< Ayyukan Manzanni 16 >

1 Bulus ya kai Derbe sa’an nan kuma zuwa Listira, inda wani almajiri mai suna Timoti yake da zama, wanda mahaifiyarsa mutuniyar Yahuda ce kuma mai bi ce, amma mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Te phoeiah Derbe neh Lustra khaw a pha. Te vaengah hnukbang pakhat, a ming ah Timothy tah tapkhoeh om. Anih tah Judah nu uepom neh a napa Greek hoel kah a capa ni.
2 ’Yan’uwa a Listira da Ikoniyum sun yi magana mai kyau ƙwarai a kansa.
Lustra neh Ikonium kah manuca rhoek loh anih te a oep uh.
3 Bulus ya so ya ɗauke shi a tafiyar, saboda haka ya yi masa kaciya, domin Yahudawan da suke da zama a wurin, don duk sun san cewa mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Anih te Paul loh amah neh caeh puei a ngaih. Tedae te rhoek hmuen ah Judah rhoek khaw om tih a napa khaw Greek ni tila boeih a ming uh dongah anih te a khuen tih yahvin a rhet pah.
4 Yayinda suke tafiya daga gari zuwa gari, suka dinga ba da shawarwarin da manzanni da dattawa a Urushalima suka zartar domin mutane su kiyaye.
Kho takuem la a pah rhoi vaengah Jerusalem kah caeltueih rhoek neh a ham rhoek loh a tloek oltloek te ngaithuen ham khaw amih taengah a pak pah rhoi.
5 Saboda haka ikkilisiyoyi suka ginu cikin bangaskiya suka kuma yi girma suka yi ta ƙaruwa kowace rana.
Te dongah hlangboel rhoek loh tangnah dongah cak uh tih hnin takuem ah hlangmi loh pungtai.
6 Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
Phrygia neh Galatia paeng a hil rhoi vaengah Asia ah olka thui sak ham Cim Mueihla loh a mah.
7 Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
Musia a pha uh vaengah Bitunia la caeh ham khaw a noem uh. Tedae amih rhoi te Jesuh Mueihla loh hlah pawh.
8 Saboda haka suka ratsa Misiya suka zo Toruwas.
Te dongah Musia a poeng vaengah Troas la suntla uh.
9 Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
Khoyin ah a mangthui loh Paul taengla a phoe pah. Te vaengah Makedonia hlang pakhat loh pai tih anih te a hloep. Te phoeiah, “Makedonia la ha hlaikan lamtah kaimih m'bom lah,” a ti nah.
10 Bayan Bulus ya ga wahayin, muka shirya nan take mu tashi zuwa Makidoniya, mun tabbata cewa, Allah ya kira mu mu yi musu wa’azin bishara.
Mangthui a hmuh nen tah Makedonia la aka cet ham ni pahoi a toem coeng. Amih taengah olthangthen thui ham Pathen loh kaimih n'khue tila a cului.
11 Daga Toruwas muka tashi zuwa teku muka kuma shiga jirgin ruwa muka miƙe kai tsaye zuwa Samotiras, kashegari kuma muka nufi Neyafolis.
Te dongah Troas lamkah Smothrace la thaeng kat rhoi. A vuen ah kho thai la,
12 Daga can muka tafi Filibbi, wata babbar alkaryar Roma wadda kuma take babban birni a gundumar Makidoniya. Muka zauna a can kwanaki masu yawa.
te lamkah te Philipi la pawkuh. Philipi he Rom kuthmui kho khuiah Makedonia khosa kho tanglue la om. Tekah kho ah ka om uh vaengah khaw a tue bet ka loh uh.
13 A Asabbaci, muka fita ƙofar birnin zuwa bakin kogi, inda muke tsammani za mu sami wurin yin addu’a. Muka zauna muka fara yin wa matan da suka taru a can magana.
Sabbath hnin ah vongka la voelh ka cet uh tih tuiva kaengah thangthuinah om ni tila ka poek uh. Te phoeiah ka ngol uh tih huta aka tingtun rhoek taengah ka thui pauh.
14 Ɗaya daga cikin waɗanda suka saurare mu mace ce mai suna Lidiya, mai sayar da yadunan jan garura masu tsada daga birnin Tiyatira, mai yi wa Allah sujada. Ubangiji ya buɗe zuciyarta har ta karɓi saƙon Bulus.
