< Ayyukan Manzanni 16 >
1 Bulus ya kai Derbe sa’an nan kuma zuwa Listira, inda wani almajiri mai suna Timoti yake da zama, wanda mahaifiyarsa mutuniyar Yahuda ce kuma mai bi ce, amma mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Pawluh ja Tilah cun Derbe ja Luhtarah citki xawi; acua Timoti ngming naki khritjan mat veki; ani cun jumeikia Judah nghnumia cakpaa kyaki, a pa cun Krika kyaki;
2 ’Yan’uwa a Listira da Ikoniyum sun yi magana mai kyau ƙwarai a kansa.
Ani cun Luhtarah ja Ikoniha vekie naw jumeiki ti lü ania mawng cun pyenkie.
3 Bulus ya so ya ɗauke shi a tafiyar, saboda haka ya yi masa kaciya, domin Yahudawan da suke da zama a wurin, don duk sun san cewa mahaifinsa mutumin Hellenawa ne.
Pawluh naw ani cun ami hlawnga ami cehpüi vai a täng. Acunüng, acua vekiea Judahea phäha, a vun a mawihsak, a pa Krika kyaki tia ami van naw ami ksinga phäha kyaki.
4 Yayinda suke tafiya daga gari zuwa gari, suka dinga ba da shawarwarin da manzanni da dattawa a Urushalima suka zartar domin mutane su kiyaye.
Mlüh naküt üng cit hü ni lü, Jerusalema angvaie ja ngsä he naw ami mkhyaha jah läklam vaie cun jumeikie üng ani jah mtheh.
5 Saboda haka ikkilisiyoyi suka ginu cikin bangaskiya suka kuma yi girma suka yi ta ƙaruwa kowace rana.
Sangcime cun jumnak üng khäng u lü a mhnüp tä se nung law dämdämkie.
6 Bulus da abokan tafiyarsa suka zazzaga dukan yankin Firjiya da Galatiya, don Ruhu Mai Tsarki ya hana su yin wa’azi a lardin Asiya.
Ngmüimkhya Ngcim naw Asah hne ngthu sang vai am ti se, Pharikih hne ja Kalatih hne avan üng cit hüki xawi.
7 Da suka isa kan iyakar Misiya, suka yi ƙoƙari su shiga Bitiniya, amma Ruhun Yesu bai yarda musu ba.
Mutih ng'yü pei ani pha law ja, Bithunih hnea lut khai xawia büki xawi, acunsepi, Jesuha Ngmüimkhya naw am a jah cehsak.
8 Saboda haka suka ratsa Misiya suka zo Toruwas.
Mutih khe ni lü, Taros da citki xawi.
9 Da dare Bulus ya ga wahayin wani mutumin Makidoniya yana tsaye yana roƙonsa cewa, “Ka zo Makidoniya ka taimake mu.”
Mthana Pawluh naw mdannak üng Maketawniha khawa ka khyang mat ngdüi lü, “Maketawniha khawa law lü, jah kpüi lawa” tia, nghui na se a hmuh.
10 Bayan Bulus ya ga wahayin, muka shirya nan take mu tashi zuwa Makidoniya, mun tabbata cewa, Allah ya kira mu mu yi musu wa’azin bishara.
Acuna mdannak a hmuh law päng ja, ami veia thangkdaw pyen khaia Pamhnam naw jah khüki tia ksing ni lü, Maketawniha hnea ceh vaia kami ngtünki.
11 Daga Toruwas muka tashi zuwa teku muka kuma shiga jirgin ruwa muka miƙe kai tsaye zuwa Samotiras, kashegari kuma muka nufi Neyafolis.
Taros üngkhyüh mlawng am cit u lü, Samotarat kami citki, angawi üng Nepoliha kami cit be tüki;
12 Daga can muka tafi Filibbi, wata babbar alkaryar Roma wadda kuma take babban birni a gundumar Makidoniya. Muka zauna a can kwanaki masu yawa.
Acun üngka naw Philipih mlüha kami citki, acuna mlüh cun Maketawniha khaw üng mlüh mata kya lü, Romah mlüh ktung üngkaa kyaki. Acuna khaw üng khawvei kami veki.
13 A Asabbaci, muka fita ƙofar birnin zuwa bakin kogi, inda muke tsammani za mu sami wurin yin addu’a. Muka zauna muka fara yin wa matan da suka taru a can magana.
Sabbath mhnüp üng, khaw kpunga cit u lü, tui caye da, Judahea ktaiyünaka hnüna vekia kami ngaih. Acua ngaw lü, ngbäm lawki hea nghnumie veia ngthu kami pyenki.
14 Ɗaya daga cikin waɗanda suka saurare mu mace ce mai suna Lidiya, mai sayar da yadunan jan garura masu tsada daga birnin Tiyatira, mai yi wa Allah sujada. Ubangiji ya buɗe zuciyarta har ta karɓi saƙon Bulus.
Acunüng, Lidia ngming naki, jihsen jawiki, Tuhtirah khawa ka, Pamhnam jumkia nghnumi mat naw kami ngthu ngja lü, Pawluha ngthu pyen cun aktäa ngai khaia Bawipa naw a mlung a mhmawng.
