< Ayyukan Manzanni 15 >

1 Waɗansu mutane suka gangara daga Yahudiya zuwa Antiyok suna kuma koya wa’yan’uwa cewa, “Sai ko an yi muku kaciya bisa ga al’ada da Musa ya koyar, in ba haka ba, ba za ku sami ceto ba.”
Judah qam awhkawng thlang ak cawn law ing, “Mosi a cawngpyinaak amyihna chahhui am nami qeet awhtaw thaawngnaak am hu kawm uk ti,” anawh koeinaakhqi ce ana cawngpyi khqi uhy.
2 Wannan ya kai Bulus da Barnabas suka shiga babban gardama da muhawwara da su. Saboda haka aka naɗa Bulus da Barnabas tare da waɗansu masu bi, su haura zuwa Urushalima don su ga manzanni da dattawa a kan wannan magana.
Ve a kawnglamawh Paul, Barnaba ingkaw cekkhqi ce ak tlona oelh qu uhy. Ve oelhqunaak ak camawh Jerusalem awh ak awm ceityihkhqi ingkaw ak hqaamcakhqi venna ak cet hamna Paul, Barnaba ingkaw aming lak awhkaw thlang chang thlang vang tloek ce tyk uhy.
3 Ikkilisiya ta raka su suka tafi, yayinda suke ratsawa ta Funisiya da Samariya, suka ba da labari yadda Al’ummai suka tuba. Wannan labarin ya sa dukan’yan’uwa suka yi murna ƙwarai.
Thlangboel ing cekkhqi ce thak khqi unawh, Phinicia qam ingkaw Samaria qam khuina ami ceh awh, Gentelkhqi ikawmyihna amik kaw ami thaw ti akawng ce kqawn pek khqi uhy. Cawhkaw awithang ing koeinaakhqi boeih ce zeel sak khqi hy.
4 Sa’ad da suka isa Urushalima, sai ikkilisiya da manzanni da kuma dattawa suka marabce su, sai suka ba su rahoton dukan abin da Allah ya aikata ta wurinsu.
Jerusalem khaw ami pha awh, cekkhqi ce thlangboel, ceityihkhqi ingkaw a hqamcakhqi ing ana do khqi uhy, cekkhqi hawnaak ing Khawsa ing them a saikhqi boeih ce kqawn pe uhy.
5 Sai waɗansu daga cikin masu bin da suke na ƙungiyar Farisiyawa suka miƙe tsaye suka ce, “Dole ne a yi wa Al’ummai kaciya a kuma bukace su su yi biyayya da dokokin Musa.”
Cawh ak cangnaak thlang khuiawh Farasi benna ak awm thlang vang tloek ing dyi unawh, “Gentelkhqi ce chahhui qeet sak nawh, Mosi a anaa awi ce hquut aham cawngpyi ham awm hy,” ti uhy.
6 Sai manzanni da dattawa suka taru don su duba maganar.
Cedawngawh cawhkaw awi kqawn aham Jerusalem khaw na ceityihkhqi ingkaw a hqamcakhqi ce cun uhy.
7 Bayan aka yi muhawwara da sosai, sai Bitrus ya miƙe tsaye ya yi musu jawabi ya ce, “’Yan’uwa, kun san cewa a kwanakin baya Allah ya yi zaɓe a cikinku don Al’ummai su ji daga leɓunana saƙon bishara su kuma gaskata.
Awi amik kqawn coengawh Piter ce dyi nawh awi kqawn hy: “Koeinaakhqi, Gentelkhqi ing kai am kha awhkawng awithang leek ce za unawh amik cangnaak thai aham synawh Khawsa ing nangmih ak khuiawh kaw thlang vang ce tyk hy.
8 Allah, wanda ya san zuciya, ya nuna cewa ya karɓe su ta wurin ba su Ruhu Mai Tsarki, kamar yadda ya ba mu.
Kawlung ak simkung Khawsa ing, ningnih a venawh ani peek khqi lawt amyihna, cekkhqi venawh Ciim Myihla a peeknaak ak caming cekkhqi ce do hawh hy tice dang sak hawh hy.