Te vaengah huta pakhat, a ming ah Lydia, Thyatira kho kah daidihni aka yoi tih Pathen aka bawk long khaw a hnatun. Paul loh a thui te ngaithuen hamla Boeipa loh a thinko a puk sak.
15 Da aka yi mata baftisma tare da iyalin gidanta, sai ta gayyace mu zuwa gidanta. Ta ce, “In kun amince ni mai bi ce cikin Ubangiji, sai ku zo ku sauka a gidana.” Sai ta kuwa rinjaye mu.
Tedae a imkhui long khaw a nuem sak. Te dongah, “Boeipa taengah uepom la om ham kai nan boelh uh atah ka im ah ha kun uh lamtah pah uh dae,” a ti tih n'hloep uh. Te phoeiah kaimih te tlal n'hloh.
16 Wata rana muna tafiya zuwa wurin yin addu’a, sai muka sadu da wata baranya mai ruhun aljani mai duba. Takan samo wa mutanenta kuɗi da yawa, duban da take yi.
Te vaengah thangthuinah la ka cet uh tih hmayuep rhai aka khueh salnu pakhat tah kaimih doe hamla ha moe. Anih long te a hma neh boei rhoek ham bi muep a coeng pah.
17 Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”
Anih loh Paul neh kaimih te n'hloem tih, “Hekah hlang rhoek tah Khohni Pathen kah sal rhoek pai ni. Amih long ni nangmih taengah khangnah longpuei a doek uh,” a ti tih pang.
18 Ta yi ta faɗin haka har kwanaki masu yawa. A ƙarshe Bulus ya damu ƙwarai sai ya juya ya ce wa aljanin, “A cikin sunan Yesu Kiristi na umarce ka, ka rabu da ita!” Nan take aljanin ya rabu da ita.
Te tlamte hnin takuem a saii coeng. Tedae Paul loh a yakdam dongah rhai te a mael thil tih, “Nang he Jesuh Khrih ming neh ol kan paek, anih lamloh cet laeh,” a ti nah hatah amah te vaeng tue ah pahoi nong.
19 Da iyayengijin baranyar suka ga hanyar samun kuɗinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila suka ja su zuwa cikin kasuwa don su fuskanci hukuma.
A bibi kah ngaiuepnah loh tal coeng tila a boei rhoek loh a hmuh uh vaengah Paul neh Silas te a tuuk uh tih hnoyoih hmuen kah boei rhoek taengla a mawt uh.
20 Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
Amih rhoi te imtawt boei taengla a thak uh tih, “Hekah hlang rhoi loh kho khuikah aka om Judah rhoek, kaimih he n'ngaelawn coeng.
21 ta wurin koyar da al’adun da ba daidai ba ne mu Romawa mu karɓa ko mu aikata.”
Roman la aka om kaimih loh doe ham aka tueng pawt tih saii pawt koi khosing te a doek rhoi,” a ti uh.
22 Sai taron suka fāɗa wa Bulus da Sila gaba ɗaya, alƙalan kuwa suka yi umarni a tuɓe su a kuma yi musu dūka.
Te dongah amih rhoi te hlangping loh a thoh thil. Te vaengah imtawt boei rhoek loh a himbai te a phen pah tih boh ham ol a paek.
23 Bayan an yi musu bulala sosai, sai aka jefa su cikin kurkuku, aka umarci mai gadin kurkukun yă tsare su da kyau.
Amih rhoi te lucik neh muep a nan phoeiah thongim ah a hlak uh tih, amih te rhep tawt ham thong boei te a uen.
24 Da karɓan irin umarnan nan, sai ya sa su can cikin ɗakin kurkuku na ciki-ciki, kuma ya ɗaura ƙafafunsu a turu.
Tebang olpaek aka dang loh amih rhoi te thongim khui la a khueh tih a kho te thinglong neh a khoh pah.
25 Wajen tsakar dare Bulus da Sila suna addu’a suna rera waƙoƙi ga Allah, sauran’yan kurkuku kuwa suna sauraronsu.
Tedae ihdulh ah Paul neh Silas loh thangthui neh Pathen a hlai rhoi te amih thongtla rhoek long khaw a hnatun uh.
26 Ba zato ba tsammani sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa har tushen ginin kurkukun ya jijjiga. Nan da nan sai duk ƙofofin kurkukun suka bubbuɗe, sarƙoƙin kowa kuma suka ɓaɓɓalle.
Te vaengah lingluei te muep hinghuen tarha tih thongim kah khoengim khaw hlinghloek. Te dongah thohka te boeih ong uh tarha tih hlang boeih kah hloong khaw boeih hlam uh.