15 Da aka yi mata baftisma tare da iyalin gidanta, sai ta gayyace mu zuwa gidanta. Ta ce, “In kun amince ni mai bi ce cikin Ubangiji, sai ku zo ku sauka a gidana.” Sai ta kuwa rinjaye mu.
A im khyawng avan naw Baptican ami khan law päng üng, “Bawipa jumei kcangkia nami na ngaih üng ka ima kai law ua” tia, jah nghui na lü a jah mtheh.
16 Wata rana muna tafiya zuwa wurin yin addu’a, sai muka sadu da wata baranya mai ruhun aljani mai duba. Takan samo wa mutanenta kuɗi da yawa, duban da take yi.
Mhnüp at üng ktaiyünaka hnüna kami ceh k'um üng, mpya nghnumica mat malam pyen lü ngjoki kami khyum. Acuna nghnumica cun Ngmüimkhya kse naw a mahpa phäh malam pyen lü ngui khawh yahki.
17 Wannan yarinya kuwa ta bi Bulus da kuma sauranmu, tana ihu tana cewa, “Waɗannan mutane bayin Allah Mafi Ɗaukaka ne, suna sanar da ku hanyar ceto.”
Acun naw Pawluh ja keimi jah läk law lü, “Hina küikyannaka lam ning ja mtheh lawki he cän hlüngsäihki Pamhnama mpyae ni” ti lü, ngpyangki.
18 Ta yi ta faɗin haka har kwanaki masu yawa. A ƙarshe Bulus ya damu ƙwarai sai ya juya ya ce wa aljanin, “A cikin sunan Yesu Kiristi na umarce ka, ka rabu da ita!” Nan take aljanin ya rabu da ita.
Acukba khaw mhnüp khawvei veki. Acukba kyase Pawluh naw am ngja law hlü lü, nghlat sihki naw, Ngmüimkhya kse üng, “Jesuh Khritawa ngming am ka ning mthehki, a k'um üngka naw lut law” a ti ja lut lawki.
19 Da iyayengijin baranyar suka ga hanyar samun kuɗinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila suka ja su zuwa cikin kasuwa don su fuskanci hukuma.
Acunüng, a mahpae naw, ami ngui suinak päihki tia ksing law u lü, Pawluh ja Tilah jah man u lü, khyang ngkhämnak, angvaiea veia ami jah cehpüi.
20 Sai suka kawo su a gaban alƙalai suka ce, “Waɗannan Yahudawa ne, suna kuma birkitar mana da gari,
Romah Bawiea veia ja cehpüi u lü, “Hi xawi hin Judah khyang xawia kyaki xawi, kami mlüh jah khuimkha lawki xawi,
21 ta wurin koyar da al’adun da ba daidai ba ne mu Romawa mu karɓa ko mu aikata.”
Ami naw mi thum kpetki thumcam jah mtheikie. Mimi cun Romah khyanga mi kyaki. Amimia bilawh cun am mi läk dat vaia thum pyeni xawi” ami ti.
22 Sai taron suka fāɗa wa Bulus da Sila gaba ɗaya, alƙalan kuwa suka yi umarni a tuɓe su a kuma yi musu dūka.
Acunüng khyange cun Pawluh ja Tilah jah pawh khaiea ngkhäm law hngakie, bawie naw ani kcu ja suisak u lü, cung am jah kpai vaia ngthu ami jah pet.
23 Bayan an yi musu bulala sosai, sai aka jefa su cikin kurkuku, aka umarci mai gadin kurkukun yă tsare su da kyau.
Khawvei ami jah kpai päng lü, thawngima ja khyumkie naw, thawng ngvai naw ngängki am, üp ye khaia a ngäng vaia ami jah mtheh.
24 Da karɓan irin umarnan nan, sai ya sa su can cikin ɗakin kurkuku na ciki-ciki, kuma ya ɗaura ƙafafunsu a turu.
Acukba mtheh u se, thawngim ngvai naw, thawngima ak'um säisäiha ja khyumki naw, ani khaw cun khyaw üng a jah khun.
25 Wajen tsakar dare Bulus da Sila suna addu’a suna rera waƙoƙi ga Allah, sauran’yan kurkuku kuwa suna sauraronsu.
Acunsepi, Pawluh ja Tilah cun, mthana Pamhnama veia ktaiyü ni lü, ng’äi mcuk ni se, thawngim üng kyum hngakie naw ami jah ngaih.
26 Ba zato ba tsammani sai aka yi wata babbar girgizar ƙasa har tushen ginin kurkukun ya jijjiga. Nan da nan sai duk ƙofofin kurkukun suka bubbuɗe, sarƙoƙin kowa kuma suka ɓaɓɓalle.
Angxita ngkhyü ngsün law se, thawngima hnün pi ngsün lawki; acunüng, ksawh naküt nghmawng law se, khyange ami jah khihnake cun ngsutei law päihkie.
