< Ayyukan Manzanni 16 >

1 Bulus ya kai Derbe sa’an nan kuma zuwa Listira, inda wani almajiri mai suna Timoti yake da zama, wanda mahaifiyarsa mutuniyar Yahuda ce kuma mai bi ce, amma mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
uPaulo nai wakapembya ga nu ku Derbe nu ku Listra; hangi goza, pang'wanso ai ukoli nu mumanyisigwa nuitangwa Timotheo, ingi muhumba nai utugilwe nu nyinya nua kiyahudi naiza ingi mu huiili nu tata nuakwe ingi Mugriki.
2 ’Yan’uwa a Listira da Ikoniyum sun yi magana mai kyau ƙwarai a kansa.
Antu aku Listra ni Ikonia ai amukuiie iziza.
3 Bulus ya so ya ɗauke shi a tafiyar, saboda haka ya yi masa kaciya, domin Yahudawan da suke da zama a wurin, don duk sun san cewa mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
uPaulo ai umuloilwe akuile iti muhinzo nu ng'wenso, uugwa akamuhola ku mutwala i kidamu ku nsoko a Ayahudi nai akoli uko kuiti ihi ai amulingile kina u tata nuakwe ingi Mugriki
4 Yayinda suke tafiya daga gari zuwa gari, suka dinga ba da shawarwarin da manzanni da dattawa a Urushalima suka zartar domin mutane su kiyaye.
Nai akatula alongoe ai akiile mu isali nu kupumya i malago ku matekeelo iti kina i malago nanso ai akilisigwe ni itumi ni anyampala uko ku Yerusalemu.
5 Saboda haka ikkilisiyoyi suka ginu cikin bangaskiya suka kuma yi girma suka yi ta ƙaruwa kowace rana.
Iti gwa i matekeelo aka komisigwa ku u huiili nao nai ahuiie akongeeleka ku ngele kila luhuku.
6 Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
uPaulo ni auya akalongola ku Filigia ni Galilaya, kuiti u Ng'wau Ng'welu nuang'wa Itunda ai uagiiye kutanantya u lukani uko kijimbo nila Asia.
7 Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
Nai akahumbeela ku Misia, ai agemile kulongola ku Bithinia, kuiti u Ng'wau Ng'welu nuang'wa Yesu aka agilya.
8 Saboda haka suka ratsa Misiya suka zo Toruwas.
Ku lulo akakila i Misia akapembya kupikiila kisali nika Troa.
9 Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
Muloto ai umupumie uPaulo utiku, ai ukoli muntu nua ku Makedonia wimikile, ukimitanga nu kuligitya “Pembyi mukuaiilye kunu ku Makedonia.”
10 Bayan Bulus ya ga wahayin, muka shirya nan take mu tashi zuwa Makidoniya, mun tabbata cewa, Allah ya kira mu mu yi musu wa’azin bishara.
uPaulo nai wakihenga u muloto, itungo ki kizepiilya kulongola ku Makedonia, aze ulingile kina Itunda ai ukitangile kulongola ku atanantilya inkani ninza.
11 Daga Toruwas muka tashi zuwa teku muka kuma shiga jirgin ruwa muka miƙe kai tsaye zuwa Samotiras, kashegari kuma muka nufi Neyafolis.
Iti gwa kikahega kupuma ku Troa, kikalongola kukilinkania ku Samothrake, nu luhiku nai lutyatiie kikapika kisali nika Neapoli.
12 Daga can muka tafi Filibbi, wata babbar alkaryar Roma wadda kuma take babban birni a gundumar Makidoniya. Muka zauna a can kwanaki masu yawa.
Kupuma papo kikalongola ku Filipi naza ingi king'wi a kisali nika Makedonia, kisali nikangulu mu wilaya nu uhumi nua Kirumi hangi ki kikie mahiku kituunga.
13 A Asabbaci, muka fita ƙofar birnin zuwa bakin kogi, inda muke tsammani za mu sami wurin yin addu’a. Muka zauna muka fara yin wa matan da suka taru a can magana.
Luhiku nula kusupya, aikulongoe kunzi a mumpita ku nzila a mongo, nkinka naiza kusigiie yikatula ni kianza nika kitumila i malompi. Ki kikie pihi nu kuligitya ni ana kisungu nai apembilye palung'wi.
14 Ɗaya daga cikin waɗanda suka saurare mu mace ce mai suna Lidiya, mai sayar da yadunan jan garura masu tsada daga birnin Tiyatira, mai yi wa Allah sujada. Ubangiji ya buɗe zuciyarta har ta karɓi saƙon Bulus.
