< Ayyukan Manzanni 15 >
1 Waɗansu mutane suka gangara daga Yahudiya zuwa Antiyok suna kuma koya wa’yan’uwa cewa, “Sai ko an yi muku kaciya bisa ga al’ada da Musa ya koyar, in ba haka ba, ba za ku sami ceto ba.”
Přišedše pak někteří z Židovstva, učili bratří: Že nebudete-li se obřezovati podlé obyčeje Mojžíšova, nebudete moci spaseni býti.
2 Wannan ya kai Bulus da Barnabas suka shiga babban gardama da muhawwara da su. Saboda haka aka naɗa Bulus da Barnabas tare da waɗansu masu bi, su haura zuwa Urushalima don su ga manzanni da dattawa a kan wannan magana.
A když různici a nemalou hádku Pavel a Barnabáš s nimi měl, i zůstali na tom, aby Pavel a Barnabáš a někteří jiní z nich šli k apoštolům a starším do Jeruzaléma o tu otázku.
3 Ikkilisiya ta raka su suka tafi, yayinda suke ratsawa ta Funisiya da Samariya, suka ba da labari yadda Al’ummai suka tuba. Wannan labarin ya sa dukan’yan’uwa suka yi murna ƙwarai.
Tedy oni jsouce vyprovozeni od církve, šli skrze Fenicen a Samaří, vypravujíce o obrácení pohanů, i způsobili radost velikou všechněm bratřím.
4 Sa’ad da suka isa Urushalima, sai ikkilisiya da manzanni da kuma dattawa suka marabce su, sai suka ba su rahoton dukan abin da Allah ya aikata ta wurinsu.
A když se dostali do Jeruzaléma, přijati jsou od církve a od apoštolů a starších. I zvěstovali, cožkoli činil skrze ně Bůh.
5 Sai waɗansu daga cikin masu bin da suke na ƙungiyar Farisiyawa suka miƙe tsaye suka ce, “Dole ne a yi wa Al’ummai kaciya a kuma bukace su su yi biyayya da dokokin Musa.”
Ale povstali někteří z sekty farizejské, kteříž byli uvěřili, pravíce, že musejí obřezováni býti, a aby jim bylo přikázáno zachovávati zákon Mojžíšův.
6 Sai manzanni da dattawa suka taru don su duba maganar.
Tedy sešli se apoštolé a starší, aby toho povážili.
7 Bayan aka yi muhawwara da sosai, sai Bitrus ya miƙe tsaye ya yi musu jawabi ya ce, “’Yan’uwa, kun san cewa a kwanakin baya Allah ya yi zaɓe a cikinku don Al’ummai su ji daga leɓunana saƙon bishara su kuma gaskata.
A když mnohé vyhledávání toho bylo, povstav Petr, řekl jim: Muži bratří, vy víte, že od dávních dnů mezi námi Bůh vyvolil, aby skrze ústa má slyšeli pohané slovo evangelium, a uvěřili.
8 Allah, wanda ya san zuciya, ya nuna cewa ya karɓe su ta wurin ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu.
A Bůh, zpytatel srdce, svědectví jim vydal, dav jim Ducha svatého, jako i nám.
9 Bai nuna bambanci tsakaninmu da su ba, gama ya tsarkake zukatansu ta wurin bangaskiya.
A neučinil rozdílu mezi nimi a námi, věrou očistiv srdce jejich.
10 To, fa, don me kuke ƙoƙari ku gwada Allah ta wurin ɗora wa almajiran nan kayan da mu ko kakanninmu ba mu iya ɗauka ba?
Protož nyní, proč pokoušíte Boha, vzkládajíce na hrdlo učedlníků jho, kteréhož ani otcové naši, ani my nésti jsme nemohli?
11 A’a! Mun gaskata cewa ta wurin alherin Ubangiji Yesu ne muka sami ceto, kamar yadda su ma suka samu.”
Ale skrze milost Pána Ježíše Krista věříme, že spaseni budeme, rovně jako i oni.
12 Sai duk taron suka yi tsit yayinda suke sauraron Barnabas da Bulus suna ba da labari game da ayyuka da kuma abubuwan banmamakin da Allah ya yi a cikin Al’ummai ta wurinsu.