9 Bai nuna bambanci tsakaninmu da su ba, gama ya tsarkake zukatansu ta wurin bangaskiya.
Khawsa ing ningnih ingkaw a mingmih ce am pek am bo hy, cangnaak ak caming cekkhqi ak kawlung ce ciimcaih sak hawh hy.
10 To, fa, don me kuke ƙoƙari ku gwada Allah ta wurin ɗora wa almajiran nan kayan da mu ko kakanninmu ba mu iya ɗauka ba?
Cawhtaw ikaw ham ningnih ingkaw ni pakhqi ing zani ni naa tloei phyihqih ce hubatkhqi a hawng awh tloeng pe nawh Khawsa ce noek a dak aham naming cai uh?
11 A’a! Mun gaskata cewa ta wurin alherin Ubangiji Yesu ne muka sami ceto, kamar yadda su ma suka samu.”
Amni! Ningmih a Bawipa Jesu am qeennaak ak cam ing ni, a mingmih amyihna ningnih awm hul na ni awm hy,” tinak khqi hy.
12 Sai duk taron suka yi tsit yayinda suke sauraron Barnabas da Bulus suna ba da labari game da ayyuka da kuma abubuwan banmamakin da Allah ya yi a cikin Al’ummai ta wurinsu.
Barnaba ingkaw Paul hawnaak ak caming Khawsa ing Gentelkhqi venawh kawpoek kyi hatnaak ik-oeih a saikhqi ce cekqawi ing anik kqawn awh thlang kqeng ing ngai uhy.
13 Da suka gama, sai Yaƙub ya yi magana ya ce, “’Yan’uwa, ku saurare ni.
Anik kqawn boeih coengawh, Jakob ing, “Koeinaakhqi ngai lah uh.
14 Siman ya bayyana mana yadda Allah da farko ya nuna damuwarsa ta wurin ɗaukan mutane daga cikin Al’ummai su zama nasa.
Khawsa ing ikawmyihna ak cyk awh amah aham Gentel thlangkhqi a lawhnaak akawng ce Simeon ing nik kqawn law pek khqi hawh hy.
15 Kalmomin annabawa sun yi daidai da wannan, kamar yadda yake a rubuce cewa,
Ve ak awi ingkaw tawnghakhqi ak awi awm qoep hy:
16 “‘Bayan wannan zan koma in kuma sāke gina tentin Dawuda da ya rushe. Kufansa zan sāke gina, in kuma mai da shi,
‘Vek coengawh hlat kawng nyng saw, David a imca ak tlu ce sa tlaih kawng nyng. Ak seekhqi ce sa tlaih kawng nyng saw, thawh tlaih kawng nyng.
17 don ragowar mutane su nemi Ubangiji, kuma duk Al’umman da suke kira bisa sunana, in ji Ubangiji, wanda yake yin waɗannan abubuwa’
Thlak chang, kang ming ak phyi Gentelkhqi boeih ing Bawipa suinaak hamna ce im ce dyih tlaih kawng nyng,' ti ce.
18 da aka sani tun zamanai. (aiōn g165)
Khawmdek syncyk awhkawng ve ak awi ak simsakkung Bawipa ing tihy,’ tinawh ana qee amyihna. (aiōn g165)
19 “Saboda haka, a ganina, kada mu matsa wa Al’ummai waɗanda suke juyowa ga Allah.
Cedawngawh, Khawsa benna ak hlat Gentelkhqi ce kyinaak peek aham am awm hy, tinawh awi tlyk nyng.
20 A maimakon haka, ya kamata mu rubuta musu cewa, su guji abincin da alloli suka ƙazantar, da fasikanci, da naman dabbar da aka murɗe da kuma jini.