Musungu ung'wi nuitangwaa Lidia, mugulya nzambarau, kupuma mu kisali nika Tiatira, munya kumikumbikila Itunda, ai ukutegeeye, Mukulu ai umulugue i nkolo akwe nu kuikila ukendegeeli i makani nai atambuwe nu Paulo.
15 Da aka yi mata baftisma tare da iyalin gidanta, sai ta gayyace mu zuwa gidanta. Ta ce, “In kun amince ni mai bi ce cikin Ubangiji, sai ku zo ku sauka a gidana.” Sai ta kuwa rinjaye mu.
Ze yakilaa kogigwa, ng'wenso ni ito nilakwe lihi, ai ukusingilye wazeligitya “anga ize manihenga kina unene ingi ni muhuiili mu Mukulu, uugwa kumusinja mingile nu kikie kitalane.” Akakusinja nangulu.
16 Wata rana muna tafiya zuwa wurin yin addu’a, sai muka sadu da wata baranya mai ruhun aljani mai duba. Takan samo wa mutanenta kuɗi da yawa, duban da take yi.
Ikatula kina, nai katula kulongoe kianza nika kulompa, munanso ung'wi nai watulaa nu hing'wi nua ulingi akatankana nu sese. ai wimuletela u mukulu nuakwe nsailo idu na kulota.
17 Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”
Umusungu uyu ai umutyatile uPaulo palung'wi nu sese, akakua iyogo nu kuligitya, “Awa i agoha ingi anyamilimo ang'wa Itunda niiza Mukulu, niakumutanantilya unyenye i nkani nia ugunwa.”
18 Ta yi ta faɗin haka har kwanaki masu yawa. A ƙarshe Bulus ya damu ƙwarai sai ya juya ya ce wa aljanin, “A cikin sunan Yesu Kiristi na umarce ka, ka rabu da ita!” Nan take aljanin ya rabu da ita.
Ai witumile iti ku mahiku idu, kuiti uPaulo waze watakigwa ni ntendo nanso, ai upilukile kinyuma nu kumutambuila u hung'wi, “Ku ulagiilya ku lina nilang'a Yesu umupume mukati akwe.” Nu ng'wenso nkua ing'wi wakapuma nu kumuleka.
19 Da iyayengijin baranyar suka ga hanyar samun kuɗinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila suka ja su zuwa cikin kasuwa don su fuskanci hukuma.
Akulu akwe nai akihenga nia kina isigo nila nsailo niao lahega, ai a ambile uPaulo nu Sila nu kuakweha misoko ntongeela a anya uhumi.
20 Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
Nai aka apisha ku a lamuli, ai aligitilye, “Awa agoha ingi Ayahudi hangi akusasha minyomo ukulu mu kisali kitu.
21 ta wurin koyar da al’adun da ba daidai ba ne mu Romawa mu karɓa ko mu aikata.”
Akumanyisa makani naiza shanga ilagiilyo usese kumasingiilya ang'wi kumatyata anga Arumi.
22 Sai taron suka fāɗa wa Bulus da Sila gaba ɗaya, alƙalan kuwa suka yi umarni a tuɓe su a kuma yi musu dūka.
Iumbi lika anyansukila nsuta uPaulo nu Sila nu kuatugula nu kulagiilya anyukwe iboko.
23 Bayan an yi musu bulala sosai, sai aka jefa su cikin kurkuku, aka umarci mai gadin kurkukun yă tsare su da kyau.
Ze ya kilaa kunyukwa iboko idu, mu kadulumu nu kumulagiilya u asikali nua kadulumu kuansunja ikende.
24 Da karɓan irin umarnan nan, sai ya sa su can cikin ɗakin kurkuku na ciki-ciki, kuma ya ɗaura ƙafafunsu a turu.
Ze yakilaa kusingiilya ilagiilyo nilanso, uasikali nua kadulumu ai uagumie mu shumba nika mukati a kadulumu nu kuatunga i migulu ao mu nkika nai uaikile.
25 Wajen tsakar dare Bulus da Sila suna addu’a suna rera waƙoƙi ga Allah, sauran’yan kurkuku kuwa suna sauraronsu.
Itungo nila utiku wigingu, uPaulo nu Sila akatula akulompa nu kimba mimbo akumukulya Itunda, kunu ia tungwa auya aze a ategeeye,
26 Ba zato ba tsammani sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa har tushen ginin kurkukun ya jijjiga. Nan da nan sai duk ƙofofin kurkukun suka bubbuɗe, sarƙoƙin kowa kuma suka ɓaɓɓalle.
Kupumpugiilya, ikapumila itetemeko ikulu nu musingi nua kadulumu ukahingisigwa, i milango a kadulumu ikaluguka, ni minyororo a atungwa ihi ikatoligwa.