27 Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka’yan kurkukun sun gudu.
Thong boei loh a haenghang vaengah thongim thohka a ah la a om te a hmuh. Te dongah cunghang te a yueh tih amah te ngawn uh la cai. Thongtla rhoek te poenghal ham ni a poek coeng.
28 Amma Bulus ya yi ihu ya ce, “Kada ka yi wa kanka lahani! Dukanmu muna nan!”
Tedae Paul tah ol ue la pang tih, “Namah te thae saii boeh. Boeih ka om uh ngawn ta he,” a ti nah.
29 Mai gadin kurkukun ya kira a kawo fitilu, ya ruga ciki ya fāɗi yana rawan jiki a gaban Bulus da Sila.
Hmaivang a bih tih a muk phai. Te vaengah a thuen neh om tih Paul neh Silas te a bakop thil.
30 Sai ya fito da su waje ya kuma tambaye su ya ce, “Ranku yă daɗe, me zan yi domin in sami ceto?”
Tedae amih rhoi te voelh a lamhma phoeiah, “Boeipa rhoi aw, daem hamla ka saii koinih balae a kuek eh?” a ti nah.
31 Suka amsa suka ce, “Ka gaskata da Ubangiji Yesu, za ka sami ceto, kai da iyalinka.”
Amih rhoi long khaw, “Boeipa Jesuh te tangnah lamtah namah neh na imkhui khaw na daem bitni,” a ti nah.
32 Sa’an nan suka yi masa maganar Ubangiji shi da kuma dukan sauran da suke a gidansa.
Te vaengah anih neh a im khuikah aka om rhoek boeih taengah Boeipa olka te a thui pah.
33 A wannan sa’a na daren, mai gadin kurkukun ya ɗauke su ya wanke musu raunukansu; nan take aka yi masa baftisma da dukan iyalinsa.
Te daengah amih rhoi te a khuen tih amah khoyin tue ah boengha te a pawt pah. Te phoeiah amah neh a taengkah boeih te pahoi a nuem.
34 Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
Te phoeiah amih rhoi te im la a khuen tih caboei a phaih pah. Te dongah Pathen aka tangnah loh a imko te ko a hoe sak.
35 Da gari ya waye, sai alƙalan suka aika ma’aikatansu wajen mai gadin kurkukun da umarni cewa, “Ka saki mutanen nan.”
Khothaih a pha vaengah imtawt boei loh palik a tueih tih, “Tekah hlang rhoi te hlah laeh,” a ti nah.
36 Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
Te dongah thong boei loh Paul taengah, “Nangmih hlah ham imtawt boei loh n'tueih uh coeng. Te dongah coe lamtah ngaimong la cet rhoi laeh, “ti ol te a puen pah.
37 Amma Bulus ya ce wa ma’aikatan, “Sun yi mana dūka a fili ba tare da shari’a ba, ko da yake mu’yan ƙasar Roma ne, suka kuma jefa mu cikin kurkuku. Yanzu suna so su fitar da mu a ɓoye? A’a! Sai dai su zo da kansu su rako mu waje.”
Tedae amih te Paul loh, “Roman hlang la aka om kaimih he lungla maila langya ah m'boh uh tih thongim khuiah nan ng'khueh uh he a huep la kaimih n'haek uh aya? Te moenih, amamih ha lo uh saeh lamtah kaimih he n'doek uh saeh,” a ti nah.
38 Sai ma’aikatan suka faɗa wa alƙalan wannan, da suka ji cewa Bulus da Sila Romawa ne, sai suka ji tsoro.
Hekah ol he palik rhoek loh imtawt boei taengah a puen pa uh. Tedae amih rhoi te Roman hlang ni tila a yaak uh vaengah a rhih uh.
39 Sai suka zo don su roƙe su, suka yi musu rakiya daga kurkukun, suna roƙonsu su bar birnin.
Te dongah ha lo uh tih amih rhoi te a hloep uh. Te phoeiah a doek uh tih kho khui lamkah nong sak ham a hloep uh.
40 Bayan Bulus da Sila suka fita daga kurkukun, sai suka tafi gidan Lidiya, inda suka sadu da’yan’uwa suka kuma ƙarfafa su. Sa’an nan suka tafi.
Te dongah thongim lamloh cet rhoi tih Lydia taengla kun rhoi. Te vaengah manuca rhoek te a tong tih a hloep phoeiah cet rhoi.

< Ayyukan Manzanni 16 >