< Ayyukan Manzanni 16 >

1 Bulus ya kai Derbe sa’an nan kuma zuwa Listira, inda wani almajiri mai suna Timoti yake da zama, wanda mahaifiyarsa mutuniyar Yahuda ce kuma mai bi ce, amma mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Paulo kabhele bho ahidili Derbe ni Litra; na langayi, pala pajhe ni mwanafunzi jhaakutibhweghe Timotheo, ndo kijana jhaahogoliki ni mabhu ghwa Kiyahudi ambajhe ndo muumini ni dadi munu ndo mgiriki.
2 ’Yan’uwa a Listira da Ikoniyum sun yi magana mai kyau ƙwarai a kansa.
Bhanu bha listra ni Ikonia bhan'shuhudili kinofu.
3 Bulus ya so ya ɗauke shi a tafiyar, saboda haka ya yi masa kaciya, domin Yahudawan da suke da zama a wurin, don duk sun san cewa mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Paulo andondeghe ili asafiriajhi nakhu, hiyo akantola ni kun'tahiri kwa ndabha jhe bhammanyili kujha dadimuni ndo Mgiriki.
4 Yayinda suke tafiya daga gari zuwa gari, suka dinga ba da shawarwarin da manzanni da dattawa a Urushalima suka zartar domin mutane su kiyaye.
Bho bhilota bhap'elili ku miji nikuhomesya malaghisu ku makanisa ili kughatii malaghisu aghu ghalembibhu ni mitume ni bhasee okhu Yerusalemu.
5 Saboda haka ikkilisiyoyi suka ginu cikin bangaskiya suka kuma yi girma suka yi ta ƙaruwa kowace rana.
Efyo makanisa ghaimarishibhu mu imani ni bhabhaamini bhajhongesiki kwa idadi khila ligono.
6 Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
Paulo ni bhajhinu bha kalota firigia ni Galatia kwani Roho ghwa K'yara abhabesili kuhubiri lilobhi okhu ku lijimbo lya Asia.
7 Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
Bho bhakaribili Misia, bhajaribu kulota Bithinia, lakini Roho ghwa Yesu abhabesili.
8 Saboda haka suka ratsa Misiya suka zo Toruwas.
Kwa hiyo bhakapeta Misi bhakajhida mpaka mji bhwa Troa.
9 Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
Maono ghan'tokili Paulo pakilu, bhajheleni munu ghwa Makedonia ajhemili, akan'kuta ni kujobha, “Muhidayi mutulaidilayi choni Makedonia.”
10 Bayan Bulus ya ga wahayin, muka shirya nan take mu tashi zuwa Makidoniya, mun tabbata cewa, Allah ya kira mu mu yi musu wa’azin bishara.
Paulo bho abhwene maono, mara tukakia ndala kulota Makedonia akimanya kujhe K'yara atukutili kulota kubhahubilila injili.
11 Daga Toruwas muka tashi zuwa teku muka kuma shiga jirgin ruwa muka miƙe kai tsaye zuwa Samotiras, kashegari kuma muka nufi Neyafolis.
Hivyo twabhokili kuhoma Troa twalotili moja kwa moja Samothrake, ni ligono lyalafwatili twafikili mji bhwa Neapoli.
12 Daga can muka tafi Filibbi, wata babbar alkaryar Roma wadda kuma take babban birni a gundumar Makidoniya. Muka zauna a can kwanaki masu yawa.
Kuhoma apu tukalota Filipi ambaghyo ndo moja ghya mji bhwa Makedonia, mji muhimu mu wilaya ni utawala bhwa Kirumi ni kutama magono kadhaa.
13 A Asabbaci, muka fita ƙofar birnin zuwa bakin kogi, inda muke tsammani za mu sami wurin yin addu’a. Muka zauna muka fara yin wa matan da suka taru a can magana.
Ligono lya sabato twalotili kwibhala kulango kwa njela jha kiholo sehemu ambajho tudhanieghe kubeta kujha ni mahali pa kubhombela maombi. Twatamili pasi ni kulongela ni bhamama bhabhahidi pamonga.
14 Ɗaya daga cikin waɗanda suka saurare mu mace ce mai suna Lidiya, mai sayar da yadunan jan garura masu tsada daga birnin Tiyatira, mai yi wa Allah sujada. Ubangiji ya buɗe zuciyarta har ta karɓi saƙon Bulus.
N'dala mmonga he akutibhweghe Lidia, n'hemelesajhi ghwa zambarau, kuhoma ku mji bhwa Tiatira, jha ikamwabudu K'yara atupelikisi. Bwana anfunguili muoyo bhwa muene ni kubheka maanani malobhi ghaghajobhibhu ni Paulo.
