< Ayyukan Manzanni 16 >

1 Bulus ya kai Derbe sa’an nan kuma zuwa Listira, inda wani almajiri mai suna Timoti yake da zama, wanda mahaifiyarsa mutuniyar Yahuda ce kuma mai bi ce, amma mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Paulo mpwalashika ku Debe, walaya ne ku Lusitala, uko kwalikuba shikwiya naumbi, lina lyakendi Timoti. Banyina balikuba Bayuda bashoma Lesa, baishi balikuba bagiliki.
2 ’Yan’uwa a Listira da Ikoniyum sun yi magana mai kyau ƙwarai a kansa.
Banse baku Lusitala ne baku Ikoniya balikumulumba Timoti.
3 Bulus ya so ya ɗauke shi a tafiyar, saboda haka ya yi masa kaciya, domin Yahudawan da suke da zama a wurin, don duk sun san cewa mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Neco Paulo walikuyanda kumumanta kwambeti bendenga pamo. Nomba Bayuda bonse balikwikala uko balikwinshibeti baishi Timoti ni Bagiliki, Paulo walamupalula Timoti.
4 Yayinda suke tafiya daga gari zuwa gari, suka dinga ba da shawarwarin da manzanni da dattawa a Urushalima suka zartar domin mutane su kiyaye.
Mpobalikuya kupita mu minshi balikuya kubenshibisha bashoma kwambeti, bakonkele milawo yalabikwa ne batumwa, pamo ne bamakulene ba mubungano wa mu Yelusalemu.
5 Saboda haka ikkilisiyoyi suka ginu cikin bangaskiya suka kuma yi girma suka yi ta ƙaruwa kowace rana.
Neco mibungano ya bashoma yalaba ne lushomo lwayuma, busuba ne busuba bantu balatatika kufulilako.
6 Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
Paulo ne banendi balapitilila cimpansha ca Fuligiya ne Galatiya, pakwinga Mushimu Uswepa walabakanisha kukambauka maswi a Lesa mucimpansha ca Asiya.
7 Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
Mpobalashika kunyinsa yacishi ca Misiya, balayanda kwingila mucimpansha ca Bituniya, nsombi Mushimu wa Yesu walabakanisha.
8 Saboda haka suka ratsa Misiya suka zo Toruwas.
Neco balapitilila Misiya ne kuya kushika ku Tulowa.
9 Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
Cindi ca mashiku Paulo walabona cimbonimboni camuntu waku Makedoniya, kali wemana ne kusengeti, “Kamutampukilani ku Makedoniya kuno, mwise mutunyamfwe.”
10 Bayan Bulus ya ga wahayin, muka shirya nan take mu tashi zuwa Makidoniya, mun tabbata cewa, Allah ya kira mu mu yi musu wa’azin bishara.
Pacindi copeleco Paulo mpwalabona muntu mucimbonimboni, twalalibambila bulwendo bwakuya ku Makedoniya, pakwinga twalenshibeti Lesa layandeti twenga akukambauka Mulumbe Waina ku bantu baku Makedoniya.
11 Daga Toruwas muka tashi zuwa teku muka kuma shiga jirgin ruwa muka miƙe kai tsaye zuwa Samotiras, kashegari kuma muka nufi Neyafolis.
Kufuma ku Tulowa twalenda mubwato kululama ku nsumbu ya Samotilase, mpobwalaca mumene twalapitilila mpaka twalashika ku Niyapoli.
12 Daga can muka tafi Filibbi, wata babbar alkaryar Roma wadda kuma take babban birni a gundumar Makidoniya. Muka zauna a can kwanaki masu yawa.
Kufuma ku Niyapoli, twalaya ku Filipi, munshi unene wa mucibela ca Makedoniya, walikwendeleshewa ne mfulumende ya Ciloma. Twalekala masuba angi mu munshi uwu.
13 A Asabbaci, muka fita ƙofar birnin zuwa bakin kogi, inda muke tsammani za mu sami wurin yin addu’a. Muka zauna muka fara yin wa matan da suka taru a can magana.
Pabusuba bwa Sabata twalapulilako kunsa kwamunshi ne kuya ku mulonga uko nkotwali kuyeyeti kuli musena mpobakute kupailila Bayuda. Twalekala panshi katubandika ne batukashi balikuba babungana kopeloko.
14 Ɗaya daga cikin waɗanda suka saurare mu mace ce mai suna Lidiya, mai sayar da yadunan jan garura masu tsada daga birnin Tiyatira, mai yi wa Allah sujada. Ubangiji ya buɗe zuciyarta har ta karɓi saƙon Bulus.
