< Ayyukan Manzanni 16 >

1 Bulus ya kai Derbe sa’an nan kuma zuwa Listira, inda wani almajiri mai suna Timoti yake da zama, wanda mahaifiyarsa mutuniyar Yahuda ce kuma mai bi ce, amma mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Etu pichete tai Derbe aru Lystra sheher te jaise; aru sabi, ta te ekjon chela Timothy koi kene thakise, tai ekjon biswasi aru Yehudi mahila laga chokra asele; kintu tai laga baba to Yunani manu thakise.
2 ’Yan’uwa a Listira da Ikoniyum sun yi magana mai kyau ƙwarai a kansa.
Lystra aru Iconium te thaka biswasi bhai khan tai laga bhal kotha he koise.
3 Bulus ya so ya ɗauke shi a tafiyar, saboda haka ya yi masa kaciya, domin Yahudawan da suke da zama a wurin, don duk sun san cewa mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Paul pora Timothy ke loi jabole mon thakise; aru taike sunnot kori dise kelemane etu jagate Yehudi khan thakise, aru ta te laga manu khan sob jani thakise tai laga baba Yunani manu ase koi kene.
4 Yayinda suke tafiya daga gari zuwa gari, suka dinga ba da shawarwarin da manzanni da dattawa a Urushalima suka zartar domin mutane su kiyaye.
Aru Paul, Silas aru Timothy khan sheher te ja-a homoi te, taikhan girja khan te manu khan ke Isor kotha mani bole sikhaise, juntu kotha Jerusalem te thaka apostle aru girja laga bura khan pora taikhan ke kobole faisla kori dise.
5 Saboda haka ikkilisiyoyi suka ginu cikin bangaskiya suka kuma yi girma suka yi ta ƙaruwa kowace rana.
Etu pora girja khan biswas te takot hoi thakise, aru hodai din manu bhi bisi-bisi hoi jaise.
6 Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
Paul aru tai laga sathi khan Phrygia aru Galatia laga jaga phale pora jaise, kelemane Pobitro Atma pora taikhan ke Asia te prochar kori bole mana korise.
7 Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
Jitia taikhan Mysia sheher usorte ahise, taikhan Bithynia te jabole kosis korise, kintu Jisu laga Atma pora ta te jabole mana korise.
8 Saboda haka suka ratsa Misiya suka zo Toruwas.
Etu karone taikhan Mysia paar kori kene Troas sheher te jaise.
9 Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
Etu rati te Paul ekta darshan dikhise: ekjon manu Macedonia jagate khara kori thakise, aru taike mati kene koise, “Ahi kene amikhan ke Macedonia te modot koribi.”
10 Bayan Bulus ya ga wahayin, muka shirya nan take mu tashi zuwa Makidoniya, mun tabbata cewa, Allah ya kira mu mu yi musu wa’azin bishara.
Jitia Paul etu darshan dikhise, etu homoi te amikhan joldi Mecedonia te jaise, kelemane taikhan ke susamachar koi dibole Isor amikhan ke matise.
11 Daga Toruwas muka tashi zuwa teku muka kuma shiga jirgin ruwa muka miƙe kai tsaye zuwa Samotiras, kashegari kuma muka nufi Neyafolis.
Aru amikhan Troas pora naw te uthi kene sidha Somothrace laga majuli te jaise, aru dusra din Neapolis sheher te ahi jaise.
12 Daga can muka tafi Filibbi, wata babbar alkaryar Roma wadda kuma take babban birni a gundumar Makidoniya. Muka zauna a can kwanaki masu yawa.
Aru ta te pora Mecedonia laga sob pora dangor sheher Philippi te punchise, Rome manu khan laga jaga, aru amikhan ta te olop din thakise.
13 A Asabbaci, muka fita ƙofar birnin zuwa bakin kogi, inda muke tsammani za mu sami wurin yin addu’a. Muka zauna muka fara yin wa matan da suka taru a can magana.
Aru Bisram dinte amikhan sheher bahar te ulaikene nodi kinar phale, prathana kori bole jagah ase bhabi kene ta te jaise. Titia amikhan bohise aru ta te mahila khan joma hoi kene thaka khan logote kotha korise.
14 Ɗaya daga cikin waɗanda suka saurare mu mace ce mai suna Lidiya, mai sayar da yadunan jan garura masu tsada daga birnin Tiyatira, mai yi wa Allah sujada. Ubangiji ya buɗe zuciyarta har ta karɓi saƙon Bulus.