15 Da aka yi mata baftisma tare da iyalin gidanta, sai ta gayyace mu zuwa gidanta. Ta ce, “In kun amince ni mai bi ce cikin Ubangiji, sai ku zo ku sauka a gidana.” Sai ta kuwa rinjaye mu.
Baada jha kubatisibhwa, atusiili ni kujobha, “Kama munibhwene kujha nene na mwaminifu kwa Bwana, basi nikabhasihi mujhingilayi ni kutama kwa nene.”Atusihili kweli.
16 Wata rana muna tafiya zuwa wurin yin addu’a, sai muka sadu da wata baranya mai ruhun aljani mai duba. Takan samo wa mutanenta kuɗi da yawa, duban da take yi.
Ikajha kwamba, bhotwilota mahali pa kus'oka, n'dala mmonga jheajhe ni pepo lya utambuzi abhone ne ni tete. Andetili Bwana ghwa muene faida simehele kwa kubashiri.
17 Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”
N'dala ojho akan'kesya Paulo pamonga ni tete, akajha ipiga kelele ni kujobha, “Abha bhagosi ndo bhatumishi bha K'yara jha ajhe mbaha, bhabhikabhatangasila muenga habari jha wokovu.”
18 Ta yi ta faɗin haka har kwanaki masu yawa. A ƙarshe Bulus ya damu ƙwarai sai ya juya ya ce wa aljanin, “A cikin sunan Yesu Kiristi na umarce ka, ka rabu da ita!” Nan take aljanin ya rabu da ita.
Abhombi naha kwa magono ghamehele, lakini Paulo akajha adadili ni litendo e'lu, ageuki kunyuma ni kun'jobhela pepo'”Nikuamuru kwa lihina lya Yesu umhokayi mugati mwa muene.” Niliene likabhoka ni kundeka mara moja.
19 Da iyayengijin baranyar suka ga hanyar samun kuɗinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila suka ja su zuwa cikin kasuwa don su fuskanci hukuma.
Mabwana bha muene bho bhabhuene jha kujha tumaini lya faida jha bhene libhokili, bhabhakamuili Paulo ni Sila ni kubhabunisya mu soko mbele jha bhenye mamlaka.
20 Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
Bho bhabhafikisi kwa makuhakimu bhakajobha, “Bhagosi abha Bhayahudi na bhisababisya ghasia mbaha mu mji bhwitu.
21 ta wurin koyar da al’adun da ba daidai ba ne mu Romawa mu karɓa ko mu aikata.”
Bhimanyisya mambo ambagho sio sheria tete kughapokela wala kughakesya kama Warumi.”
22 Sai taron suka fāɗa wa Bulus da Sila gaba ɗaya, alƙalan kuwa suka yi umarni a tuɓe su a kuma yi musu dūka.
Umati ukabhajhinukila kinyume, Paulo ni Sila, mahakimu bharanuli nghobho sya bhene ni kubhafula ni kuamuru bhatobhibhwayi fiboko.
23 Bayan an yi musu bulala sosai, sai aka jefa su cikin kurkuku, aka umarci mai gadin kurkukun yă tsare su da kyau.
Baada jha kubhatobha fiboko fimehele, bhakabhasopa mu ligereza ni kuamuru askari bha gereza kubhalenda kinofu.
24 Da karɓan irin umarnan nan, sai ya sa su can cikin ɗakin kurkuku na ciki-ciki, kuma ya ɗaura ƙafafunsu a turu.
Baada jha kupokela amri ejhu, askari bha gereza abhasopili mu kichumba kya mugati mu gereza ni kubhakonga magolo gha bhene pa sehemu pa bhabhekibhu.
25 Wajen tsakar dare Bulus da Sila suna addu’a suna rera waƙoƙi ga Allah, sauran’yan kurkuku kuwa suna sauraronsu.
Bwakati wa kiru kya manane Paulo ni Sila bhakajha bhisoka ni kujhemba nyembu sya kunsifu K'yara, khoni bhafungwa bhangi bhakajha bhipelekesya.
26 Ba zato ba tsammani sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa har tushen ginin kurkukun ya jijjiga. Nan da nan sai duk ƙofofin kurkukun suka bubbuɗe, sarƙoƙin kowa kuma suka ɓaɓɓalle.
Ghafla kwatokili litetemeko libhaha ni misingi ghya gereza ghyatikisiki, miliangu ghya gereza ghikadenduka, ni minyororo ghya bhafungwa bhoha jhalegesibhu.
27 Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka’yan kurkukun sun gudu.
Mlinzi ghwa gereza akajhumuka kuhoma mulogono ni kubhona miliangu ghioha ghya gereza jhidendulibhu; hivyo akatola upanga bhwa muene maana alondeghe kwikoma kwandabha afikilireghe bhafungwa bhoha bhatoniiki.