Bulnaak sainaak buh a ankhqi ama ai aham, nupa amak thym na thawlh sainaakkhqi, a hawng awh ak khak mat mehkhqi ingkaw a thikhqi a mami ai aham ca mah pat u sih ti nyng.
21 Gama Musa ya yi wa’azi a kowace birni tun zamanin dā, ana kuma karanta shi a majami’u kowane Asabbaci.”
Ikawtih ak cykca awhkawng Mosi ing khaw boeih awh ak awi kqawnpyikung tyk khawi lawt nawh, Sabbath a hoei awh anih ak awi ce sinakawk awh noet poepa uhy,” tina hy.
22 Sai manzanni da dattawa, tare da dukan ikkilisiya, suka yanke shawara su zaɓi waɗansu daga cikin mutanensu su kuma aike su zuwa Antiyok tare da Bulus da Barnabas. Sai suka zaɓi Yahuda (wanda ake kira Barsabbas) da kuma Sila, mutum biyu da suke shugabanni cikin’yan’uwa.
Cekcoengawh ceityihkhqi ingkaw a hqamcakhqi ing thlangboel ingkaw a mimah anglakawhkaw thlang vang ce tyk unawh Antiok khaw na Paul ingkaw Barnaba mi tyi haih uhy. Judas (Barnabas a mi tinaak) ingkaw Sila ce tyk uhy, cekqawi ce koeinaakhqi ak sawikung na awm hy nih.
23 Tare da su suka aika da wannan wasiƙa. Daga manzanni da dattawa,’yan’uwanku. Zuwa ga Al’ummai masu bi a Antiyok, Suriya da Silisiya. Gaisuwa.
Cekqawi a kut awh ak kai awhkaw amyihna ca pat pe uhy. Ceityihkhqi ingkaw a hqamcakhqi, nangmih a koeinaakhqi ing, Antiok khaw ingkaw Siria qam ingkaw Kilikia qam awh ak awm cangnaak cakhqi venawh: Kut ni tlaih khqi unyng.
24 Mun ji cewa, waɗansu da sun fita daga cikinmu ba tare da izininmu ba suka kuma dame ku, suna tā da hankalinku ta wurin abin da suka ce.
Kaimih a simpyinaak a awm kaana kaimih a venawh kawng thlang thlang vang nangmih a venawh law unawh nangmih ce kyinaak ni pek khqi uhy, cekkhqi ak awi awh naming ngaih kyi hy tinawh za unyng.
25 Saboda haka dukanmu mun yarda mu zaɓi waɗansu mutane mu kuma aike su wurinku tare da ƙaunatattun abokanmu Barnabas da Bulus
Cedawngawh thlang vang ce tyk unawh taw pyi qawi Paul ingkaw Barnaba mi nangmih a venna tyi haih u sih, tinawh ka ming ha tla boeih hy.
26 mutanen da suka sa rayukansu cikin hatsari saboda sunan Ubangijinmu Yesu Kiristi.
Cawhkaw thlangkhqi cetaw ningnih a Bawipa Jesu Khrih ang ming awh ami hqingnaak amik pekhqi na awm uhy.
27 Saboda haka muna aika Yahuda da Sila don su tabbatar muku da baki abin da muka rubuta.
Cedawngawh kaimih ing ka qee law ce awi ing caksak aham Juda ingkaw Sila ve tyi law unyng.
28 Ya gamshe Ruhu Mai Tsarki da mu ma kada a ɗora muku nauyi fiye da na waɗannan abubuwa.
Ak kai awhkaw ak ngoe ik-oeihkhqi doeng kaa taw ak chang phyihqih am ka mi phyih sak aham Ciim Myihla ingkaw kaimih ing nep hy ti unyng.
29 Ku guji abincin da aka yi wa alloli hadaya, da jini, da naman dabbar da aka murɗe da kuma fasikanci. Za ku kyauta in kun kiyaye waɗannan abubuwa. Ku huta lafiya.