Pakati pabo palikuba mutukashi naumbi, lina lyakendi Lidiya. Kucomwabo niku Tiyatila, ncito yakendi yalikuba yakulisha bikwisa byafubeluka. Walikuba mutukashi wali kupaila Lesa, neco Lesa walamucalula moyo wakendi kwambeti anyumfwishishe ne kushoma ncalikwamba Paulo.
15 Da aka yi mata baftisma tare da iyalin gidanta, sai ta gayyace mu zuwa gidanta. Ta ce, “In kun amince ni mai bi ce cikin Ubangiji, sai ku zo ku sauka a gidana.” Sai ta kuwa rinjaye mu.
Lidiya ne bamung'anda yakendi mpobalabatishiwa, walatusengeti, “Mbuli ncemulabono kwambeti nkute lushomo muli Lesa, katuyani kung'anda kwakame muye mwikale nenjame,” Walatukakatisha neco twalaya.
16 Wata rana muna tafiya zuwa wurin yin addu’a, sai muka sadu da wata baranya mai ruhun aljani mai duba. Takan samo wa mutanenta kuɗi da yawa, duban da take yi.
Cindi nacimbi mpotwalaya kumusena nkobalikupailila, twalakumanyako mutukashi musebenshi walikuba wekatwa ne mushimu waipa wakulaluka. Kufumina muncito yakendi ya kulaluka, baleli bakendi balikucanamo mali angi.
17 Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”
Uyu mutukashi walikukonkela Paulo pamo ne njafwe, kabilikisheti, “Bantu aba ni basebenshi ba Lesa Mukulene Wapita Byonse! Balamukambaukilinga nshila yalupulusho.”
18 Ta yi ta faɗin haka har kwanaki masu yawa. A ƙarshe Bulus ya damu ƙwarai sai ya juya ya ce wa aljanin, “A cikin sunan Yesu Kiristi na umarce ka, ka rabu da ita!” Nan take aljanin ya rabu da ita.
Uyu mutukashi walikwinseco kwa masuba angi. Neco Paulo calamucima, walacebuka ne kuwambila mushimu waipa, “Mulina lya Yesu Klistu, ndakwambilinga omushimu waipa, fuma mu muntuyu.” Pacindi copeleco mushimu waipa walapulamo.
19 Da iyayengijin baranyar suka ga hanyar samun kuɗinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila suka ja su zuwa cikin kasuwa don su fuskanci hukuma.
Baleli bamutukashuyu, mpobalabona kwambeti nteti abacaninenga mali, balekata Paulo ne Sailasi, ne kubakwekweshela kumusena wa makwebo, kubomboloshi.
20 Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
Mpobalashika nabo kubeshi kombolosha, balambeti, “Aba bantu ni Bayuda, balapenshe bantu mu munshi mwetu muno.
21 ta wurin koyar da al’adun da ba daidai ba ne mu Romawa mu karɓa ko mu aikata.”
Baleyishinga miyambo byabula kusuminishiwa, kayi nkatwelela kwitambula nambi kwikonkela afwe Baloma.”
22 Sai taron suka fāɗa wa Bulus da Sila gaba ɗaya, alƙalan kuwa suka yi umarni a tuɓe su a kuma yi musu dūka.
Likoto lyalikubapo lyalatatika kuma Paulo ne Sailasi, beshikombolosha milandu nabo ebalapesheti bantu batwamune byakufwala bya Paulo ne Sailasi ne kubambileti, babakwapule bikoti.
23 Bayan an yi musu bulala sosai, sai aka jefa su cikin kurkuku, aka umarci mai gadin kurkukun yă tsare su da kyau.
Mpobalabakwapula bikoti tunkanda twingi, balabawala mujele ne kwambila mulonda wajele kwambeti abalame cena.
24 Da karɓan irin umarnan nan, sai ya sa su can cikin ɗakin kurkuku na ciki-ciki, kuma ya ɗaura ƙafafunsu a turu.
Neco pacebo camaswi awa, mulonda wajele walabacalila mucipinda camukati mujele, ne kubapinka myendo yabo pakati pa minkulu ibili.
25 Wajen tsakar dare Bulus da Sila suna addu’a suna rera waƙoƙi ga Allah, sauran’yan kurkuku kuwa suna sauraronsu.
Pakati pa mashiku Paulo ne Sailasi balikupaila, ne kwimbila nyimbo shakutembaula Lesa, bakaili banabo balikunyumfwako.
26 Ba zato ba tsammani sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa har tushen ginin kurkukun ya jijjiga. Nan da nan sai duk ƙofofin kurkukun suka bubbuɗe, sarƙoƙin kowa kuma suka ɓaɓɓalle.
