< Ayyukan Manzanni 18 >
1 Bayan haka, Bulus ya bar Atens ya tafi Korint.
ตทฺฆฏนาต: ปรํ เปาล อาถีนีนคราทฺ ยาตฺรำ กฺฤตฺวา กรินฺถนครมฺ อาคจฺฉตฺฯ
2 A can ya sadu da wani mutumin Yahuda mai suna Akwila, ɗan garin Fontus, wanda ya je can ba da daɗewa ba daga Italiya tare da matarsa Firiskila, gama Kalaudiyus ya umarci dukan Yahudawa su bar Roma. Sai Bulus ya tafi yă gan su,
ตสฺมินฺ สมเย เกฺลาทิย: สรฺวฺวานฺ ยิหูทียานฺ โรมานครํ วิหาย คนฺตุมฺ อาชฺญาปยตฺ, ตสฺมาตฺ ปฺริสฺกิลฺลานามฺนา ชายยา สารฺทฺธมฺ อิตาลิยาเทศาตฺ กิญฺจิตฺปูรฺวฺวมฺ อาคมตฺ ย: ปนฺตเทเศ ชาต อากฺกิลนามา ยิหูทียโลก: เปาลสฺตํ สากฺษาตฺ ปฺราปฺย ตโย: สมีปมิตวานฺฯ
3 da yake shi ma mai ɗinkin tenti ne kamar su, sai ya zauna ya yi aiki tare da su.
เตา ทูษฺยนิรฺมฺมาณชีวิเนา, ตสฺมาตฺ ปรสฺปรมฺ เอกวฺฤตฺติกตฺวาตฺ ส ตาภฺยำ สห อุษิตฺวา ตตฺ กรฺมฺมากโรตฺฯ
4 Kowace Asabbaci kuwa yakan yi muhawwara a majami’a, yana ƙoƙari yă rinjayi Yahudawa da Hellenawa.
เปาล: ปฺรติวิศฺรามวารํ ภชนภวนํ คตฺวา วิจารํ กฺฤตฺวา ยิหูทียานฺ อนฺยเทศียำศฺจ ปฺรวฺฤตฺตึ คฺราหิตวานฺฯ
5 Sa’ad da Sila da Timoti suka iso daga Makidoniya, sai Bulus ya ba da kansa ga yin wa’azi kaɗai, yana tabbatar wa Yahudawa cewa Yesu shi ne Kiristi.
สีลตีมถิยโย รฺมากิทนิยาเทศาตฺ สเมตโย: สโต: เปาล อุตฺตปฺตมนา ภูตฺวา ยีศุรีศฺวเรณาภิษิกฺโต ภวตีติ ปฺรมาณํ ยิหูทียานำ สมีเป ปฺราทาตฺฯ
6 Amma sa’ad da Yahudawa suka yi hamayya da Bulus suka kuma shiga zaginsa, sai ya karkaɗe tufafinsa a cikin rashin yarda, ya ce musu, “Alhakinku yana a kanku! Ba ni da wani laifi. Daga yanzu zan tafi wajen Al’ummai.”
กินฺตุ เต 'ตีว วิโรธํ วิธาย ปาษณฺฑียกถำ กถิตวนฺตสฺตต: เปาโล วสฺตฺรํ ธุนฺวนฺ เอตำ กถำ กถิตวานฺ, ยุษฺมากํ โศณิตปาตาปราโธ ยุษฺมานฺ ปฺรเตฺยว ภวตุ, เตนาหํ นิรปราโธ 'ทฺยารภฺย ภินฺนเทศียานำ สมีปํ ยามิฯ
7 Sai Bulus ya bar majami’ar ya kuma tafi ƙofar da take kusa da gidan Titus Yustus, mai yi wa Allah sujada.
ส ตสฺมาตฺ ปฺรสฺถาย ภชนภวนสมีปสฺถสฺย ยุสฺตนามฺน อีศฺวรภกฺตสฺย ภินฺนเทศียสฺย นิเวศนํ ปฺราวิศตฺฯ
8 Kirisbus, shugaban majami’a, da dukan iyalinsa suka gaskata Ubangiji; Korintiyawa masu yawa kuwa da suka ji shi suka gaskata, aka kuwa yi musu baftisma.
ตต: กฺรีษฺปนามา ภชนภวนาธิปติ: สปริวาร: ปฺรเภา วฺยศฺวสีตฺ, กรินฺถนครียา พหโว โลกาศฺจ สมากรฺณฺย วิศฺวสฺย มชฺชิตา อภวนฺฯ
9 Wata rana da dad dare, Ubangiji ya yi magana da Bulus a cikin wahayi ya ce, “Kada ka ji tsoro; ka ci gaba da yin magana, kada ka yi shiru.