27 Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka’yan kurkukun sun gudu.
uMusunja nua kadulumu ai u ukile kupuma mu tulo nu kihenga i milango a kadulumu iluguwe; itigwa wakahola i mpanga nuakwe ndogoelyo ai walowa kibulaga ku nsoko ai usigile i atungwa ihi akondya kutigana.
28 Amma Bulus ya yi ihu ya ce, “Kada ka yi wa kanka lahani! Dukanmu muna nan!”
Kuiti, uPaulo wakazogolya ku luli lukulu, wazeligitya, “leka kilemaalya ku nsoko kihi kukoli i kianza apa.”
29 Mai gadin kurkukun ya kira a kawo fitilu, ya ruga ciki ya fāɗi yana rawan jiki a gaban Bulus da Sila.
uMusunja nua kadulumu ai ulompile i ntala iletwe hangi wakingila mukati a kadulumu ku ukau, wazekagata nu kitumba, waka agwila uPaulo nu Sila,
30 Sai ya fito da su waje ya kuma tambaye su ya ce, “Ranku yă daɗe, me zan yi domin in sami ceto?”
nu kuapumya kunzi a kadulumu nu kuligitya, “Akulu, nitume ntuni ndije ku gunika?”
31 Suka amsa suka ce, “Ka gaskata da Ubangiji Yesu, za ka sami ceto, kai da iyalinka.”
Ni enso akamutambuila, “Mu huiile uMukulu uYesu nu ewe ukugunika palung'wi ni ito nilako.”
32 Sa’an nan suka yi masa maganar Ubangiji shi da kuma dukan sauran da suke a gidansa.
Ai ituntile u lukani nula Mukulu kitalakwe, palung'wi ni antu ihi nia mi ito nilakwe.
33 A wannan sa’a na daren, mai gadin kurkukun ya ɗauke su ya wanke musu raunukansu; nan take aka yi masa baftisma da dukan iyalinsa.
uMusunja nua kadulumu ai uahoile utiku wuwo nu kuoja nkika nai alemaae, nuanso palung'wi ni antu nia mi ito nilakwe itungo akogigwa.
34 Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
Waka aleta uPaulo nu Sila mi ito nilakwe nu kuatengela indya. Nu ng'wenso akatula nu ulowa ukulu palung'wi ni antu a mi ito nilakwe ku nsoko ai amuhuiila Itunda.
35 Da gari ya waye, sai alƙalan suka aika ma’aikatansu wajen mai gadin kurkukun da umarni cewa, “Ka saki mutanen nan.”
Nai ikatula mung'wi, alamuli ai alagiiye lukani ku uyo u musunja nua kadulumu azeligitya, “Wa alekele i antu awo alongole.”
36 Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
uMusunja nua kadulumu akamupindula uPaulo migulya nkani nianso nia kina, “iAlamuli ai alagiiye lukani ndekele muhege; iti gwa pumi kunzi hangi mulongole ku u lyuuku.”
37 Amma Bulus ya ce wa ma’aikatan, “Sun yi mana dūka a fili ba tare da shari’a ba, ko da yake mu’yan ƙasar Roma ne, suka kuma jefa mu cikin kurkuku. Yanzu suna so su fitar da mu a ɓoye? A’a! Sai dai su zo da kansu su rako mu waje.”
Kuiti uPaulo waka aila, “Ai akukuile pi galagalo, antu naza ingi Arumi shanga aku ulamula hangi ai alamue ku ugumila mu kadulumu; halafu itungili aloilwe ku upumya ku kinkunku? Ishi, shanga ikuhumika, Enso akola aze ku upumya nkika apa.”
38 Sai ma’aikatan suka faɗa wa alƙalan wannan, da suka ji cewa Bulus da Sila Romawa ne, sai suka ji tsoro.
iAsunja aka apindula i alamuli migulya a makani nanso, i alamuli akitumba nangaluu pang'wanso nai akalinga kina uPaulo nu Sila ingi Arumi.
39 Sai suka zo don su roƙe su, suka yi musu rakiya daga kurkukun, suna roƙonsu su bar birnin.
iAlamuli akapembya nu kuasinja apume, hangi nai aka apumya kunzi a kadulumu, ai a alompile uPaulo nu Sila apume kunzi a kisali ni kao.
40 Bayan Bulus da Sila suka fita daga kurkukun, sai suka tafi gidan Lidiya, inda suka sadu da’yan’uwa suka kuma ƙarfafa su. Sa’an nan suka tafi.
Ku lulo uPaulo nu Sila akapuma kunzi a kadulumu akapembya mi ito nilang'wa Lidia. uPaulo nu Sila nai akaihenga i anya ndugu, ai akinyie inkolo hangi uugwa kuhega mu kisali ni kanso.

< Ayyukan Manzanni 16 >