Ta te ekjon mahila Lydia koi kene asele, Thyatira te tai begoni rong kapra bikiri kori thake, tai Isor ke mohima kore, aru tai amikhan laga kotha hunise. Probhu he etu mahila laga mon khuli kene Paul laga kotha bhal pora huni bole dise.
15 Da aka yi mata baftisma tare da iyalin gidanta, sai ta gayyace mu zuwa gidanta. Ta ce, “In kun amince ni mai bi ce cikin Ubangiji, sai ku zo ku sauka a gidana.” Sai ta kuwa rinjaye mu.
Aru jitia tai aru tai laga ghor manu sob baptizma loise, tai amikhan ke hudi kene koise, “Jodi apuni khan moi Isor usorte biswasi ase koi kene bisar kore, ahi kene moi laga ghor te thaki bhi.” Aru amikhan tai laga ghor te rukhibole jaise.
16 Wata rana muna tafiya zuwa wurin yin addu’a, sai muka sadu da wata baranya mai ruhun aljani mai duba. Takan samo wa mutanenta kuɗi da yawa, duban da take yi.
Etu homoi te, amikhan prathana kori bole ekta jagate jai thakise, titia amikhan ekjon jawan jyotishee kora mahila ke lok paise. Tai etu kaam kori kene tai laga malik khan ke bisi poisa kamaikena di thakise.
17 Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”
Etu mahila Paul aru amikhan laga pichete ahi kene hala korise, aru koise, “Etu manu khan sobse Mohan Isor laga noukar khan ase. Taikhan pora apnikhan logot prochar kora to poritran pabole rasta ase.”
18 Ta yi ta faɗin haka har kwanaki masu yawa. A ƙarshe Bulus ya damu ƙwarai sai ya juya ya ce wa aljanin, “A cikin sunan Yesu Kiristi na umarce ka, ka rabu da ita!” Nan take aljanin ya rabu da ita.
Tai bisi din eneka koi thakise, kintu tai eneka kowa to Paul ke bhal panai, aru tai ghurai kene dusto atma ke koise, “Moi Jisu Khrista naam pora tumike hukum di ase tai pora ulai jabi,” aru etu homoi te atma ulai jaise.
19 Da iyayengijin baranyar suka ga hanyar samun kuɗinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila suka ja su zuwa cikin kasuwa don su fuskanci hukuma.
Kintu jitia tai laga malik khan poisa aha rasta to bondh hoija dikhise, taikhan Paul aru Silas ke dhori kene bajar laga adhikari khan usorte loi anise.
20 Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
Aru jitia taikhan ke bisar kora manu khan usorte anise, taikhan koise, “Etu manu khan amikhan laga sheher ke biya kori ase. Taikhan Yehudi manu ase.
21 ta wurin koyar da al’adun da ba daidai ba ne mu Romawa mu karɓa ko mu aikata.”
Moi khan ki niyom manibo napare etu sikhai ase aru Rome laga niyom lobole koi ase.”
22 Sai taron suka fāɗa wa Bulus da Sila gaba ɗaya, alƙalan kuwa suka yi umarni a tuɓe su a kuma yi musu dūka.
Titia manu khan Paul aru Silas uporte khong korise, aru bisar kora manu khan pora tai duijon laga kapra phatai kene pitabole hukum dise.
23 Bayan an yi musu bulala sosai, sai aka jefa su cikin kurkuku, aka umarci mai gadin kurkukun yă tsare su da kyau.
Aru tai duijon ke bisi marise, aru bondhi ghor te bondh kori dise aru bondhi ghor laga adhikari ke bhal pora duijon ke rukhibole hukum dise.
24 Da karɓan irin umarnan nan, sai ya sa su can cikin ɗakin kurkuku na ciki-ciki, kuma ya ɗaura ƙafafunsu a turu.
Jitia tai etu hukum paise, bondhi ghor laga adhikari pora tai duijon laga theng bandhi kene bondh kora bhitor kamra te rakhidise.
25 Wajen tsakar dare Bulus da Sila suna addu’a suna rera waƙoƙi ga Allah, sauran’yan kurkuku kuwa suna sauraronsu.
Aru adha rati te Paul aru Silas prathana kori kene Isor laga gana gayi thakise, aru bondhi ghor te thaka dusra koidi khan taikhan ke huni thakise.
26 Ba zato ba tsammani sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa har tushen ginin kurkukun ya jijjiga. Nan da nan sai duk ƙofofin kurkukun suka bubbuɗe, sarƙoƙin kowa kuma suka ɓaɓɓalle.
Achanak pora dangor mati hili se, aru bondhi ghor laga khamba khan hili jaise; aru etu homoi te dorja khan khuli jaise, aru manu khan ke bandhi rakha loha rusi sob khuli jaise.