กฺษณทายำ ปฺรภุ: เปาลํ ทรฺศนํ ทตฺวา ภาษิตวานฺ, มา ไภษี: , มา นิรสี: กถำ ปฺรจารยฯ
10 Gama ina tare da kai, ba kuma wanda zai fāɗa maka ya cuce ka, domin ina da mutane da yawa a wannan birni.”
อหํ ตฺวยา สารฺทฺธมฺ อาส หึสารฺถํ โกปิ ตฺวำ สฺปฺรษฺฏุํ น ศกฺษฺยติ นคเร'สฺมินฺ มทียา โลกา พหว อาสเตฯ
11 Saboda haka Bulus ya zauna a nan har shekara ɗaya da rabi, yana koya musu maganar Allah.
ตสฺมาตฺ เปาลสฺตนฺนคเร ปฺราเยณ สารฺทฺธวตฺสรปรฺยฺยนฺตํ สํสฺถาเยศฺวรสฺย กถามฺ อุปาทิศตฺฯ
12 Yayinda Galliyo yake muƙaddas Akayya, Yahudawa suka haɗa kai suka tasar wa Bulus, suka kuwa kawo shi cikin kotu.
คาลฺลิยนามา กศฺจิทฺ อาขายาเทศสฺย ปฺราฑฺวิวาก: สมภวตฺ, ตโต ยิหูทียา เอกวากฺยา: สนฺต: เปาลมฺ อากฺรมฺย วิจารสฺถานํ นีตฺวา
13 Suka yi zarge cewa, “Wannan mutum yana rarrashin mutane su yi wa Allah sujada a hanyoyin da suka saɓa wa doka.”
มานุษ เอษ วฺยวสฺถาย วิรุทฺธมฺ อีศฺวรภชนํ กรฺตฺตุํ โลกานฺ กุปฺรวฺฤตฺตึ คฺราหยตีติ นิเวทิตวนฺต: ฯ
14 A daidai sa’ad da Bulus yana shirin yin magana, sai Galliyo ya ce wa Yahudawan, “Da a ce ku Yahudawa kuna gunaguni game da munafunci, ko kuma wani babban laifi, da sai in iya sauraronku.
ตต: เปาเล ปฺรตฺยุตฺตรํ ทาตุมฺ อุทฺยเต สติ คาลฺลิยา ยิหูทียานฺ วฺยาหรตฺ, ยทิ กสฺยจิทฺ อนฺยายสฺย วาติศยทุษฺฏตาจรณสฺย วิจาโร'ภวิษฺยตฺ ตรฺหิ ยุษฺมากํ กถา มยา สหนียาภวิษฺยตฺฯ
15 Amma da yake ya shafi gardama ce game da kalmomi da sunaye da kuma dokarku, sai ku ji da ita da kanku. Ni ba zan zama mai shari’a kan irin waɗannan abubuwa ba.”
กินฺตุ ยทิ เกวลํ กถายา วา นามฺโน วา ยุษฺมากํ วฺยวสฺถายา วิวาโท ภวติ ตรฺหิ ตสฺย วิจารมหํ น กริษฺยามิ, ยูยํ ตสฺย มีมำสำ กุรุตฯ
16 Saboda haka ya kore su.
ตต: ส ตานฺ วิจารสฺถานาทฺ ทูรีกฺฤตวานฺฯ
17 Sai duk suka juya kan Sostenes shugaban majami’a suka yi masa dūka a gaban kotun. Amma Galliyo ko yă kula.
ตทา ภินฺนเทศียา: โสสฺถินินามานํ ภชนภวนสฺย ปฺรธานาธิปตึ ธฺฤตฺวา วิจารสฺถานสฺย สมฺมุเข ปฺราหรนฺ ตถาปิ คาลฺลิยา เตษุ สรฺวฺวกรฺมฺมสุ น มโน นฺยทธาตฺฯ
18 Bulus kuwa ya ci gaba da zama a Korint na’yan kwanaki. Sa’an nan ya bar’yan’uwa ya shiga jirgin ruwa zuwa Suriya tare da Firiskila da Akwila. Kafin ya tashi, ya aske kansa a Kenkireya saboda alkawarin da ya yi.
เปาลสฺตตฺร ปุนรฺพหุทินานิ นฺยวสตฺ, ตโต ภฺราตฺฤคณาทฺ วิสรฺชนํ ปฺราปฺย กิญฺจนวฺรตนิมิตฺตํ กึกฺริยานคเร ศิโร มุณฺฑยิตฺวา ปฺริสฺกิลฺลากฺกิลาภฺยำ สหิโต ชลปเถน สุริยาเทศํ คตวานฺฯ
19 Suka isa Afisa, inda Bulus ya bar Firiskila da Akwila. Shi kansa ya shiga majami’a ya kuma yi muhawwara da Yahudawa.
ตต อิผิษนคร อุปสฺถาย ตตฺร เตา วิสฺฤชฺย สฺวยํ ภชนภฺวนํ ปฺรวิศฺย ยิหูทีไย: สห วิจาริตวานฺฯ
20 Sa’ad da suka roƙe shi ya ƙara’yan kwanaki da su, bai yarda ba.
เต ไสฺว: สารฺทฺธํ ปุน: กติปยทินานิ สฺถาตุํ ตํ วฺยนยนฺ, ส ตทนุรรีกฺฤตฺย กถาเมตำ กถิตวานฺ,
21 Amma da yake barin wurin, ya yi alkawari cewa, “Zan dawo in Allah ya yarda.” Sa’an nan ya tashi daga Afisa a jirgin ruwa.