Bulnaak sainaak buh a ankhqi, thikhqi, hawng khak mehkhqi koeh ai kawm uk ti, cekcoengawh amak ciim nupa thawlhnaak koeh sai kawm uk ti. Vemyihkhqi amna mi sai awhtaw nep bit kaw. Nami sa dip seh,” ti unawh pat uhy.
30 Aka sallami mutanen sai suka gangara zuwa Antiyok, inda suka tara ikkilisiya wuri ɗaya suka ba da wasiƙar.
Cekkhqi ce ami tyih coengawh Antiok khaw na ce cet uhy, cawh thlangboel ce pynoet na cet unawh ca ce pe uhy.
31 Mutanen suka karantata suka kuma yi farin ciki saboda saƙonta mai ƙarfafawa.
Ca ce ami noet awh cawhkaw thapeeknaak awi awh ce zeel uhy.
32 Yahuda da Sila, waɗanda su kansu annabawa ne, suka yi magana sosai don su gina su kuma ƙarfafa’yan’uwa.
Juda ingkaw Sila awm, tawngha na ani awm a dawngawh, koeinaakhqi ce tha pe nih nawh awi kqawn pe hy nih.
33 Bayan suka yi’yan kwanaki a can, sai’yan’uwa suka sallame su da albarkar salama su dawo wurin waɗanda suka aike su.
Khawnghi iqyt nu cawh ani awm coengawh, koeinaakhqi ing cekqawi ce ngaihdingnaak awi ing cekqawi ak tyikungkhqi venna tyi tlaih uhy.
Cehlai Sila taw cawh ce awm aham cai hy.
35 Amma Bulus da Barnabas kuwa suka dakata a Antiyok, inda su da waɗansu da yawa suka yi koyarwa suka kuma yi wa’azin maganar Ubangiji.
Paul ingkaw Barnaba ce Antiok khaw awh awm poe hy nih, Bawipa ak awi ce thlang khawzah a venawh cawngpyi nawh kqawn hy nih.
36 Bayan’yan kwanaki sai Bulus ya ce wa Barnabas, “Mu koma mu ziyarci’yan’uwa a duk garuruwan da muka yi wa’azin bisharar Ubangiji mu ga yadda suke.”
Khawnghi iqyt dy nu a dii coengawh Paul ing Barnaba na ce, “Bawipak awi nik kqawnnaak khaw a hoei awh cet nih nawhtaw koeinaakkhqi ce hqip tlaih lah sih, ikawmyihna nu ami awm hy voei? tina hy.
37 Barnabas ya so Yohanna, wanda ake kira Markus ya tafi tare da su,
Barnaba ing Marka tinawh awm amik khy Johan ce ceh pyi aham ngaih hy,
38 amma Bulus bai ga ya kyautu ya tafi da shi ba, domin ya yashe su a Famfiliya bai kuwa ci gaba tare da su a aikin ba.
cehlai anih ing cekqawi ce Pamphylia khaw awh cehta nawh bibinaak awh amak bawng poe thai a dawngawh Paul ingtaw anih ce ceh pyi aham am nep hy tinawh poek hy.
39 Suka sami saɓanin ra’ayi tsakaninsu har suka rabu. Barnabas ya ɗauki Markus suka shiga jirgin ruwa zuwa Saifurus,
Ce akawng awh ce oelh qu nih nawh kqeng hy nih. Barnaba ing Marka ce khyn nawh Kupra benna cet hy nih,
40 amma Bulus ya zaɓi Sila suka kuwa tashi, bayan’yan’uwa suka danƙa su ga alherin Ubangiji.
cehlai Paul ingtaw Sila ce tyk nawh koeinaakhqi ing Bawipa am qeennaak awh ami peek coengawh cet lawt hy nih.
41 Ya ratsa ta Suriya da Silisiya, yana ƙarfafa ikkilisiyoyi.
Siria ingkaw Kilikia qam benawh kawng cet nih nawh thlangboelkhqi ce thapeeknaak awi kqawn pe hy nih.

< Ayyukan Manzanni 15 >