27 Mai gadin kurkukun ya farka daga barci, sa’ad da ya ga ƙofofin kurkukun a buɗe, sai ya zāre takobinsa yana shirin kashe kansa domin ya ɗauka’yan kurkukun sun gudu.
Thawng ngvai cun a ihnak üngkhyüh tho lawki, thawngim ksawhe nghmawng u se jah hmu lü, thawng kyume dawng päikiea ngai lü, a kcim lo lü hnimei khaia ngtängki.
28 Amma Bulus ya yi ihu ya ce, “Kada ka yi wa kanka lahani! Dukanmu muna nan!”
Acunsepi, Pawluh naw, ngpyang lü, “Käh thawna; kami van hia kami veki ni” a ti.
29 Mai gadin kurkukun ya kira a kawo fitilu, ya ruga ciki ya fāɗi yana rawan jiki a gaban Bulus da Sila.
Thawng ngvai naw meikdäi akjanga jah kthäh lü, kyühei lü ngkhyet lü, Pawluh ja Tilaha hmaia kawpki.
30 Sai ya fito da su waje ya kuma tambaye su ya ce, “Ranku yă daɗe, me zan yi domin in sami ceto?”
Kpunga jah cehpüi lü, “Saja xawi aw, küikyannak ka yah vaia i ka pawh khai?” a ti.
31 Suka amsa suka ce, “Ka gaskata da Ubangiji Yesu, za ka sami ceto, kai da iyalinka.”
Ani xawi naw, “Bawipa Jesuh jumeia, acunüng, namät ja na khuiim khyawng lawnge maha küikyannak nami yah khai” ani ti.
32 Sa’an nan suka yi masa maganar Ubangiji shi da kuma dukan sauran da suke a gidansa.
Acunüng, a veia ja, a ima vekie naküta veia Bawipaa ngthu ani pyen.
33 A wannan sa’a na daren, mai gadin kurkukun ya ɗauke su ya wanke musu raunukansu; nan take aka yi masa baftisma da dukan iyalinsa.
Acuna mthan, acun naji üng jah cehpüi lü, ami jah kpainaka ani nghmae cun a jah mthih pet; acunüng, amät ja a khuiim khyawng lawng ami ngkhä Baptican khankie.
34 Sai mai gadin kurkukun ya kawo su cikin gidansa ya ba su abinci; ya kuwa cika da murna don yă gaskata da Allah, shi da dukan iyalinsa.
A ima ja cehpüiki naw, jah khin na lü, Pamhnam ami jumei lawa phäha, amät cun a khuiim khyawng lawng ami van am aktäa jekie.
35 Da gari ya waye, sai alƙalan suka aika ma’aikatansu wajen mai gadin kurkukun da umarni cewa, “Ka saki mutanen nan.”
Khaw a thaih law ja, Romah bawie naw, “Acun xawi jah khyah ua” tia, jee ami jah tüih.
36 Sai mai gadin kurkukun ya gaya wa Bulus cewa, “Alƙalai sun ba da umarni a sake ku kai da Sila. Yanzu sai ku tafi. Ku sauka lafiya.”
Acunüng, thawng ngvai naw, Pawluha veia, “Bawie naw, ning ja hlät khaiea, khyang jah tüi lawki he ni; acunakyase, atuh lut law ni lü, dim’yenak am cit nia” a ti.
37 Amma Bulus ya ce wa ma’aikatan, “Sun yi mana dūka a fili ba tare da shari’a ba, ko da yake mu’yan ƙasar Roma ne, suka kuma jefa mu cikin kurkuku. Yanzu suna so su fitar da mu a ɓoye? A’a! Sai dai su zo da kansu su rako mu waje.”
Acunsepi, Pawluh naw, “Romah khyanga kami kyaki, kami mkhyenak am ve xaki ami jah kpai u, thawngim üng ami jah khyum; atuh anghmüa jah ktäm khaiea bükie aw? Acukba am kya sawxat khai; amimät Romah ngvaie law u lü, jah hlät law u se” tia, je ngvai ani jah mtheh.
38 Sai ma’aikatan suka faɗa wa alƙalan wannan, da suka ji cewa Bulus da Sila Romawa ne, sai suka ji tsoro.
Je ngvai naw, acuna ngthu cun Romah ngvaie ami jah mtheh; acunüng, Romah khyanga kyaki xawi tia jah ksing law u lü, kyühei lawki he naw;
39 Sai suka zo don su roƙe su, suka yi musu rakiya daga kurkukun, suna roƙonsu su bar birnin.
va cit u lü, ja mcäikie naw, jah nghui na be u lü, thawng üngka naw jah hlät u lü mlüh cun ani cehtak vaia ami jah mtheh.
40 Bayan Bulus da Sila suka fita daga kurkukun, sai suka tafi gidan Lidiya, inda suka sadu da’yan’uwa suka kuma ƙarfafa su. Sa’an nan suka tafi.
Acunüng, thawngim üngka naw lut law ni lü, Lidia ima citki xawi; jumeikie jah hmu ni lü, jah dim’yesak ni lü, cit beki xawi.