I mlčelo všecko to množství, a poslouchali Barnabáše a Pavla, vypravujících, kteraké divy a zázraky činil Bůh skrze ně mezi pohany.
13 Da suka gama, sai Yaƙub ya yi magana ya ce, “’Yan’uwa, ku saurare ni.
A když oni umlkli, odpověděl Jakub, řka: Muži bratří, slyšte mne.
14 Siman ya bayyana mana yadda Allah da farko ya nuna damuwarsa ta wurin ɗaukan mutane daga cikin Al’ummai su zama nasa.
Šimon teď vypravoval, kterak Bůh nejprvé popatřil na pohany, aby přijal lid jménu svému.
15 Kalmomin annabawa sun yi daidai da wannan, kamar yadda yake a rubuce cewa,
A s tím se srovnávají i řeči prorocké, jakož psáno jest:
16 “‘Bayan wannan zan koma in kuma sāke gina tentin Dawuda da ya rushe. Kufansa zan sāke gina, in kuma mai da shi,
Potom se navrátím, a vzdělám zase stánek Davidův, kterýž byl klesl, a zbořeniny jeho zase vzdělám, a vyzdvihnu jej,
17 don ragowar mutane su nemi Ubangiji, kuma duk Al’umman da suke kira bisa sunana, in ji Ubangiji, wanda yake yin waɗannan abubuwa’
Tak aby ti ostatkové toho lidu hledali Pána, i všickni pohané, nad kterýmiž jest vzýváno jméno mé, dí Pán, kterýž činí tyto všecky věci.
18 da aka sani tun zamanai. (aiōn )
Známáť jsou Bohu od věků všecka díla jeho. (aiōn )
19 “Saboda haka, a ganina, kada mu matsa wa Al’ummai waɗanda suke juyowa ga Allah.
Protož já tak soudím, aby nebyli kormouceni ti, kteříž se z pohanů obracejí k Bohu,
20 A maimakon haka, ya kamata mu rubuta musu cewa, su guji abincin da alloli suka ƙazantar, da fasikanci, da naman dabbar da aka murɗe da kuma jini.
Ale aby jim napsáno bylo, ať se zdržují od poškvrn modl, a smilstva, a toho, což jest udáveného, a od krve.
21 Gama Musa ya yi wa’azi a kowace birni tun zamanin dā, ana kuma karanta shi a majami’u kowane Asabbaci.”
Nebo Mojžíš od dávních věků má po městech, kdo by jej kázal, poněvadž v školách na každou sobotu čítán bývá.
22 Sai manzanni da dattawa, tare da dukan ikkilisiya, suka yanke shawara su zaɓi waɗansu daga cikin mutanensu su kuma aike su zuwa Antiyok tare da Bulus da Barnabas. Sai suka zaɓi Yahuda (wanda ake kira Barsabbas) da kuma Sila, mutum biyu da suke shugabanni cikin’yan’uwa.
Tehdy vidělo se apoštolům a starším se vší církví, aby vybrané z sebe muže poslali do Antiochie s Pavlem a Barnabášem, totiž Judu, kterýž sloul Barsabáš, a Sílu, muže znamenité mezi bratřími,
23 Tare da su suka aika da wannan wasiƙa. Daga manzanni da dattawa,’yan’uwanku. Zuwa ga Al’ummai masu bi a Antiyok, Suriya da Silisiya. Gaisuwa.
Napsavše po nich toto: Apoštolé a starší i bratří těm, kteříž jsou v Antiochii a v Sýrii a v Cilicii bratřím, kteříž jsou z pohanů, pozdravení vzkazují.
24 Mun ji cewa, waɗansu da sun fita daga cikinmu ba tare da izininmu ba suka kuma dame ku, suna tā da hankalinku ta wurin abin da suka ce.
Poněvadž jsme slyšeli, že někteří vyšedše od nás, zkormoutili vás, řečmi zemdlévajíce duše vaše, pravíce, že se musíte obřezovati a zákon zachovávati, jimž jsme toho neporučili:
25 Saboda haka dukanmu mun yarda mu zaɓi waɗansu mutane mu kuma aike su wurinku tare da ƙaunatattun abokanmu Barnabas da Bulus
I vidělo se nám shromážděným jednomyslně vybrané muže poslati k vám s těmito nejmilejšími svými, Barnabášem a Pavlem,
26 mutanen da suka sa rayukansu cikin hatsari saboda sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Lidmi těmi, kteříž vydali duše své pro jméno Pána našeho Ježíše Krista.