28 Amma Bulus ya yi ihu ya ce, “Kada ka yi wa kanka lahani! Dukanmu muna nan!”
Lakini Paulo akapiga kelele kwa sauti mbaha, akajobha, “Usikidhuru kwa ndabha twebhoha tujhele mahali apa.
29 Mai gadin kurkukun ya kira a kawo fitilu, ya ruga ciki ya fāɗi yana rawan jiki a gaban Bulus da Sila.
Mlinzi ghwa gereza akas'oka taa siletibhwayi ni kujhingila mugati mu gereza manyata, akajha itetemeka ni kutila akabhabinila Paulo ni Sila,
30 Sai ya fito da su waje ya kuma tambaye su ya ce, “Ranku yă daɗe, me zan yi domin in sami ceto?”
ni kubhapisya nje jha gereza ni kujobha, “Bhaheshimibhwa, niketakiki ili nibhweijhi kuokoka?
31 Suka amsa suka ce, “Ka gaskata da Ubangiji Yesu, za ka sami ceto, kai da iyalinka.”
Na bhene bhakan'jobhela, “Umwamini ajhi Bwana Yesu nabhi wibetekuokoka pamonga ni nyumba jha jhobhi.”
32 Sa’an nan suka yi masa maganar Ubangiji shi da kuma dukan sauran da suke a gidansa.
Bhajobhi lilobhi lya Bwana kwa muene pamonga ni bhanu bhoha bha pa nyumba jha muene.
33 A wannan sa’a na daren, mai gadin kurkukun ya ɗauke su ya wanke musu raunukansu; nan take aka yi masa baftisma da dukan iyalinsa.
Mlinzi ghwa gereza akabhatola ke'ru khela ni kubhasambisya sehemu sya bhalamele, muene pamonga ni bhanu bha panyumba pa muene. Mara bhakabatisibhwa.
34 Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
Akabhaleta Paulo ni Sila kunyumba jha muene ni kubhatengela kyakulya. Ni muene ajhele ni furaha mbaha pamonga ni bhanu bha panyumba jha muene kwandabha bhamwamini K'yara.
35 Da gari ya waye, sai alƙalan suka aika ma’aikatansu wajen mai gadin kurkukun da umarni cewa, “Ka saki mutanen nan.”
Bho jhilikili pamusi, mahakimu bhatumili ujumbe kwa mlinzi jhola ghwa gereza bhakajobha, “Bharuhusu ajhi bhanu bhala bhalotayi.”
36 Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
Mlinzi ghwa gereza akan'julisha Paulo juu jha malobhi aghu jha kujha, “Mahakimu bhaghisi ujumbe kujha nibharuhusuajhi mulotayi: hivyo mupitayi kwibhala na mulotayi kwa amani.
37 Amma Bulus ya ce wa ma’aikatan, “Sun yi mana dūka a fili ba tare da shari’a ba, ko da yake mu’yan ƙasar Roma ne, suka kuma jefa mu cikin kurkuku. Yanzu suna so su fitar da mu a ɓoye? A’a! Sai dai su zo da kansu su rako mu waje.”
Lakini Paulo akabhajobhela, “Bhatutobhili hadharani, bhanu ambabho ndo Bharumi bila kutuhukumu na bhaamuili kutusopa mu ligereza; halafu henu bhilonda kutupisya kwa siri? Lepi jhibhwesekana lepi, bhene bhahidayi kutupisya mahali apa.”
38 Sai ma’aikatan suka faɗa wa alƙalan wannan, da suka ji cewa Bulus da Sila Romawa ne, sai suka ji tsoro.
Bhalinzi bhakabhajulisya mahakimu juu jha malobhi aghu, mahakimu bhatilili sana bhobhamanyili kujha Paulo ni Sila ndo Bharumi.
39 Sai suka zo don su roƙe su, suka yi musu rakiya daga kurkukun, suna roƙonsu su bar birnin.
Mahakimu bhakahida ni kubhasihi bhapitayi, na bhobhabhapisili kwibhala pa gereza, bhabhesokili Paulo ni Sila bhakapita kwibhala kubhoka mu mji obhu.
40 Bayan Bulus da Sila suka fita daga kurkukun, sai suka tafi gidan Lidiya, inda suka sadu da’yan’uwa suka kuma ƙarfafa su. Sa’an nan suka tafi.
Kwa hiyo Paulo ni Sila bhakapita kwibhala pa gereza bhakahida kunyumba jha Lidia. Paulo ni Sila bho bha mbwene ndogo bhabhi bhabhapelimu muoyo ni kisha kubhoka mu mji obhu.

< Ayyukan Manzanni 16 >