Mwakutengashila kwalaba mukunkumo wangofu, cakwinseti lulindi lwa ng'anda ya jele yonse lwalatenkana, bisasa byonse byalashonkauka, ncetani nshebalikuba basunga kaili uliyense shalalaka panshi mbwee.
27 Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka’yan kurkukun sun gudu.
Mulonda wajele usa mpwalapashamuka, ne kubona bisasa bya jele byonse byashonkauka, walayeyeti bakaili bonse balafwambamo. Walapulisha cibeshi kwambeti alishine.
28 Amma Bulus ya yi ihu ya ce, “Kada ka yi wa kanka lahani! Dukanmu muna nan!”
Paulo walabilikisheti, “Kotalishina! Twense motuli muno!”
29 Mai gadin kurkukun ya kira a kawo fitilu, ya ruga ciki ya fāɗi yana rawan jiki a gaban Bulus da Sila.
Mulonda usa walambila naumbi kwambeti alete lampi, walafwambila mukati katutuma njenjenje, ne kuya kuliwala pamyendo ya Paulo ne Sailasi.
30 Sai ya fito da su waje ya kuma tambaye su ya ce, “Ranku yă daɗe, me zan yi domin in sami ceto?”
Walabapulisha kunsa ne kubepusheti, “Nkambo! Nicani ncetinyinse kwambeti mpuluke?”
31 Suka amsa suka ce, “Ka gaskata da Ubangiji Yesu, za ka sami ceto, kai da iyalinka.”
Balo balamukumbuleti, “Koshoma muli Mwami Yesu, obe ne ba mung'anda yakobe nimukapuluke.”
32 Sa’an nan suka yi masa maganar Ubangiji shi da kuma dukan sauran da suke a gidansa.
Balamukambaukila maswi a Mwami, pamo ne ba mung'anda yakendi.
33 A wannan sa’a na daren, mai gadin kurkukun ya ɗauke su ya wanke musu raunukansu; nan take aka yi masa baftisma da dukan iyalinsa.
Nekukabeti calikuba cindi camashiku, walabamanta ne kuya kubasuka bilonda. Popelapo mulonda usa ne ba mung'anda yakendi balabatishiwa.
34 Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
Panyuma pakendi, walaya nabo kung'anda yakendi, kuya kubapa cakulya. Mulonda uyu ne bonse ba mung'anda yakendi balakondwa cebo ca kushoma Lesa.
35 Da gari ya waye, sai alƙalan suka aika ma’aikatansu wajen mai gadin kurkukun da umarni cewa, “Ka saki mutanen nan.”
Mpobwalaca, beshikombolosha balatuma bashilikali kuya kumwambila usa mulonda wajele kwambeti, “Basungulule abo bantu benga.”
36 Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
Usa mulonda wajele walamwambila Paulo kwambeti, “Beshikombolosha balatumu maswi akwambeti tumusungulule. Neco, kamupulani, kamuyani mulumuno.”
37 Amma Bulus ya ce wa ma’aikatan, “Sun yi mana dūka a fili ba tare da shari’a ba, ko da yake mu’yan ƙasar Roma ne, suka kuma jefa mu cikin kurkuku. Yanzu suna so su fitar da mu a ɓoye? A’a! Sai dai su zo da kansu su rako mu waje.”
Paulo walabambila bashilikali abo, kwambeti “Batukwapula bikoti bantu bangi kabebelela, kwakubula kutombolosha nanshi, kakuli afwe tobene Loma, kayi batuwala mujele. Inga lino balayandanga kutupulisheconi kampunampuna, nkacelela kubeco sobwe! Kamuyani mubambile balamutumu bese batupulishe bene.”
38 Sai ma’aikatan suka faɗa wa alƙalan wannan, da suka ji cewa Bulus da Sila Romawa ne, sai suka ji tsoro.
Basa bashilikali balaya kubambila beshikombolosha maswi awa. Mpobalanyumfweti Paulo ne Sailasi ni bene Loma, balatina.
39 Sai suka zo don su roƙe su, suka yi musu rakiya daga kurkukun, suna roƙonsu su bar birnin.
Neco beshikombolosha balesa kulilekelela kuli Paulo ne Sailasi. Panyuma pakendi balabapulisha mujele, ne kubasengeti bafumemo mu munshi uwo.
40 Bayan Bulus da Sila suka fita daga kurkukun, sai suka tafi gidan Lidiya, inda suka sadu da’yan’uwa suka kuma ƙarfafa su. Sa’an nan suka tafi.
Paulo ne Sailasi mpobalapula mujele, balabwelela ku ng'anda kwa Lidiya, nkobalakabonana ne banabo. Panyuma pakubayuminisha, balafuma mu mushi.

< Ayyukan Manzanni 16 >