27 Saboda haka muna aika Yahuda da Sila don su tabbatar muku da baki abin da muka rubuta.
Protož poslali jsme Judu a Sílu, a tiť i ústně povědí totéž.
28 Ya gamshe Ruhu Mai Tsarki da mu ma kada a ɗora muku nauyi fiye da na waɗannan abubuwa.
Vidělo se zajisté Duchu svatému i nám, žádného více na vás břemene nevzkládati, kromě těchto věcí potřebných,
29 Ku guji abincin da aka yi wa alloli hadaya, da jini, da naman dabbar da aka murɗe da kuma fasikanci. Za ku kyauta in kun kiyaye waɗannan abubuwa. Ku huta lafiya.
Abyste se zdržovali od obětovaného modlám, a od krve, a od udáveného, a od smilstva. Od těch věcí budete-li se ostříhati, dobře budete činiti. Mějte se dobře.
30 Aka sallami mutanen sai suka gangara zuwa Antiyok, inda suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da wasiƙar.
Tedy oni propuštěni byvše, přišli do Antiochie, a shromáždivše množství, dodali toho listu.
31 Mutanen suka karantata suka kuma yi farin ciki saboda saƙonta mai ƙarfafawa.
Kterýžto čtouce, radovali se z toho potěšení.
32 Yahuda da Sila, waɗanda su kansu annabawa ne, suka yi magana sosai don su gina su kuma ƙarfafa’yan’uwa.
Judas pak a Sílas, byvše i oni proroci, širokou řečí napomínali bratří a potvrzovali.
33 Bayan suka yi’yan kwanaki a can, sai’yan’uwa suka sallame su da albarkar salama su dawo wurin waɗanda suka aike su.
A pobyvše tu za některý čas, propuštěni jsou od bratří v pokoji k apoštolům.
Ale Sílovi se vidělo, aby tu zůstal.
35 Amma Bulus da Barnabas kuwa suka dakata a Antiyok, inda su da waɗansu da yawa suka yi koyarwa suka kuma yi wa’azin maganar Ubangiji.
Tolikéž Pavel i Barnabáš pobyli v Antiochii, učíce a zvěstujíce i s mnohými jinými slovo Páně.
36 Bayan’yan kwanaki sai Bulus ya ce wa Barnabas, “Mu koma mu ziyarci’yan’uwa a duk garuruwan da muka yi wa’azin bisharar Ubangiji mu ga yadda suke.”
Po několika pak dnech řekl Pavel Barnabášovi: Vracujíce se, navštěvme bratří své po všech městech, v kterýchž jsme kázali slovo Páně, kterak se mají.
37 Barnabas ya so Yohanna, wanda ake kira Markus ya tafi tare da su,
Tedy Barnabáš radil, aby pojali s sebou i Jana kterýž přijmí měl Marek.
38 amma Bulus bai ga ya kyautu ya tafi da shi ba, domin ya yashe su a Famfiliya bai kuwa ci gaba tare da su a aikin ba.
Ale Pavlovi se nezdálo pojíti toho s sebou, kterýž byl odšel od nich z Pamfylie, aniž šel s nimi ku práci.
39 Suka sami saɓanin ra’ayi tsakaninsu har suka rabu. Barnabas ya ɗauki Markus suka shiga jirgin ruwa zuwa Saifurus,
I vznikl mezi nimi tuhý odpor, tak že se rozešli různo. Barnabáš pak pojav s sebou Marka, plavil se do Cypru.
40 amma Bulus ya zaɓi Sila suka kuwa tashi, bayan’yan’uwa suka danƙa su ga alherin Ubangiji.
A Pavel přivzav Sílu, odšel, poručen byv milosti Boží od bratří.
41 Ya ratsa ta Suriya da Silisiya, yana ƙarfafa ikkilisiyoyi.
I procházel Syrii a Cilicii, potvrzuje církví.