izewer b́ maantsan b́ s'eegetu wokoon beyiru jamwotsshe.»
40 Da waɗansu kalmomi masu yawa ya gargaɗe su; ya kuma roƙe su cewa, “Ku ceci kanku daga wannan lalataccen zamani.”
K'osh k'osh ay keew keewon gawefetst «K'uur s'oot'anats weet fayotse it tooko kashiwere!» ett boon b́ izi.
41 Waɗanda suka yarda da saƙonsa kuwa aka yi musu baftisma, a ranar kuwa yawansu ya ƙaru da mutum kusan dubu uku.
Boyitse ayuwots b́ aap'tso dek't bogupeyi, manots aawotsowere keez kumok'o wotitwots amantsuwotsats dabebowutsi.
42 Suka ba da kansu ga koyarwar manzanni da kuma ga zumunci, ga gutsuttsura burodin da kuma ga addu’a.
Bowere wosheetsots daniyo k'ebon, ikwotde beyonowere, Mishi maratse towaat moonat Ik'o k'ononowere bokup'efooni.
43 Kowa ya cika da tsoro, manzannin kuwa suka aikata abubuwan banmamaki da alamu masu yawa.
Manoor wosheetsots kishon ayo adits keewonat milikitwots bo fineyiruwatse tuutson jametsatse shato oot' b́wutsi.
44 Dukan masu bi suna tare, suna kuma mallakar kome tare.
Amants jamwots ikwotde'erni bobeefon boteshi, Bo detsts keewu jamononwere shira b́teshi.
45 Suka dinga sayar da ƙaddarorinsu da kayayyakinsu, suka ba wa kowa gwargwadon bukatarsa.
Bo taaronat bo detstso kemdek't b́ gizo jametsosh b́geytsok'on bokayifooni.
46 Kowace rana suka ci gaba da taruwa a filin haikali. Suka gutsuttsura burodi a gidajensu suna cin abinci tare da farin ciki da zuciya ɗaya,
Aawu aawon Ik'i mootsnowere ik nibona bokakuweefo, bomaa mootsnowere misho tishfetsr geneeúwonat nib sheengona bomaafoni botesh.
47 suna yabon Allah suna kuma samun tagomashin dukan mutane. Ubangiji kuwa ya ƙara yawansu kowace rana na waɗanda suke samun ceto.
Doonzonowere bo udefoni, ash jamonuwere boon mangiya b́mangifo, Ik'onuwere kashiru ashuwotsi aaw aawon boyits daba b́dabfo.

< Ayyukan Manzanni 2 >