ยิรูศาลมิ อาคามฺยุตฺสวปาลนารฺถํ มยา คมนียํ; ปศฺจาทฺ อีศฺวเรจฺฉายำ ชาตายำ ยุษฺมากํ สมีปํ ปฺรตฺยาคมิษฺยามิฯ ตต: ปรํ ส ไต รฺวิสฺฤษฺฏ: สนฺ ชลปเถน อิผิษนคราตฺ ปฺรสฺถิตวานฺฯ
22 Sa’ad da ya sauka a Kaisariya, sai ya haura ya gai da ikkilisiya sa’an nan ya gangara zuwa Antiyok.
ตต: ไกสริยามฺ อุปสฺถิต: สนฺ นครํ คตฺวา สมาชํ นมสฺกฺฤตฺย ตสฺมาทฺ อานฺติยขิยานครํ ปฺรสฺถิตวานฺฯ
23 Bayan ya yi’yan kwanaki a Antiyok, Bulus ya tashi daga can ya zaga ko’ina a yankin Galatiya da Firjiya, yana ƙarfafa dukan almajirai.
ตตฺร กิยตฺกาลํ ยาปยิตฺวา ตสฺมาตฺ ปฺรสฺถาย สรฺเวฺวษำ ศิษฺยาณำ มนำสิ สุสฺถิราณิ กฺฤตฺวา กฺรมโศ คลาติยาผฺรุคิยาเทศโย รฺภฺรมิตฺวา คตวานฺฯ
24 Ana cikin haka sai wani mutumin Yahuda mai suna Afollos, ɗan ƙasar Alekzandariya, ya zo Afisa. Shi masani ne, yana da cikakken sani na Nassosi.
ตสฺมินฺเนว สมเย สิกนฺทริยานคเร ชาต อาปโลฺลนามา ศาสฺตฺรวิตฺ สุวกฺตา ยิหูทีย เอโก ชน อิผิษนครมฺ อาคตวานฺฯ
25 An horar da shi a hanyar Ubangiji, ya kuma himma ƙwarai a magana, ya kuma yi koyarwa game da Yesu, daidai, ko da yake baftismar Yohanna ce kaɗai ya sani.
ส ศิกฺษิตปฺรภุมารฺโค มนโสโทฺยคี จ สนฺ โยหโน มชฺชนมาตฺรํ ชฺญาตฺวา ยถารฺถตยา ปฺรโภ: กถำ กถยนฺ สมุปาทิศตฺฯ
26 Sai ya fara magana gabagadi a majami’a. Sa’ad da Firiskila da Akwila suka ji shi, sai suka gayyace shi gidansu suka ƙara bayyana masa hanyar Allah sosai.
เอษ ชโน นิรฺภยเตฺวน ภชนภวเน กถยิตุมฺ อารพฺธวานฺ, ตต: ปฺริสฺกิลฺลากฺกิเลา ตโสฺยปเทศกถำ นิศมฺย ตํ สฺวโย: สมีปมฺ อานีย ศุทฺธรูเปเณศฺวรสฺย กถามฺ อโพธยตามฺฯ
27 Sa’ad da Afollos ya so ya tafi Akayya, sai’yan’uwa suka ƙarfafa shi suka kuma rubuta wa almajiran da suke can da su marabce shi. Da isowarsa, ya zama da taimako ƙwarai ga waɗanda ta wurin alheri suka gaskata.
ปศฺจาตฺ ส อาขายาเทศํ คนฺตุํ มตึ กฺฤตวานฺ, ตทา ตตฺรตฺย: ศิษฺยคโณ ยถา ตํ คฺฤหฺลาติ ตทรฺถํ ภฺราตฺฤคเณน สมาศฺวสฺย ปเตฺร ลิขิเต สติ, อาปลฺลาสฺตโตฺรปสฺถิต: สนฺ อนุคฺรเหณ ปฺรตฺยยินำ พหูปการานฺ อกโรตฺ,
28 Gama da ƙwazo ya ƙaryata Yahudawa a muhawwara a fili, yana tabbatar daga Nassosi cewa Yesu shi ne Kiristi.
ผลโต ยีศุรภิษิกฺตสฺตฺราเตติ ศาสฺตฺรปฺรมาณํ ทตฺวา ปฺรกาศรูเปณ ปฺรติปนฺนํ กฺฤตฺวา ยิหูทียานฺ นิรุตฺตรานฺ กฺฤตวานฺฯ