27 Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka’yan kurkukun sun gudu.
Titia adhikari ghumai thaka pora uthijaise aru dorja khan sob khula dikhise; aru tai laga talwar ulaikene nijorke morai dibole korise, kelemane tai bhabise bondhi ghor te thaka manu khan sob polai jaise.
28 Amma Bulus ya yi ihu ya ce, “Kada ka yi wa kanka lahani! Dukanmu muna nan!”
Kintu Paul jor pora hala kori kene koise, “Nijorke jokhom nadibi, kelemane amikhan sob yate ase.”
29 Mai gadin kurkukun ya kira a kawo fitilu, ya ruga ciki ya fāɗi yana rawan jiki a gaban Bulus da Sila.
Titia bondhi ghor laga adhikari pora saaki mangi kene bhitor te polai ahise, aru bhoi pora kapi kene, Paul aru Silas laga theng te giri jaise,
30 Sai ya fito da su waje ya kuma tambaye su ya ce, “Ranku yă daɗe, me zan yi domin in sami ceto?”
aru tai duijon ke bahar te loi ani kene koise, “Sahab khan, poritran pabole moi ki koribo lage?”
31 Suka amsa suka ce, “Ka gaskata da Ubangiji Yesu, za ka sami ceto, kai da iyalinka.”
Titia duijon Taike jawab dise, “Probhu Jisu ke biswas koribi, titia tumi aru tumi laga ghor manu sob bachi jabo.”
32 Sa’an nan suka yi masa maganar Ubangiji shi da kuma dukan sauran da suke a gidansa.
Titia duijon taike aru tai laga ghor manu sobke Probhu laga kotha hunai dise.
33 A wannan sa’a na daren, mai gadin kurkukun ya ɗauke su ya wanke musu raunukansu; nan take aka yi masa baftisma da dukan iyalinsa.
Titia bondhi ghor laga sipahi pora etu rati te duijon ke loi jaise, aru taikhan laga jokhom sapha kori dise, tai laga sob ghor manu aru tai etu homoi te baptizma loise.
34 Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
Aru duijon ke tai laga ghor te loi anise aru kha luwa dise, aru tai Isor ke biswas korise koi kene tai laga sob ghor manu bisi khushi korise.
35 Da gari ya waye, sai alƙalan suka aika ma’aikatansu wajen mai gadin kurkukun da umarni cewa, “Ka saki mutanen nan.”
Aru jitia din hoise, titia sahab khan pora sipahi khan ke pathaise aru koise, “Taikhan ke jabole dibi.”
36 Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
Titia sahab pora jai kene etu kotha Paul ke koise, “Bisar kora manu pora moike apuni khan ke chari dibole koise. Etu nimite bahar te ulabi, aru shanti pora jabi.”
37 Amma Bulus ya ce wa ma’aikatan, “Sun yi mana dūka a fili ba tare da shari’a ba, ko da yake mu’yan ƙasar Roma ne, suka kuma jefa mu cikin kurkuku. Yanzu suna so su fitar da mu a ɓoye? A’a! Sai dai su zo da kansu su rako mu waje.”
Kintu Paul taikhan ke koise, “Amikhan Rome laga manu ase, hoilebi bisar laga niyom nacholai kene ami duijon ke marise, aru bondhi ghor te hali dise. Etiya to moi khan ke lukai kene pathai dibole mon ase? Eneka nohoi! Kintu, taikhan nijor ahi kene amikhan ke bahar te loi jabole dibi.”
38 Sai ma’aikatan suka faɗa wa alƙalan wannan, da suka ji cewa Bulus da Sila Romawa ne, sai suka ji tsoro.
Titia sipahi khan bisar kora manu khan ke jai kene etu kotha koise, aru jitia Paul aru Silas Roman manu ase koi kene janise, taikhan bhoi lagi jaise.
39 Sai suka zo don su roƙe su, suka yi musu rakiya daga kurkukun, suna roƙonsu su bar birnin.
Titia bisar kora manu khan ahi kene taikhan ke maph mangise, aru duijon ke bahar te ulaikene anise, aru sheher pora jai jabole koise.
40 Bayan Bulus da Sila suka fita daga kurkukun, sai suka tafi gidan Lidiya, inda suka sadu da’yan’uwa suka kuma ƙarfafa su. Sa’an nan suka tafi.
Titia duijon bondhi ghor pora ulaikene Lydia laga ghor te jaise. Aru jitia Paul aru Silas duijon bhai khan ke dikhise, taikhan laga mon dangor koridi kene sheher pora jai jaise.

< Ayyukan Manzanni 16 >